《HASEENAH》PAGE 15&16
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
Plx masu mun magana kan wattpad dina in Allah ya yarda daga gobe zaku fara samun novel dina a wattpad, zuwa gobe komai zeyi normal na gode sossai..
*15-16*
Mummy ta dubeta tace" kefa bakida hankali, anfad'a miki komai ne nakeyi a gaban saratu zaki hau magana sai kace kashi?"
Murmushi kawai Mum Haseen tayi sannan tace" yanzu dai ya ake ciki maganar maganin nan?"
"Nifa tunda aka bani wallahi na ajiye ban sake waiwayarshi ba, yana can cikin wardrobe na kitchen na ajiye, to da kike maganar kima ta yaya zan fara, bayan kulle side d'insu suke"
"Haba yaya kina abu kamar ba ke ba, keda zaki fara jansu a jiki ki gwada komai ya wuce shine kike sanyi? Ki fara gwada wannan mana Hajiya Larai munyi magana da ita tace zatazo gobe akwai wani bokanta da yake can cikin daji kan tsauni, kinsan bokan kan dutse shi daban yake"
Gyad'a kai Mummy tayi cikin aminta sannan tace hakan za ayi.
Nan suka gama suka koma wajan Saratu.
Nan ko Haseenah tazo wucewa taji komai, k'afanta ne ya hau rawa da gudu ta koma wajan Umma, banda haki ba abunda take tama kasa fad'i wa Ummah, takai kusan minti biyar sannan nutsuwarta ya dawo, duban Umma tayi nan ta zayyane mata komai, jinjina kai kawai Umma tayi ba tare da tace komai ba.
Ganin haka yasa Haseenah d'aukar waya ta shige toilet ta zayyana wa Aunty zuwaira komai, nan tace karsu gwada sun san komai dan in suka gane plan d'inta to nan gaba basusan mugun abunda zatayi ba, nan sukayi sallama ta dawo ta zauna.
Advertisement
Mummy ce d'auke da cup wanda ta zuba kunu a ciki ta gama barbad'e wa da garin maganin, ahankali take tako wa har ta iso bakin k'ofar Ummah, turawa tayi a hankali had'e da sallama, Umma najin muryarta ta janyo hijab babba ta sanya, da murmushi ta shigo nan ta nema waje ta zauna kan sofa, duban Ummah tayi fuska sake ta fara fad'in " ayya er uwa ya jikin naki? Tunda kuka dawo ban shigo ba abubuwa sun min yawa sai yau na samu zama, shine na d'an damo miki kunu dan naga kinaso" ta k'arasa maganar tana mik'awa Umma cup d'in.
Murmushi Umma tayi tasa hannu ta kar6a sannan tace" dama hakane ai wlhy ba komai na gode sossai Allah saka"
Ta k'arasa maganar tare da ajiye cup d'in a gefen ta.
Dubanta Mummy tayi tace"aiko da kinsha kunun ynzu karya huce dan zakifi jin dad'in bakin ki"
Girgiza kai Umma tayi tace" zansha anjima kad'an dan yanzu kinga kofin dana gama sha ma, kuma dama nafison yayi sanyi nafi jin dad'in shi"
Ba don Mummy taso ba ta hau yak'en dole tace" to shikenan dan karkice na matsa ne amma da kinsha yanzu, koda yake da yanzu da anjimar kamar yanzu ne ai, in kinsha zan zo in d'au kofin"
"To ba komai na gode"
Nan Mummy ta tashi ta fice ba don taso ba, ita a sonta Umma tasha a gabanta, amma sai bata wani d'aga hankalin ta ba saboda tasan yanda Umma take mutuwar son kunu.
Tana fita Haseenah dake la6e da fito da sauri ta d'auke cup d'in, kallonta Umma tayi tace"meye haka?ina zaki kai kunun?"
"Umma zubarwa zanyi in d'auraye kofin fa"
Dariya Umma tayi tace "ke har yanzu yarinya ce, bani cup d'in"
Ba musu Haseenah ta mik'a mata, nan Umma ta zuba a kofin da ta gama shan kunun , sai bakin yayi kaman mutum ne yasha, sannan ta d'au na cup d'in da ta juye tace "gashi ynzu jeki zubar a sink d'in kitchen"
Advertisement
Kar6a tayi ta zubar ya wanke cup d'in sannan ta koma suka cigaba da hirar su, ko minti ashirin ba ayi ba sai ga Mummy ta dawo, tana ganin cup empty taji wani sanyi a ranta, nan ta dubi Ummah tace" har kinma shanye ashe?"
" eh yanzu na gama sha"
Dubanta sossai Mummy tayi ko zata ga wani alaman rashin lafiya amma babu, can ta kasa daurewa dai ta dubi Umma tace" ya kikejin jikin naki?"
"Ba komai wallahi komai lafiya"
Kallonta Mummy ta sake tace " ba abunda kikeji?"
Umma tace"babu"
"Kin tabbata?"
Abun har yaso ya bawa Umma dariya ganin yanda ta dage wai ita nan dole kulawa ake bata.
Hanyar fita Mummy tayi tace to anjima zanzo inga jikin naki"
To kawai Umma tace sannan Mummy ta fice.
Dukansu mamaki irin na rashi imanin Mummy suke, basusan abun nata yakai haka ba sai yau.
Can da yamma Mummy ta fito tana 'yan lek'e lek'en ta, Haseenah dake tsaye jikin window kitchen ta hango kan mutum, dad'a lek'awa tayi nan ta hango Mummy, zuba mata ido tayi ganin ta nufa hanyar palour su, tsugunawa Mummy tayi ta barbad'a sauran maganin a k'ofar d'akin sannan ta soke takardar a jikin zaninta, ta gyara tsayuwarta ta daidaita nutsuwarta sannan ta tura k'ofar palour su, ganin Umma zaune garau ya sata shan jinin jikinta, amma abunka da makiri sai ta hau dariya tace" nazo ne fa dama ki d'an tashi mu zaga cikin gidan dan zama waje d'aya ba dad'i"
Gaban Mummy ne ya fad'i dan tasan ba makawa yau k'arshenta yazo, rasa me zatace wa Mummy tayi, a karo na biyu Mummy ta sake insisting, mik'ewa Ummah tayi a tsorace ga wani gumin da yake karyo mata wani na bin wani, kafin ta gama mik'ewa sai ga Haseenah ta fito d'auke da glass cup wanda yake cike da ruwa me sanyi, wucesu tayi da sauri ta nufa k'ofar fita, Mummy da Umma sun nufo hanyar fita knan K'arar da suka ji yasa duka suka tsorata, ji kake tassssss alamar fad'uwa.....
For comments only 08144932303
Advertisement
- In Serial10 Chapters
Paradise of Abyss
Aziel is clueless, Glen seems like a boy who knows everything, Navir the lazy boy, Keira is dumb as fuck. All good for nothing man suddenly left their own world for a world called the Abyss. But wait, there's should be another one! But no one remembers him! Aziel remembers everything about him except his name. For some reason, only Aziel know their life before and he doesn't remember the life they had now in contrast to others. What is the world called Abyss? What actually happens to them? Can Aziel resolve all the puzzles alone? Or he will be puzzled by the Abyss? Note- I really appreciate an honest review. English is not my first language. I want to know how can I improve in every aspect. Have a good day. No schedule. Once a month maybe.
8 208 - In Serial7 Chapters
The day they became Mortal
Paladins and Vampires have always been sworn enemies. While the Paladins were blessed with the power of Apollo, made to heal and to wield the power of light itself, the vampires were immortal beings with heightened senses, strength and speed. For centuries the two lived in general peace, while the paladins built their kingdom Appollis, the vampires resided in the sanguine lands of Sareth. All changed however when an unknown paladin poisoned the special water supply of the vampires with Blackrye, a plant that to the vampire's horror removed their right to eternal life. No longer protected from illness or the relentlessness of time the vampires were forced to indulge in more blood. Soon enough a war broke out between the two kingdoms, a war that would cost the life of King Barron of Appollis and the sanity of Queen Diana of Sareth. Their heirs were too young to ascend the throne, forcing the two kingdoms to hastily form a truce until both princes were old enough to rule their lands. Five years after the blood war Arrin of Appollis and Ophyr of Sareth rule their respective kingdoms, despite having been kings for a few years and heavily disliking each other due to their past, they decided to keep the truce in place. What happens however when Arrin decides to kidnap the vampire king after he unfortunately stumbled upon Appollonian terrain?
8 145 - In Serial18 Chapters
How to become a Demon Lord
This story is about a man who loses everything and everyone who is dear to him. In the end he died miserable. But then he got an offer from a suspicous person for a second chance in life. The strange person even offered a chance to get his old life back. But there is no free meal in this world. Will he be able to take back his life? And what will it cost? This story is a hobby of mine and so I will update when I have time. There is no fixed schedule.
8 114 - In Serial23 Chapters
Past Is The Past [Finished]
My name is Angel Knowles and you can kind of say I'm trouble but I'm not. My family is famous. My sisters are Destiny's Child, you know Beyonce, Kelly, Michelle. Bey's blood though and Solange my older sister too. It sucks when you know your sisters are living their lives and your stuck because of a stupid decision. Trust and believe I learned my lesson; I'm never coming back to jail again.READ MORE TO FIND OUT WHAT HAPPENS!!!
8 161 - In Serial31 Chapters
Professor
■ Re-editing this book ■Professor Maxwell Jr. Vanderwalt joins Al'Burdene High to teach English. Little did he know, he would fall head over heels in love with a 17 year old, Jennifer Winston, unexpectedly. The age difference is a huge problem for society (10 years his Junior), especially Jennifer's jealous boyfriend, Gabriel Augustus, who tries to prevent Max from furthering his affections for Jennifer.At first, she thinks it's a crush until a sinister past reveals it's more than that. Will Gabriel be able to protect Jennifer on time?______________________________*Since July 2015*
8 97 - In Serial49 Chapters
Lost time (eremika au)
Everything comes to an end for better or for worse, unfortunately Eren and Mikasa's friendship came to an end and it was not for the better. After leaving in the middle of freshman year of high school Eren and Mikasa's friendship is nothing but memory's. They are merely strangers again and strangers with a burning hatred to each other. Who would have thought their paths will cross again four years later? Better yet when no one was expecting it. Tension will be high, drama will rise and tears will come. #1 in Eremika (May 2021)#1 in Mikasa Ackerman (June- August 2021)#3 in gossip (January 2022)(these characters are not mine they are Hajime Isayamas)(Cover by _sweetspicy_ on Twitter)
8 589

