《HASEENAH》Page 7&8
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story nd written
by👇🏻
Aysher Abbakar (Meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
follow me on wattpad @Aysherabbakar
*long live pml*
*7-8*
Aunty maimuna Mummy ta hango tsaye tana 'kare musu kallo, jikin Mummy ne ya hau tsuma saboda razanar da tayi, dan duk masifar Mummy to Aunty Maimuna tasha gaban ta, cikin 'karfin hali Mummy tace "ke kuma meya kawoki gidannan?"
ba tare da Aunty ta bata amsa ba ta 'karaso yanda suke ta janyo Saratu ta sharara mata mari sannan tace
" fansar marin 'yata da kikayi, kuma kikamun rashin kunya in mari uwarki"
shuru tayi ta rik'e kunci hawaye na zirara, Mummy ce ta fusata cikin tsiwa da tsawa da fara fad'in
" akanme zaki dake ta? ko kina tunanin ke kad'ai kika iya bala'i?"
dariya Aunty tayi sannan tace " ai ita Haseenar da kika sa aka bigeta baiwar uwar wani ko uban wani ce? da kike cewa ta cire kaya ta baki akwai sisin ki aciki ne? to inga uban da zai sake dukanta in k'yale"
ta duba Haseenah tace"wuce ki kama hanya ki tafi kafin in tattaka ki er banza me miskilancin tsiya da ruwan ciki, daga ke har uwarki na rasa wa kuka gado dan ba cikin danginmu ba"
sum sum Haseenah ta kama hanya ta fita, tana fita kuwa ta had'u da Haseen ya d'auketa ya ajiye ta a makaranta.
wunin ranan Mummy ta kasa sukuni tunda Aunty tazo, kai komo kawai take tsakanin palour da bedroom ta sak'a wancan ta kunce wannan duk mafita take nema wajan da zata d'au fansa akan Umma, ita yanzu burinta ta fitar da Umma a gidan ne ta salwantar da Haseenah.
Advertisement
can gefe kuwa Saratu ce take ta k'unk'uni kan marin da aka mata ita a dole Mommy taje ta rama mata.
ran Mommy ya dad'a 6aci jin k'ananan kukan da Saratu ke mata, hakan ya sanya daka matsa tsawa tace" wallahi in baki mun shuru ba senaci ubanki, shegiya da tun kafin zuwanta dakin ma Haseenah duka da ba.azo wannan fagen ba, gashi kinsa ancimun mutunci kan wa'yannan mayun mtwxxxx" taja tsuka ta barta wajan.
Aunty kuwa tana shiga wajan Umma nan ta tarar da ita zaune ta tasa abincin da Haseenah ta zuba mata ta zabga uban tagumi, nan itama ta hau ta da masifa kan shurun yayi yawa meyasa zata bari ana cutar da ita, ita dai Umma hak'uri tayita bata har ta samu ta sauko sannan suka fara tattaunawa.
'''WACECE HASEENAH'''
Haseenah 'ya ce ga Alhaji sani mai Atampa, Alhaji sani su uku ne a wajan mahaifiyarsu, maza biyu mata uku, Muhammad, sani, sai kuna autar su Hajiya Zuwaira, su 'yan asalin jihar Gombe ne, sun taso cikin wahalar rayuwa har Allah ya hore musu sukayi karatun boko cikin yardar Allah Alhaji sani ya had'u da ubangida na 'kwarai har shima ya samu ya bud'e mishi nashi shagon, haka Allah ya sanya mishi Albarka har ya fara fita kasashen k'etare yana shigo da yadika da Atampopi.
shiko Alhaji Muhammad wan shi karatu yayi na likitanci shima Alhmdlh.
Zuwaira kuwa auran wuri aka mata ta na da zama a Kano da yaranta uku.
wata rana Alhaji sani na zaune a shago wata matashiyar yarinya suka zo bara tare da wata dattijuwa, tunda ya 'daura idonshi kan yarinyar yaji ta kwanta mishi a rai, nan ya kudiri niyar taimaka musu, haka yayita bibiyarsu har ya gano gidan su da kuma asalinsu, nan ya hanasu fita bara ya ajiye musu komai wanda zasu buk'ata, nan har Allah yasa suka dai daita da wannan budurwa mai suna Hajara har Allah ya shige masa gaba aka d'aura musu aure, wannan budurwa ba wata bace kuwa illa mummy. anyi auransu da wata d'aya Allah yayiwa mahaifiyar mummy rasuwa.
Advertisement
Umma kuwa 'yar abokin baban Abba ce, saboda nutsuwa da hak'urin ta Mahaifin Abba yayi sha'awar had'a zuri'a da shi, lokacin da yayi magana da Abba bai fuskanci wata matsala ba nan aka fara maganar sa rana, lokacin da ya sanar da mummy kuma ba 'karamin tashin hankali ta d'aga ba tana fad'in gaba d'aya auran su shekara d'aya amma zaice ze mata kishiya, Abba ya rasa inda zaisa rayuwar shi, har 'yar rama ya farayi, ganin haka Hajiya Zuwaira wato 'kanwar Abba tazo har gida ta mata wankin babban bargo kuma tace inta ce zata musu rashin mutunci to angulu zata koma gidanta na tsamiya, jin haka ne yasa mummy ta saduda amma ta 'kudiri aniyar seta fitar da mummy kota tsiya kota arziki.
haka akayi biki aka gama komai amma Mummy ko lek'e babu tana 'kunshe a d'aki ita da 'kawayenta, wanda suke ta faman zugata da mata pampo kan karta kuskura da 'kuruciyar ta a cuceta, nan Mummy ta cika tayi fam.
bayan an watse Mummy ta tada rashin arziki, seda Abba yayi mata barazanar saki sannan ta hak'ura, kiran 'kanwar ta tayi a waya wato Mahaifiyar Haseen, nan ta d'auketa ta kaita wajan wani malami kan a salwantar da Umma, yace hakan bazai yuwu ba dan akwai tsari ajikinta sossai, Mummy ba wani yarda tayi ba nan 'kanwarta ta bata shawarar a mayar da Abba mijin tace, hakan kuwa akayi tunda ga lokacin sai abunda Mummy tace yakeyi, tsoronta yake kamar itace mahaifiyar shi.
da haka Mummy da Umma suka samu ciki a tare, duk wata hanya sunbi dan zubar da cikin amma abu ya gagara, haka har lokacin haihuwar su tayi, Mummy ce ta fara haihuwar saratu, bayan sati d'aya Umma ta Haifi Haseenah, nan Mummy ta hana Abba yin komai sai dangin Abba ne suka mata komai.
tun daga wannan lokacin Umma da d'iyarta suke cikin tsangwama da wahala, dan kafin Haseenah ta girma Umma ce kewa Mummy komai, haka suka taso a wahale har Haseenah ta fara wayo, tun tana aiki Mummy na dukanta har ta koya na dole, haka kuma har yanxu Umma ce kawai ta samu sauk'in aiki yanzu Haseenah take fama.
da Abba yayi yunk'urin 'daukar me aiki Mummy tace sam bata yarda ba ai ga Haseenah, ba yanda ya iya haka ya hak'ura.
wannan knan..
'''CIFABAN LABARI'''
ganin kai komo bazai fishe da Mummy ba yasa ta d'au waya ta kira k'anwar tata wato Mahaifiyar Haseen ta bata labarin abunda ya faru, nan ta hauta da bala'i wai zaman me take yi da bazata d'au mataki akan ta ba, da taga wayar bazai mata ba nan ta sanar da Mummy kan ta shirya gata nan zuwa.....
for comments only 08144932303
Advertisement
- In Serial63 Chapters
The Botched Summoning
People know of the Summoning Ritual: it brings the greatest of heroes in a new world to defeat the evil at the horizon! High and mighty adventurers, guardians of light, here to defend the oppressed humanity from their despicable foes. But what if the plea, the 'desperate' call for help, was met with contempt and disdain ? What would happen if the ritual fails? What horrid things could come out of a botched ritual? A man can personify the most feared beast known of man while being the sole hope of the kingdom. Emotions can cloud even gods judgement. Balance of power if a fragile thing, oaths and scorn can disturb it easily. This is the story of Fafnir as he has to survive his new life. But things are not always as they appear." i want to thank mejinzs for his gift of cover art, and both rouge and mejinzs for the proofreading support and rouge for the help with the abstract R15+ for violence... i guess and possible strong language... i guess (doing this as a better safe than sorry sort of deal.) now posting on my blogspot site as well (https://talesoftheforgottenslayer.wordpress.com/)
8 169 - In Serial37 Chapters
Path of Ascendance
Nearly 400 years after the Demon King’s demise, the world still struggles to right itself. The Darh’ki, inheritors the greatest of sins have suffered the scorn of those the Demon King brought to the brink of extinction. Through the surfaces of his loved ones and by his own will, a single Darh’ki obtained the chance to rise above the fate of his people. However, opportunity doesn’t equate to success. Those that walk the ascending path must be prepared to face near insurmountable odds against them and the personal demons the path lays bare. Will this Darh’ki reach the ever elusive summit or will he fall even lower than the point from which he started? All chapters and my other projects can be found here
8 145 - In Serial17 Chapters
100 Ways to Make Money in a Fantasy World
Harrogate, a nervous aging assassin and Cecil, bold-hearted barbarian, have one job and one job only. To make one million Gold before the International Regal Society or IRS as they're known, imprison them for failure in paying their debt. The task is simple; Harrogate's got to keep Cecil in line long enough for them to make some easy money through odd jobs and simple work. Simple, but hard. Cecil's got other ideas in mind. Glory, fame, and merchandising that compels her to do what she does best, adventure. One goal - one million Gold. Two ideas. What could possibly go wrong?
8 91 - In Serial11 Chapters
Rebirth as Evol a certain evil goddesses's stupid mistake
My name is the goddess of sinful flame Azarias the most perfect and mightiest who all should bow before, perfect in every way from my slim and noble chest and flat stomach to my soft yet caramel skin from where the dark red flames that forms my divine limbs and sacred dress. all would be perfect if not for the low number that pray to me seeking help from less impressive goddesses i sought to summon one who would spread my name across space in exchange for a simple wish. Oh, poor fractured and twisted soul become my champion and grant me every world. wait why do you sit staring at that woman obey me and conquer!!!!!!!!. and this is the tale of my misfortune summoning a Tokusatsu lover to other worlds. this is my first story and sorry if any mistakes got no editor lol this will have lots of rider and jojo references
8 137 - In Serial10 Chapters
Granger-Swan Reunion
Hermione Granger gets a letter telling her about a family reunion. She doesn't get along with her family, especially her cousins who were led by one in particular, Bella Swan. What will happen when two world collide?
8 227 - In Serial24 Chapters
قصة 24 ساعة
✨ تشويقة ✨:)الله أعطانا حاستَّي السمع و البصر و لكنها محدودهو هذا لحكمة نجهلهايا ترا وش راح يصير لو كان السمع و البصر عندنا مو محدود بس لمدة 24 ساعةتتغير حياتنا؟نكتشف اشياء جديدة؟نعرف اشياء كانت مبهمة عندنا احنا البشر؟و أكثر سؤال يراود ذهنيهل راح نعرف سبب اعطاء الله لنا سمع و بصر محدود؟؟قريبًا.. قصة 24 ساعةعدد البارتات 24 بارت اعطوني توقعاتكم 🤎🤎
8 99

