《HASEENAH》PAGE 25&26
Advertisement
[7/17, 7:48 PM] 💄Meerah💋: 🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
*25-26*
Banda zare Ido ba abunda Abba keyi, Ummah kuwa hawaye kawai ke kwaranya, bak'in cikin ta d'aya yanda taga Mummy ta sasu gaba saikace Wanda tayi cikin shege?
Jijjiga shi Mummy takeyi tana magana da d'aga murya tana fad'in" kamun magana ko baka ganin abunda yake jikin ta ne?"
Girgiza Kai kawai yakeyi, ganin bashida niyar magana hakan ya dad'a fusata ta, ta koma Kan Umma ta d'auke ta da Mari had'e da cakume ta tace
" Ki fad'amun gidan uban da Kika samo wannan abun kunyar, in Kuma ba Haka ba wallahi sai na Tara Miki jama'a"
Ji tayi an hankad'e ta can gefe, sannan aka janyo ta aka Mata Mari biyu masu kyau, d'ip duhu ya ziyarci idanunta, wani haske taga ya wulga kamar walk'iya, Bata Ankara ba ta sake jin wasu tagwayen Marin, jiri taji ya kwashe ta ji kake dim Mummy ta fad'i k'asa,tayi zaman 'yan bori, Bata gama dawowa dai-dai ba ta tsinkayi Muryar Mummy Saudat, wato babbar yayar su Abba tana fad'in" kaji mun 'yar iska kasheta zakiyi? Zaki shak'e Mata ki sata gaba kina zazzaga Mata ruwan bala'i, kina tanbayarta aina ta samu ciki? Bata da miji ne? Ko kuma iskanci da neman sheganta mutum?"
A razane Mummy ta d'ago ta dubi Abba Dan gasgata abunda Mummy Saudat tace, sunkuyar da Kai yayi k'asa alamar rashin gaskiya.
Nan ko Mummy ta tuma tace " wallahi Nima seka mun cikin Nan munafiki kawai, inba munafunci ba yaushe kake zagawa ban saniba, sai anyi magana kayi ta k'ifta idanu sai kace an maka k'arya"
Advertisement
Dariya Mummy Saudat ta saka tace" Aiko ya kamata ya Miki cikin, zoki kwanta ya Miki"
Nan Mummy ta birkice lokaci d'aya ta fita hayyacin ta tace sai anje an zubar.
Ana cikin Haka saiga Mummy Zuwaira, tun daga gate take jin ihun Mummy, da sauri ta shiga Dan ganin abunda ke faruwa, jin ba.asi yasa Rai 6ace ta dubi Mummy tace " Lauratu na rantse da girman Allah daga Rana Mai kamar ta yau, ko ciwon ciki 'yar uwata tayi wallahi saina sa an d'aure ki, in Kuma yatsunki ya ta6a jikinta wallahi sai kinyi Dana sanin Zama a raye"
Sannan ta dubi Umma tace" kekuma tunda kin Zama Saratu uwar asara, karki fasa ruwan ciki"
Tana gama fad'in Haka tasa Kai ta tafi zuciyar ta duk Babu dad'i.
Hajiya Zuwaira ma Haka ta gama masifeta Amma ji take lokacin ma take da niyar aiwatar da abunda take shiri.
Komawa d'aki tayi ta figi gyalenta da mukullin motarta ta fice, Bata tsaya ko Ina ba sai gidansu Haseen, daga waje ta sa aka Kira mata ita, tana fitowa suka figi motor suka d'au hanyar gidan boka.
Gudu take kawai kamar zata tashi sama, Banda ajiyar zuciya ba abunda take, can saita bugi sitiyarin motor da hanunta ta Kai duka wa iska.
Tsoro da firgici kawai zaka dubi Mum Haseen kasan tana ciki ganin kamar mutuwa zasuyi irin gudun da sukeyi, gashi tayi tanbayar duniya Amma ko kallonta batayi ba.
Haka suka k'araso bakin kogin, Nan suka tsunduma ciki, suna fita suka hau tsauni, saboda bushewa da zuciyar Mummy tayi ko tsoro Babu a idonta balle zuciyar ta.
Suna gama Hawa suka tsaya yanda sukayi ranan.
Jim kad'an sai gasu tsugune gaban boka.
Dariyar da ya rink'a yi ne ya dad'a 6atawa Mummy Rai har Yana wani shid'ewa.
Ji take kamar ta tashi ta shak'e shi Amma ba hali.
Advertisement
Seda yayi me isarshi sannan ya tsagaita ya dubesu, kafin ya furta wani Abu Mummy ta cilla mishi bandir d'in dubu d'add'aya harna dubu d'ari biyar, sannan tace" boka asan yanda za.ayi a salwantar da matar Nan da abunda yake cikin ta, bana buk'atar ganinta a raye, damuwata in koma in samu tayi hauka ita Kuma 'yarta ta shiga duniya ta Fara yawon karuwanci"
Boka yasan ko giyan wake yake sha hakan bazai yuwuba, Amma ganin wannan k'udin da ke zube a gaban shi ya sa shi fad'in "an gama"
Ya nuna musu hanyar k'ofa yace "Zaku iya tafiya"
Nan suka kamo hanya murna fal zuciyar Mummy, yau tasan burin ta ya cika komai yazo k'arshe.
Can ko bayan dawowar Haseenah daga school ta tarar Umman ta tsugune a palour tana rik'e da cikin ta.
Da gudu ta k'arasa yanda take ta Kama ta tana Kiran sunan ta, ganin ba zata iya d'agata bane ya sata d'auko waya ta Kira Hajiya Zuwaira, ba jimawa sai gata ta iso.
Kama ta sukayi suka fito da ita waje, dai-dai lokacin sai ga Haseen ya danno da motar shi sai kace an jefo shi.
Ganin an rik'o Umma ya sashi parking da sauri ya fito, harara Haseenah ta watsa mishi ta kau da kanta gefe.
Sakata sukayi a motar Hajiya Zuwaira sannan ta fice a guje ba tare da tako tsaya Haseenah ta shiga ba.
Ganin haka yasa Haseen shiga mota ya dubi Haseenah yace" ki taho mubi bayan su karsu 6ace Mana"
Ba don ta so ba ta shiga gaba ya rufa musu baya.
Kai tsaye labour room aka wuce da Umma, Hajiya Zuwaira sai Kai komo take.
Suna isowa ta dubi Haseenah tace" Ina kayan haihuwan"
Sunkuyar da Kai Haseenah tayi hawaye na k'ok'arin zubo Mata, sai a lokacin itama ta tuna da laifinta ne Ashe ita ya kamata ta siya.
Duban Haseen tayi tace" ku tsaya anan Kai da Haseenah, duk abunda ake buk'ata kayi Ni zanje in dawo"
Gyad'a Mata Kai kawai yayi sannan ita Kuma ta fice.
Addu'a kawai Haseenah keyi Allah fito Mata da Umman ta lafiya, Haseen ma hakan ne, ba.a dad'e ba Mummy Zuwaira ta dawo d'auke da basket, ba tare da tace musu komai ba ta wuce su.
Ciki kuwa Abu ya gagara, ganin Haka yasa Mummy Zuwaira Kiran mahaifin su ta sanar mishi halin da ake ciki, Dan a cewar likitotin Nanda minti talatin in Bata haihu ba C'S za.a mata.
Nan yace zai turo da addu'a a kawo musu.
Ko minti talatin ba.ayi ba saiga aika an kawo, Nan itama ta k'ara tofa nata sannan aka shiga wa Umma da shi.
Ko minti biyar kuwa ba.ayi ba Umma ta haifo yaronta kyakkywa, Kama da Umma suke sossai.
Seda aka gyara yaro sannan aka fito da shi, murna gun Haseenah da Mummy Zuwaira ba.a magana, Haseen kuwa sai kallon Haseenah yake Dan Bai ta6a ganin dariyarta ba, ko yaushe se dai murmushi.
Nan Mummy Zuwaira ta Kira gida ta sanar musu, bayan Nan ta Kira Mummy Saudat wato yayar Abba.
Kafin kace meye asibiti ya cika, Umma kuwa Bata ma San Mai yake faruwa ba saboda baccin wahalar da take.
Dai dai lokacin Mummy ta Danno hancin motar ta gida, da farin ciki ta shigo, ko parking me kyau ba tayi ba ta 6alle murfin motor ta shige ciki, ganin Haka yasa Mum Haseen rufa Mata baya.
Suna shiga side d'insu Haseenah ta Fara kalla, Nan taji shuru.
K'walla wa Saratu Kira ta Fara yi tana fad'in.....
For comments only 08144932303
Advertisement
- In Serial11 Chapters
The Bit of Human Left
Arris Graham is a regular college student, attending a high ranking college in California. It's summer break, and Arris is returning home to visit his relatives and pay homage to his deceased parents at their graves. Little does he know, the entire world is about to change. When Arris goes out to visit his parent's graves, he's caught in the middle of a thunderstorm. He continues on through the thunderstorm to pay his respects to his parents but is interrupted by some disturbing texts from his cousin. Arris tries to leave the graveyard, but before he can get to his car he is confronted by a screen which appears in mid-air before him, reading, "Initializing World Server start", with an ominous countdown just below those words. Just as the server is about to initialize though, Arris is struck by an enhanced bolt of lightning, and the very flesh melted off him. When he comes to after the System has initialized, Arris finds himself in the body of a skeleton, stuck in the dungeon, with no way out for another 6 months. How will Arris navigate this new world? Cover by David Corry
8 160 - In Serial13 Chapters
The Pink Dungeon
Joseph Collins was your average private in the army. But that all changed with his death. As a perk of serving in the army any fatalities in the field have their consciousness uploaded to a massive array of servers where they may choose to become a manbot, a human conscious inside a robot, or be uploaded to one of the various virtual realities that offer a second chance at life. Joseph has a problem though. When his consciousness was being uploaded the computer, was overloaded with high doses of radiation. Contamination to his upload has resulted in him being reborn as a dungeon. Can he survive in this adventurer filled world? Will he have to find out if he’s lucky enough to come back to life a second time? Reborn as the pink dungeon will he make a name for himself or just be the biggest joke of all? Follow the adventures of a very odd dungeon, a captain of the guard, a very mischievous little girl, and Richard a traveler looking to find something more in what he thought was just a game.
8 188 - In Serial12 Chapters
Curious Tales: Assorted Fantastical Fiction
These are a collection of my short stories which don't feature gender bending front and center but do involve horrors, fantastical delights, and weird surprises. They may involve something as simple as a house on a swamp overlooking the dreams of the past or a byzantine battle between time travelers for what they see as the "right" timeline. And be as shiver-inducing as being locked in a school at night with disembodied shadows or as sweet as an old stuffed animal with a special secret.
8 125 - In Serial21 Chapters
Reprise
Three princesses. Three curses. One adventure.Rapunzel's magic hair spontaneously grows back, Ariel regains her mermaid tail, and winter returns to Arendelle. One year after their most meaningful trials and triumphs, something has taken away what they worked so hard to gain. As they leave the safety of their own kingdoms, fate is about to drive these strangers together across oceans, over mountains, into the depths of the sea, and even through the river of time itself. But will their differences stop them before the curse can?
8 225 - In Serial26 Chapters
The Bookstore
Izuku Midoriya was in an accident in middle school that made him go deaf. He gave up on his hopes of becoming a hero and ended up moving schools. 6 years later he meets Eijirou Kirishima when he was working at a bookstore to make extra cash. One thing leads to another and he ended up meeting his old childhood friend/bully, Katsuki Bakugou again. Katsuki regrets everything that he did in middle school and tries to makes it up for Izuku. What will happen when Katsuki realizes that the old feelings he had for Izuku where still there? I don't own the characters just the plot.there's no smut.Read the fucking tags :)Updates once a week (Keyword probably)
8 104 - In Serial106 Chapters
Kali Yuga
When the last period of the great cycle, Kali Yuga, arrived, zombies and demons roamed the world. Sending all the civilization to crumble before them. At the same time, the existence who rule over the period gave humanity weapon to fight back. Thus, among the survivors rise heroes with supra natural power. But rather than unite to defeat demons, some use the power for their own greed.Kingdom arise and fight. Who will unite the land and rise as the leader of all? Will the demons win and rule over human? Will one of the king able to drive the demons back to their realm and save humanity?Among the gifted was one young man who had low self esteem and must struggle to find his place in this new world. Caught and entangled by various interest, could he free himself and be one of the most prominent character in this new world?*Beware of mature content, including ntr.
8 119

