《HASEENAH》PAGE 19&20
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
'''ban san taya zan fara godiya ba,kwanana biyu banyi typing ba dalilin rasuwar da aka mun,Amma yanda mutane sukemun magana yasa dole na zanyi Koda kadanne,na gode sossai da ta'aziyar ku gareni Allah bar kauna da zumunci,Koda yaushe Kuna raina'''
*19-20*
Ko wannen su d'auke da adda su shida, wata uwar birki Hajiya Saudatu ta taka saida motar ta juya dasu, jikin su gaba d'aya rawa yake barin ma Mummy da tuni ta hau kyarma, nuni d'aya daga cikin su ya musu akan su sauko, Nan suka hau kallon kallo, daka musu tsawa ya sake yi Wanda ya dad'a firgita su, da sauri suka 6alle murfin motar suka fito, ganin irin shigan da sukayi ya tabbatar musu da cewa ba mutanen arzik'i bane dukda yawan shekarun su, wasu zaro zaron 'yan kunne Hajiya Saudatu ta saka Wanda ya sauko har kafad'un ta, ga hujin hancin ta biyu a jere ta ko wani gefe, Mummy kuwa taci bleaching har ya wuce misali, Dan in ka kalli k'afan ta da hanunta bazaka ce itace me wannan fuskar ba.
Mum Haseen kuwa Riga da skirt taci ta buga wani uban rolling ta cakka d'an kwali, hakan yasa su bushewa da dariya ya dubesu yace "ku yi kneeldown",
duban su Mummy tayi tace "menene nildawun kuma?"
Dariya suka saka yayin da bak'in ciki ya Kama Hajiya Saudatu ta dube ta tace
" ai ko Baki shiga aji ba a tunanin Zaki Gane abunda suke nufi jaka kawai"
Ta k'arashe maganar had'e da janyo Mummy k'asa Nan ta kife, d'aya daga cikin su ne ya dube su yace " gidan uban wa kuka fito a Daren Nan Kuma cikin jejin Nan?"
Advertisement
Shuru dukan su sukayi sun rasa Mai zasu ce, kallon wani a cikin su yayi da Ido Aiko basu Ankara ba sukaji d'aya ya d'auke Mummy da Mari da take gaba, ihu ta saki tana "wayyo Allah wallahi ban sani ba ku tanbayi wannan zata muku bayani"
Ta nuna Hajiya Saudatu, d'aga musu hannu Hajiya Saudatu tayi sannan tace" bayin Allah me kuke buk'ata?"
Dariya sukayi sannan babban su yace" da tuntuni abunda kukayi magana kenan da Baku Kai wannan matsayin ba"
Mik'ewa Hajiya Saudatu tayi ta shiga motar ta bud'e jakar Mummy da Mum Haseen ta tattaro kap k'udin ciki kusan dubu dari biyu tazo ta mik'a musu, kar6a sukayi sannan sukace " Zaku iya tafiya ku biyun Nan"
Suka nuna Hajiya Saudatu da Mum Haseen.
Duban su Mummy tayi a razane tace" Dan Allah Nima ku barni in tafi"
Nan ta hau kuka kamar yarinya, d'aya daga cikin su ne yace" su ja motar sukai zuwa can, ya nuna wata bishiya, kekuma seki bisu da tsallen kwad'o"
Ai su Hajiya Saudatu da Mum Haseen na jin Haka suka shige mota da gudu suka barta Nan tsugune.
Nan Mummy ta hau yin tsallen kwad'o biyu tayi ta kife wajan, juyowa tayi ta ga suna magana ko takalmi Bata tsaya sawa ba ta mik'e da k'yar ta arta da gudu.
Dariya sukeyi sossai dukan su, Mummy ko kulasu Bata yiba damuwar ta ta ganta cikin motar ne.
Tana shiga motar Hajiya Saudatu ta bushe da dariya tace " a dai koma makaranta saboda 6acin Rana.
Bata kula ta ba sai haki take tana wangale hanci, takai kusan minti biyar sannan ta daidai ta, duban su tayi tace" koma menene tunda na tsira da abunda boka ya bani shikenan, bashi zai hanani dawowa ba indai buk'ata ta biya"
Dariya sukayi sannan Hajiya Saudatu tace" dama Waze ja da d'iyar makafi mabarata Kuma 'yar jagora, Kinga jiya Kinga yau saura gobe, duk Wanda ya ganki ai yaga manyan arna Kuma wahalalliya, keda kika san layi- layi na titina da shagona ai zakiyi abunda yafi haka ma"
Advertisement
Haushi ne ya turnuk'e Mummy Amma ta kasa furta komai Dan tasan tana magana ba mutunci zata ajiye ta cikin wannan tsakiyar dajin.
Sai wajan k'arfe 10:30 na dare suka hau Kan titi, zuwa 11:00 kuwa sai ga su k'ofar gidan Mummy, duban Hajiya Saudatu tayi dukda haushin da take ji tace " na gode sossai fa sai kin jini"
Ko Kula Mum Haseen Bata yi ba ta figi jakar ta tayi ciki.
Gidan shuru ba kowa hakan ya sata wucewa side d'inta da sauri, d'akin saratu ta fara lek'awa ta ganta zaune ta buga tagumi, Nan ta had'e Rai, duban ta Saratu tayi tace"Mummy Ina Kika shiga tun safe"
A tak'aice Mummy tace" gidan uwar wata"
Bata sake bi ta kanta ba tayi wucewar ta d'aki, Allah Allah take asuba tayi ta fara aiwatar da aikin ta.
Kasa bacci tayi Kota Fara sai ta mik'e ta duba agogo, a haka har asuba tayi, tana jin ficewar Abba zuwa masallaci ta d'auro zani Kan kayan baccin ta ta fito, side d'inshi ta nufa cikin sand'a Nan ta tsaya dai dai bakin shiga palour shi, rasa ta inda zata fara tayi Dan ganin wajan duk mamaye yake da tiles, takai kusan 5 mins Nan tsaye tana neman mafita, jin anyi sallama a masallaci ne ya firgitar da ita Dan tasan yanzu mijinta zai shigo, Nan wata dabara ta fad'o mata, Wani dariyar mugun ta ta saki sannan ta tsuguna ta d'aga k'asan carpet din ta tura maganin sannan ta juya da sauri ta koma ta la6e, Nan kuwa ya shigo hanun shi rik'e da carbi, Yana wuce k'ofar d'akin yaji zuciyar shi tayi bak'ikk'irin, zuciyar shi tayi zafi kamar an chaka mishi mashi haka yaji, lokaci d'aya yaji ranshi ya 6aci, wata tsuka ya ja Wanda baisan dalilin ba yayi k'wafa sannan ya wuce ciki had'e da banko k'ofar.
Wata tsalle Mummy ta daka ta murna ta taka rawa Wanda Bata San ma ta iya shi ba sannan ta wuce ciki tana Allah Allah gari ya waye taga irin dramar da za a kwashe.
Wajan k'arfe 9 da yake yau weekend ne Mummy taci wanka ta nufo d'akin su Haseenah, Nan ta fara knocking, da sauri Haseenah ta diro daga gado ta sako slifas ta fito, zubewa tayi gaban Mummy tana kwasar gaisuwa, ko amsawa Mummy batayi ba tace " ki shiga kitchen ki had'a mana breakfast da Abbanki inkin gama kizo ki jera a dinning.
Da sauri Haseenah ta mik'e ta wuce kitchen ta hau aiki, tana gama ta jere su cikin babban basket ta d'auka ta nufa wajan dinning, Abba ta hango yanata faman dariya ko me Mummy ke fad'a mishi oho.
Yana ganin Haseenah ta nufo yanda suke ya had'e Rai kaman Bai ta6a dariya ba, tsuka ya ja ya kau da kai, Kai kace wani mak'iyin shi ya gani.
Tana zuwa ta gaidashi Amma ko kallonta baiyi ba, ta sake gaidashi karo na biyu tunanin ta ko baiji bane.
Wata tsawa ya daka mata sannan yace" ki ajiye da Allah ki 6acemun a nan"
Razana tayi da firgici ya sata tsayawa cak Nan ita batayi baya ba Kuma batayi gaba ba, k'afan shi ya saka Nan ya tokare ta ta kife wajan, jini ne ya fara zuba a hancin ta, a firgice ta mik'e ta zuba a guje ta bar wajan, saboda tsabar rikicewa ma bata san inda ta nufa ba.....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial197 Chapters
Cosmosis
Book 3, Through the Cracks, is ongoing. New chapters Monday and Friday at 8:30 PM EST. Join the Discord for discussion and extra goodies! Caleb hasn't had a good day ever since he was abducted into outer space. The food sucks. Nobody understands a word he says. The aliens won't even let him leave his cell. He's driven to fight his captors and escape their clutches. Confronted with hostile aliens, intent on holding him prisoner, Caleb chooses to dive headfirst among forces he can't understand. He'll either learn the eddies of the alien worlds he's stranded in, or else he'll never make it back home. If his hallucination of one of the other abductees can be trusted, maybe they can make it through the trials before them. At least there's no homework?
8 537 - In Serial317 Chapters
Origin Seeker
The pursuit of knowledge and the pursuit of happiness. That’s all Dream ever wanted. As he grew up though, his naivety vanished and he found that the world was nothing more than a prison that would allow neither of those things. However, after giving himself up to the endless abyss expecting to disappear, he found himself awoken in a new world! Magic, skills, science, technology, and the secrets of the universe within his reach. Dream found everything he ever needed and wanted, and alongside a twin pair of magical fox princesses, he would go on to unintentionally dominate the lands with his unprecedented ability to fuse the world of the arcane with the world of science. Img cred: Alicexz
8 192 - In Serial42 Chapters
Head Over Heels
Lila Daniels has spent all of her life living under the protective wings of her three older brothers, Charlie, Lucas and Tucker or in the gymnastics gym training. None of which resulted in much of a social life. All of that changes though the summer before Lila's junior year of high school when her dad gets a new job in a different state. Being forced to transplant her life to the small town of Romeo without her brothers or gymnastics means Lila is on her own for the first time in her life. How is she supposed to start over from scratch and make new friends now?! The thought of having to meet all new people for someone who likes to fly under the radar is hard enough, but to do it at age sixteen? That feels impossible.As fate would have it, Lila meets Payton Johnson on her first day at RHS who introduces her to Rachel, Kelly and Claire. The five become fast friends. The girls make it their mission to break Lila from her shyness and make Romeo feel like home. Oh, and they also recruit her to join their cheer team which isn't something Lila ever thought she'd feel confident enough to do.Then there's Tyler Johnson. He's the senior football captain, star quarterback and most popular guy in school who happens to also be Payton's older brother. Lila doesn't want to catch feelings for her new besties brother, but quickly realizes you can't really control who you crush on. It's not like Tyler would ever go for her anyways, when he's got so many other girls begging for his attention....or would he?If you're looking for a coming of age love story with strong female friendships, comic relief, overly protective brothers, self discovery, silly small town traditions and a slow burn....then look no further! After all, sometimes you can't help but fall Head Over Heels.#1 in "Cheerleader" August 2022#2 in "Journal" April 2022#1 in "First Kiss" May 2022#1 in "Small Towns" May 2022#8 in " Teen Fiction" June 2022#2 in "Football" August 2022#2 in "chick lit" August 2022
8 109 - In Serial20 Chapters
Ein Gard
"Another chance, huh." Averon, Knight of Astarian Empire, decided to gave his life much like his comrades, taking down a Demon Dragon and defend the last chance of his people to retain their ideal. His sacrifice did not go unnoticed, as he was given another chance to live his life, with his memory seemingly intact. He was sent to another dimension, where the army of the demons have yet to invade... "Better prepare while I still have time..." ====== Author's Note, MAY 2022 ====== I apologize to all the readers for the long hiatus. I totally, as if I lost my memory, a portion of my life... This really hurt.
8 149 - In Serial26 Chapters
After Death
What comes after death? Only the dead know.He was a hero, an immortal protector. All his life he did his duty, keeping his people from harm as best as he could, until his untimely death. Death begets life, and life begets death. With his end came peace, but peace never lasts. There is something sinister awakening, and our immortal is given a new lease of life in the midst of it. Will he be able to uncover the truth - about life, about death, and about himself - through the turbulent times ahead?
8 229 - In Serial6 Chapters
Saeran x reader~ Clubs Equals Love
Saeran hates everything about those girls he saw at the club each night, but something about this particular girl made him think otherwise."What makes you any different from those girls?"{Saeran's POV}
8 84

