《HASEENAH》PAGE 15&16
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
Plx masu mun magana kan wattpad dina in Allah ya yarda daga gobe zaku fara samun novel dina a wattpad, zuwa gobe komai zeyi normal na gode sossai..
*15-16*
Mummy ta dubeta tace" kefa bakida hankali, anfad'a miki komai ne nakeyi a gaban saratu zaki hau magana sai kace kashi?"
Murmushi kawai Mum Haseen tayi sannan tace" yanzu dai ya ake ciki maganar maganin nan?"
"Nifa tunda aka bani wallahi na ajiye ban sake waiwayarshi ba, yana can cikin wardrobe na kitchen na ajiye, to da kike maganar kima ta yaya zan fara, bayan kulle side d'insu suke"
"Haba yaya kina abu kamar ba ke ba, keda zaki fara jansu a jiki ki gwada komai ya wuce shine kike sanyi? Ki fara gwada wannan mana Hajiya Larai munyi magana da ita tace zatazo gobe akwai wani bokanta da yake can cikin daji kan tsauni, kinsan bokan kan dutse shi daban yake"
Gyad'a kai Mummy tayi cikin aminta sannan tace hakan za ayi.
Nan suka gama suka koma wajan Saratu.
Nan ko Haseenah tazo wucewa taji komai, k'afanta ne ya hau rawa da gudu ta koma wajan Umma, banda haki ba abunda take tama kasa fad'i wa Ummah, takai kusan minti biyar sannan nutsuwarta ya dawo, duban Umma tayi nan ta zayyane mata komai, jinjina kai kawai Umma tayi ba tare da tace komai ba.
Ganin haka yasa Haseenah d'aukar waya ta shige toilet ta zayyana wa Aunty zuwaira komai, nan tace karsu gwada sun san komai dan in suka gane plan d'inta to nan gaba basusan mugun abunda zatayi ba, nan sukayi sallama ta dawo ta zauna.
Advertisement
Mummy ce d'auke da cup wanda ta zuba kunu a ciki ta gama barbad'e wa da garin maganin, ahankali take tako wa har ta iso bakin k'ofar Ummah, turawa tayi a hankali had'e da sallama, Umma najin muryarta ta janyo hijab babba ta sanya, da murmushi ta shigo nan ta nema waje ta zauna kan sofa, duban Ummah tayi fuska sake ta fara fad'in " ayya er uwa ya jikin naki? Tunda kuka dawo ban shigo ba abubuwa sun min yawa sai yau na samu zama, shine na d'an damo miki kunu dan naga kinaso" ta k'arasa maganar tana mik'awa Umma cup d'in.
Murmushi Umma tayi tasa hannu ta kar6a sannan tace" dama hakane ai wlhy ba komai na gode sossai Allah saka"
Ta k'arasa maganar tare da ajiye cup d'in a gefen ta.
Dubanta Mummy tayi tace"aiko da kinsha kunun ynzu karya huce dan zakifi jin dad'in bakin ki"
Girgiza kai Umma tayi tace" zansha anjima kad'an dan yanzu kinga kofin dana gama sha ma, kuma dama nafison yayi sanyi nafi jin dad'in shi"
Ba don Mummy taso ba ta hau yak'en dole tace" to shikenan dan karkice na matsa ne amma da kinsha yanzu, koda yake da yanzu da anjimar kamar yanzu ne ai, in kinsha zan zo in d'au kofin"
"To ba komai na gode"
Nan Mummy ta tashi ta fice ba don taso ba, ita a sonta Umma tasha a gabanta, amma sai bata wani d'aga hankalin ta ba saboda tasan yanda Umma take mutuwar son kunu.
Tana fita Haseenah dake la6e da fito da sauri ta d'auke cup d'in, kallonta Umma tayi tace"meye haka?ina zaki kai kunun?"
"Umma zubarwa zanyi in d'auraye kofin fa"
Dariya Umma tayi tace "ke har yanzu yarinya ce, bani cup d'in"
Ba musu Haseenah ta mik'a mata, nan Umma ta zuba a kofin da ta gama shan kunun , sai bakin yayi kaman mutum ne yasha, sannan ta d'au na cup d'in da ta juye tace "gashi ynzu jeki zubar a sink d'in kitchen"
Advertisement
Kar6a tayi ta zubar ya wanke cup d'in sannan ta koma suka cigaba da hirar su, ko minti ashirin ba ayi ba sai ga Mummy ta dawo, tana ganin cup empty taji wani sanyi a ranta, nan ta dubi Ummah tace" har kinma shanye ashe?"
" eh yanzu na gama sha"
Dubanta sossai Mummy tayi ko zata ga wani alaman rashin lafiya amma babu, can ta kasa daurewa dai ta dubi Umma tace" ya kikejin jikin naki?"
"Ba komai wallahi komai lafiya"
Kallonta Mummy ta sake tace " ba abunda kikeji?"
Umma tace"babu"
"Kin tabbata?"
Abun har yaso ya bawa Umma dariya ganin yanda ta dage wai ita nan dole kulawa ake bata.
Hanyar fita Mummy tayi tace to anjima zanzo inga jikin naki"
To kawai Umma tace sannan Mummy ta fice.
Dukansu mamaki irin na rashi imanin Mummy suke, basusan abun nata yakai haka ba sai yau.
Can da yamma Mummy ta fito tana 'yan lek'e lek'en ta, Haseenah dake tsaye jikin window kitchen ta hango kan mutum, dad'a lek'awa tayi nan ta hango Mummy, zuba mata ido tayi ganin ta nufa hanyar palour su, tsugunawa Mummy tayi ta barbad'a sauran maganin a k'ofar d'akin sannan ta soke takardar a jikin zaninta, ta gyara tsayuwarta ta daidaita nutsuwarta sannan ta tura k'ofar palour su, ganin Umma zaune garau ya sata shan jinin jikinta, amma abunka da makiri sai ta hau dariya tace" nazo ne fa dama ki d'an tashi mu zaga cikin gidan dan zama waje d'aya ba dad'i"
Gaban Mummy ne ya fad'i dan tasan ba makawa yau k'arshenta yazo, rasa me zatace wa Mummy tayi, a karo na biyu Mummy ta sake insisting, mik'ewa Ummah tayi a tsorace ga wani gumin da yake karyo mata wani na bin wani, kafin ta gama mik'ewa sai ga Haseenah ta fito d'auke da glass cup wanda yake cike da ruwa me sanyi, wucesu tayi da sauri ta nufa k'ofar fita, Mummy da Umma sun nufo hanyar fita knan K'arar da suka ji yasa duka suka tsorata, ji kake tassssss alamar fad'uwa.....
For comments only 08144932303
Advertisement
- In Serial38 Chapters
Weycorus
A story about a man who was never able to live life to the fullest, troubled by his useless pride and uncompromising principles. But he never regretted it, he refuses to ever be assimilated, to change for society, to be molded by a culture created predecessors he never knew. When the man was supposed to of died, a higher being gave him another opportunity at life in another world. A chance to be able to live again and live life to the fullest, unrestricted by the morals and ethics of his previous world. How will this man live his new life? This is an isekai story like many others that have been told before. TLDR: Cliche Isekai story This is the first story I ever made/wrote, I decided to try it out in the spur of the moment. I'm hoping to have fun with this, don't expect anything of quality in my writing. This story will be more of a wish-fulfillment so do not expect any intricate storyline and plot twist as I'm basically just chilling and writing w/e I'm in the mood to. Tags: R-18+, Dungeons, Slave Harem, Slice of Life, LitRPG, Male Lead, Selfish/Possessive Lead, Magic, Isekai.
8 104 - In Serial11 Chapters
Against the Heaven's Will
Synopsis: Many worlds, realms, and universes no longer bathe in the light of the will. The darkness has corrupted them. The champion of the spark, a mere child is the only one capable of changing the fate of all living beings. As a wielder of the spark, the heavens did not tolerate him. Many heart-wrenching events befell the child from the moment he was born, even the death of his beloved. The heavens were truly unmerciful to him. This child’s name is Chen Gudan, and this is his story of love, betrayal, and revenge as he traverses his world and many others to resurrect his beloved, while juggling the fate of all... "If the heavens prevent me from resurrecting her, I will go against its will!" Notice 1: I took a bit time away from this novel to build a webpage for it. Starting from today (June 14, 2021), I will try to update every week with a new chapter (as I have finished the site). The cover is from: https://commons.wikimedia.org/wiki/File:Fire_in_darkness_-_LOHDI.JPG No copyright infringement was intended from the use of this cover. If the original owner of the picture wants me to take it down, please message me and I will do so, as quickly as possible. Notice 2: This is my first novel, it would be great if you guys can give me feedback (in the form of comments) as it progresses, especially in the first few chapters. I am planning to make this novel at least a few hundred chapters long. Otherwise, thank you for reading my novel. Notice 3: This is my plan for this book: Chapter 1 to 6 are the backstory of the main character before and when he was born. Chapter 7 to 12 are the main character's early years. Chapter 12 and beyond is when the story starts.
8 95 - In Serial8 Chapters
Ishbula-na' (I've joined the family of the lord of the 7th ring of the Abyss, help!)
While staying overnight at his best friend's place, he unknowingly entered Ishbula-na's residence at the seventh ring of the abyss. Now this big fat floating eye is calling him his son and his best friend is teaching him how to hunt many strange lifeforms in this strange void, while he tries to maintain his regular life at the same time. AN (Posted Nov. 4th): on about 3 weeks from now I have two exams which will define where I am in a year after, so updates will come at a slower pace until the 26th. I will still try to get things out, but there won't be as many chapters/week as there have been so far.
8 190 - In Serial28 Chapters
The tale of Ember Aryioshi and Kastuki Bakugo
Basically a BNHA fanfiction with a new lead character named Ember.
8 156 - In Serial103 Chapters
What I Didn't Say [Tae Kwang's Unsent Letters]
[School 2015:Who Are You based]Tae Kwang hasn't forgotten about Eun Bi, even through the long time she's been dating Yi An. He lost his courage to talk to her, but his mind is full of things he wants to say.His hidden words become unsent letters.Will Eun Bi end up knowing everything on his mind? Or will his mind continue to be the only person to know about his emotions?
8 141 - In Serial7 Chapters
Treegan
Will troian find out a dirty secret about Patrick and will she find out she got engaged to the wrong man? And will Keegan fall in love with his bestie? Xoxo
8 106

