《HASEENAH》PAGE 13&14
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
story nd written
by👇🏻
Aysher Abbakar (Meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
follow me on wattpad @Aysherabbakar
*long live pml*
*Dan Allah masu min magana ta private kan cewa in tura musu littafina daga farko suyi hak'uri suna tanbaya a group, in basu samu ba sannan sumin magana, wallahi tura novel daga farko yafimin typing wahala, nagode sossai Allah bar zumunci*
*Meerah novels group 1 nagode sossai da soyayyarku gareni Allah bar k'auna, ina yinku sossai da sossai, meerah heart u guys*
*13-14*
A hankali ta d'ago da idanuwanta dake faman mata zogi dan ganin waye, Haseen ta gani tsaye da farin handkerchief a hanunshi yana mik'a mata, ba musu ta amsa ta fara goge fuskarta.
tsugunawa yayi gaban ta sannan ya fara mata magana kamar haka " kiyi hak'uri ko ban tanbayeki ba nasan aikin mummy ce, ki k'ara hak'uri kan wanda kike yi, komai na duniya me wucewa ne, babu abunda yake tabbata banda ikon Allah, bazan hanaki kuka ba, nasan shi kad'ai ne ze rage miki zogi da rad'ad'in da kikeji, amma dan Allah ki rik'a ragewa kar ya zama miki damuwa kinji?"
gyad'a Mishi kai tayi ba tareda tace komai ba.
nan yace ta mik'e suje chemist a mata dressing d'in wajan.
cikin gida ta wuce tana d'ingisawa ta shiga ciki dan d'auko mayafin ta.
a wajan ta dawo ta sameshi, nan suka shiga mota suka fice a gidan, seda aka mata alluran TT saboda kwalbar sannan aka dressing k'afarta da goshin ta sannan aka bata anti biotics aka sallamesu suka kamo hanyar gida.
a tare suka nufo cikin palour, salatin da Mummy take yine yasasu tsayawa dukansu, dubansu tayi dukansu sannan ta kalli Haseen tace" gidan uban wa ta d'aukeka ta kaika?"
Advertisement
mamakine ya kama Haseen wato bama shi ya d'auketa ba itace ta d'auke shi.
d'aga murya tayi ta nufosu ta dubi Haseenah tace " dan ubanki bakiji abunda nake fad'i bane? nace gidan uban wa kika kaimun d'a?"
tsoro ne ya kama Haseenah nan ta fara 6ari, nufota Mummy tayi da nufin dukan ta, Haseen ne ya sha gabanta yace " haba Mummy, kiga jikin yarinyar nan duk rauni in baki tausaya mata ba ai bazaki k'ara mata ba"
" eh lallai fa, ka kare ta mana, saboda kar ka zagayo da daddare ta hanaka shiga ko? dan iska mara mutunci fetsararre"
tunda Haseen yake ranshi bai ta6a 6aci irinna yau ba, ba abunda ya tsana illa k'azafi, lokaci d'aya idonshi ya kad'a yayi ja, wani mummunan 6acin rai ya ziyarci zuciyarshi, hanunshi da k'afanshi ya hau rawa, ji yake kamar ya kifar da Mummy a wajan saboda 6acin rai, dubanshi Mummy tayi tace " ka bigeni mana da wannan rawar jikin da kake isheshshe, bigeni nace"
lokacin Saratu ta fito daga kitchen d'auke da plate ta yanyanka fruits, isowa wajansu tayi tace " Mummy ina ya kaita wai?"
"yawon iskancin su mana Saratu, inba hakanba ina zasuje da wannan uwar ranan?"
salati Saratu ta kama na munafurci tace" haba yaya Haseen yaushe ka fara bin k'azaman mata? ni wlhy ban....
bata k'arasa ba Haseen ya kife Saratu da wani wawan mari seda ta hantsila ta kifa a gefe, plate d'in hanunta ya fad'i gefe ya tarwatse, baiyi wata-wata ba ya bita da bugu ta ko ina, ihu take tana neman d'auki, Mummy kuwa kururuwa take tana janyoshi tana dukanshi, amma ko sauraronta beyi ba dukan Saratu yake sai kace mai fad'a da sa'ar shi, ganin yana neman hallaka mata 'ya ne ya sata fita da gudu tana k'wallawa mai gadi da driver kira.
Advertisement
da gudu suka nufota ganin yanda ta birkice ko d'an kwali babu akanta, ba abunda take cewa illa " zai kashe ta" tana nuna musu hanyar palour.
da sauri suka shiga dan ganin abunda ke faruwa, lokacin Saratu ko ihun bata iya wa, da k'yar suka ja Haseen suka fito dashi, Mummy kuwa sai kunduma ma iyayenshi ashar take, kallon Mummy yayi kawai yayi k'wafa ya fice, a saba'in ya figi motarshi ya fice a gidan.
ganin haka yasa Haseena sulalewa tayi side d'insu ta mai da k'ofa ta datse dan tasan in tsautsayi yasa ta fitowa yau to sunanta marigayiya.
da gudu Mummy ta nufa Saratu dake kwance shame-shame tana wayyo hanuna wayyo k'afata.
likita Mummy ta kira, nan ya iso ya fara duba ta, targad'e ne hanu da k'afa, da k'yar ta tsaya aka gyara ya nad'e wajan da bandage, nan danan zazza6i ya rufe ta, ya bata magunguna sannan ya tafi.
huci kawai Mummy keyi tama rasa wani mataki zata d'auka kan Haseen.
wayarta ta zaro ta danna numbar k'anwar tata wato Mum Haseen, bugu biyu ta d'aga da fara'arta ta fara fad'in " yaya kardai kicemun aikin malamin nan yayi, an dace knan ko yaya"
Mum Haseen bata ankara ba taji Mummy tace " an dace da uwarki ko? saboda tsabar rashin tarbiya na d'anki, har gida yazo yayi yunk'urin kashemun yarinya kan wata karuwa, to wallahi daga ke harshi senayi maganinku"
tana kaiwa nan ta datse wayar, hankalin Mum Haseen ba k'aramin tashi yayi ba, mayafinta taja ta d'au makullin motarta ta d'au hanyar gidan Mummy.
da sauri-sauri ta shiga palour mum amma ba kowa banda k'aran AC da yake tashi.
hanyar bedroom d'inta ta nufa da niyar dubata ta can, muryar Mummy taji na fad'in " karki yarda ki shigamun d'aki,.ki kama hanya ki fitar a gida ynxu kinji na fad'a miki, inba so kike in rama dukan 'yata a kanki ba"
hak'uri Mum Haseen ta fara bata amma bata kula ta ba, sai ma shigewa da tayi ta barta nan tsaye, ganin haka yasa Mum Haseen rufa mata baya, ahankali ta shiga, Mummy ta hango zaune gefen Saratu ta zabga uban tagumi, yayinda ita kuma taketa rawar sanyi.
kuka Mummy ta fashe da shi ta kalli Mum Haseen tace" ki duba kiga cin mutuncin da Haseen yayi wa Saratu akan wancar yarinya, badan da maza a gidan nan ba wallahi kasheta yayi niyar yi"
cikin rashin fahimta Mum Haseen tace " wata yarinya kike magana ne kan Yaya?"
" wa kuwa inba Haseenah ba"
zaro ido waje tayi tace meya had'a Haseen da 'yar mak'iyarmu kuma ni Hajara?"
" ba fa wani abu bane, yawo ya d'auketa suka fita tun k'arfe biyu sai biyar suka shigo gidannan, dan kawai na tare su ina tanbaya ya hau rawa da jiki kaman zai bigeni, da Saratu tayi magana shine ya hauta da bugu ya huce akanta"
haushine ya kama Mum Haseen jin Mummy tace d'anta ne d'an iska, dan duk yanda ta kai ga rashin gaskiyarta ta san Haseen baya bin mata, ballan tana yabi Haseenah wanda da ganinta dukda son zuciyarsu tasan Haseenah bata yi kama da wannan yaran ba.
amma gudun 6acin ran Mummy yasa ta fara fad'a tana zage-zage, tana fad'in seta sa6a mishi kuma har nan zata sakoshi a gaba seya bada hak'uri, jin haka yasa Mummy ta fara saukowa.
seda ta tabbatar ta gama tsara Mummy sannan ta dubi Mummy tace" nikam yaya lauratu ya maganan maganin da boka ya baki? kin jaraba kuwa?"
harara Mummy ta zabga mata ta nuna Saratu da baki, nan suka fice a d'akin suka nufa bedroom d'in saratu.
Mummy ce ta dubeta tace"......
Advertisement
- In Serial33 Chapters
Inner Light
My life is rudely interrupted by something called the system rearing its ugly head and turning my world upside down. Or at least into a game like scenario. Did my brother's dog try to kill me immediately? Yes it did. Did I gain a unique class for being the first to kill in this zone? That's what the system is telling me. When I step out my door does everything out there want to kill me too? That seems to be the case. Am I royally screwed over? ... I'll let you know.
8 104 - In Serial11 Chapters
A Broken Kingdom
After fighting a diseased ancient silver dragon, Oskar must solve a mystery that leads him halfway across the world in pursuit of answers. This story is based on a character from a tabletop roleplaying game. I realized that I'd spent quite a lot of time planning out his backstory, and decided to go ahead and write some of it down. Then I wrote more, and more, and realized that I had a lot more than any sane RPG player should write about their character...
8 191 - In Serial8 Chapters
Unfettered Path of the Slayer
'Destiny had never been kind. Fate decides how far we can reach. Opportunites, however, are for the ones who are prepared to change their destiny.' This is what Krad Lee believes. Blessed by the heavens, a young talented man who seeks the pinnacle of happiness. Bound by fate, can he truly gain what he desires?
8 206 - In Serial22 Chapters
Your Voice | Taehyun x Chaeryeong
"•I love hearing Your Voice•"In which Taehyun gets a phone call from an unknown number. It turns out that it was all misunderstanding but what will that one phone call lead to?Started : 10/09/2022Ended : 02/11/2022
8 155 - In Serial56 Chapters
Falling for Autumn | Jacob Black
Bella Swan isn't the only new girl in town when the news of the police chief's daughter coming home spread through Forks and La Push. Three houses down, in the cute yellow house on the corner, lives recently-moved-in Autumn Watson and her newly divorced mother, both looking for a fresh start.While Forks High School is focused on Bella and Edward Cullen, Autumn finds herself drawn to the mysterious but sweet Jacob Black, who struggled with his misguided feelings for the other brunette. That is until he met Autumn.{BOOK ONE IN THE ❝LEAF & PEACHES❞ ➵ THE BLACK PACK SERIES}{JACOB BLACK X OC}{TWILIGHT/NEW MOON/ECLIPSE/BREAKING DAWN}[started: April 16, 2018][completed: October 5, 2021][second draft edits started: October 12, 2021][second draft edits completed: February 2, 2022][DISCLAIMERS]▪Chapter(s) marked with an * contain a trigger warning; please read the author's note at the beginning of the chapter with care.▪I do not own the Twilight characters and stories. Credit to Stephanie Meyer. I only own Autumn Watson and her storylines.▪If you are reading this story on another platform other than Wattpad, you are likely to be at risk of a malware (virus) attack. If you wish to read this story in its original, safe form, please read only on Wattpad. Thank you!
8 121 - In Serial26 Chapters
The Last Weapon
In the seemingly normal, always supernatural streets of Mystic Falls resides Briana, a sibling to the infamous legends, the Mikaelsons. She's burdened with a treacherous, murderous purpose that she refuses to admit. With a destiny decided by witches she hears from no longer, she has irresponsibly avoided her duties for centuries. Now, she is ready to plan, kill, and fight to do what she knows she has to.The only problem is, the residents of that ho-hum town are growing on her, especially the infuriating Damon Salvatore and the painfully human Jeremy Gilbert. Her count of friends grows, and she's tempted to throw her destiny and responsibility behind her.Briana will struggle between the choices, love and friendship or duty, in this first installment of The Last Weapon. Be sure to check out its sequel, Shadow of Death!
8 228

