《HASEENAH》PAGE 43&44
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-08144932303
Follow me on
*Long Live Pml*
*43~44*
" Ammi Dan Allah ki Dena turani wajan yarinyar nan in har ba so kike Nima a kwantar da Ni ba, wallahi bazan iya ba"
Ya 'karasa maganar haɗe da riƙe k'afar Ammi.
Cike da mamaki ta dubeshi tace" Baby meye haka? Ba kyau abinda kake yi fa, itama fa da mutum ce 'yar uwarka tsautsayi ne ya faɗa mata,kuma kaima bakafi k'arfin haka ba"
Share hawayen ya fara yi sannan yace" Ammi kiyi hak'uri zan je amma ba yanzu ba"
Duk abinda suke Sameer na kallon su saman stairs, shi mamakin Mahmud yake ganin yanda lokaci ɗaya yake fita hayyacin shi.
Dole Ammi ta yi shiru ta k'yale shi, dan tasan in ta matsa mishi zai iya daina fitowa palour ta ma.
Mummy kuwa rad'ad'in da bakin ta yake mata shi yafi d'aga mata hankali, kallon fuskanta tayi a mirror, kau da kai tayi da sauri ganin yanda kamannin ta suka koma, musamman bakin ta sai kace ja6a.
Fashewa da kuka tayi tana faɗin" Allah ya isa mun wallahi, wanda bazata gama da duniya lafiya ba"
Ana haka kuwa k'awayen ta wanda suka saba zuwa mata yawo ɗaya daga cikin su ta kira ta a waya, nan Mummy ta shaida musu itakam batanan tayi tafiya, dan bazata iya bari suga wannan abun kunyar ba.
2 weeks later
Jikin Haseenah ya gama bushewa ya d'aye tas ba komai, sai dai tabo da sauran wajan da bai warke ba, dan yanzu tana iya zama taci abinci da kanta.
Amma ba umm ba uhm, saidai tayi ta binsu da kallo, wani lokacin kuma sai kuka, gashi anyi mata tanbayar duniyar nan Bata amsawa, abunda basu sani ba ma batajin abunda suke faɗa, ita dai kawai tana ganin bakin su na motsi.
Tana son yin magana amma babu hali, ganin ta a wajan da bata sani ba duk shi yafi d'aga mata hankali, gashi duk cikin wanda suke zuwa babu wanda ta sani.
Saidai tafi ganin Sameer da Mummy sai nurses d'inda ke kula da ita sai Dr Abeed.
Advertisement
Tana son tanbayar ina Umman ta? Dasu Aaman da Haseen amma ba hali.
Iya abinda take iya tunawa tasan wajan su ya kama da wuta.
Sannan ko yaushe inta kwanta bacci salatin Umman ta ke yawo cikin kanta.
To ina Umman take? Meyasa suka barta anan? Kodai sun gujeta ne ganin jarabawar data fad'a mata?
Wata zuciyar ta bata amsa da ko da duniya zasu gujeki Umman ki bazata ta6a barin ki ba.
To ina suke?
Ba ta da wannan amsar, shiyasa takanyi kuka sossai inta tuna da haka.
Sai dai Sameer yayi ta bata hak'uri da Mummy, Amma Bata fahimtar abinda suke cewa.
Ganin ta samu sauk'i ne aka fara shirye shiryen Mata theatre, sun tsayar da rana satin da za.a shiga ran Monday kenan.
Addu'a kawai suke Allah ya basu Sa'a dan basu da wani ishesshen kayan aiki.
Dr Abeed ke ba Sameer k'arfin gwiwa, amma shi duk ya karaya.
Yau da sassafe ya shigo asibitin Mahmud na binshi a baya d'auke da basket d'in abinci.
Kana kallon Mahmud zaka ga yanda yayi kicin kicin da fuska, dan ba son ranshi ya zo ba, dan rabon da ya ganta tun ranar da suka d'auko ta, yanzu ma dan yana shakkar Sameer ne Amma wallahi da bazai zo ba.
Kai tsaye d'akin da Haseenah take suka nufa.
Suna isowa bakin k'ofar Mahmud ya ja ya tsaya, duban Sameer yayi yace" bro should I wait for u here?"
Harara kawai ya watsa mishi ya shige ciki, nan Mahmud ya bishi da sand'a.
Lokacin ko bacci ma take bata tashi ba, dan haka Sameer ya hau kujerar da ke gefen gadon ya zauna.
Mahmud kuwa jikin bangon d'akin ya mak'ale ko k'wak'k'waran motsi ya kasa.
Sameer zuba mata ido kawai yayi yana kallon yanda take sauke numfashi a hankali, wani lokacin kuma ta saki ajiyar zuciya kamar wanda taci kuka ta gaji.
Zuba mata idon da yayi zuciyar shi ke raya mishi cewa, duk yanda akayi yarinyar nan kyakkyawar gaske ce.
Dan yanayin siririn hancin ta da k'aramin bakin ta ne kawai ya sashi ganin haka, amma ji yanda wuta ya mayar da ita.
Girgiza kai kawai yayi cikin ranshi yace" poor you"
Ganin Bata motsi ya sa Mahmud lek'a ta, gani yayi tana bacci nan wata ajiyar zuciya ta k'wace mishi, dan yasan da idon ta biyu Allah kad'ai yasan dramar da za.ayi cikin asibitin nan.
Advertisement
Dan ko kashe shi Sameer zeyi wallahi bazai tsaya ba.
Tunda ya fara lek'en ta sameer ya ke kallon shi.
Dariyar mugun ta Sameer yayi sannan ya mik'e ya dubi Mahmud yace" Ni zanje duba patient d'ina, ka zauna anan ka jirani kafin in dawo,in ta tashi kuma ka bata abinci sannan ka kira Ni"
Zaro ido Mahmud yayi dan wannan maganan ta firgita shi, kallon yayan nashi yayi yace" yaya zan raka ka kaga sai nima in samu ladar ziyara"
"No need, Nan ma aikin ladan zakayi ai"
Jikin Mahmud ne ya hau rawa dan yasan ko mutuwa zaiyi bazai yarda ya bishi ba.
Ganin Mahmud ya tafi duniyar tunani yasa Sameer ficewa ya barshi nan tsaye.
Yana fita shima Mahmud ya fice ya zauna kujerar bakin k'ofar d'akin inda security ke zama.
Nan security ya fara cewa" ranka ya dad'e ka zauna ciki mana, in oga ya ganka bakin k'ofa bazaiji dad'i na bar k'anin shi a waje ba"
Cike da haushi Mahmud yace" to jani ka shiga dani mana, ina ruwanka dani ko kai ka bani ajiyar eye?"
"Tuba nake ranka ya dad'e"
Girgiza kai Mahmud yayi yace" to kayi damuwar ka, in kuma kujerar ka zan baka gashi"
Ya k'arasa maganar haɗe da mik'e wa.
Da sauri yace" yi hak'uri zauna"
K'wafa yayi ya zauna Yana mazurai.
Can Kuma sai ya mik'e ya lek'a ta ta window har lokacin bacci take.
Murna ne ya kama shi ganin har yanzu bata tashi ba.
Lek'awar da zaiyi na uku ya hango ta zaune kan gadon tana ta kalle kalle.
Gaban shine ya fara dukan uku uku, da sauri ya ciro wayar ya kira Sameer Amma abun haushi bai d'aga ba.
Tsoro ne ya dad'a kama shi gashi yace mishi ya bata abinci.
A hankali cikin sand'a ya shiga kan shi a sunkuye, da baya baya ya k'arasa ya d'au plate ya zuba mata chips nd egg with sauce, ko kallon ya baiyi ba ya mik'a mata.
Garin kar6a hanunta ya ta6a nashi, wani tsalle ya daka yayi gefe haɗe da ihu yana faɗin" wai mena miki kikeson ganin baya nane eye?"
Ya fad'a kaman zai fashe da kuka.
Ganin Sameer yayi tsaye gaban shi ya zuba mishi ido, da gudu yayi bayan Sameer yace" yaya dan Allah ka tambaye ta mena mata?"
Ko kula shi baiyi ba ya ja kujera ya zauna gefen gadon ta.
Zuba mishi ido kawai tayi tana kallon shi" to wannan d''in waye?"
Ba tada bakin tanbaya sannan bata da wanda zai bata amsa hakan ya sata yin shuru ta ci abincin kad'an sannan ta ajiye.
Nurses ne suka shigo dan gyara ta, hakan ya sa Sameer mik'e wa ya fita.
Mahmud ma yabi bayan shi yana ta faman k'ananan surutu.
*MONDAY*
misalin k'arfe bakwai na safe nurses suka shirya Haseenah cikin kayan da ake saka wa patients in za.a shiga dasu theatre, abinci suka bata sanann suka fice.
Sameer ne ya shigo ya dube ta duk hankalin ta a tashe, zama yayi ya dube ta sanann yace" ban sani ba ko kina jina ko baki ji, amma inaso kisa a ranki kuma kiyi addu'a Allah yasa ayi nasara"
Taga bakin shi na motsi amma bata jin abinda yake faɗa, amma ganin yanayin fuskan shi tasan he's saying something serious, hakan ya sata sakar mishi murmushi kawai.
Shima mayar mata yayi.
Dai dai lokacin Dr Abeed ya shigo da wasu nurses biyu, ɗaya daga cikin nurses d'inne ta Mata allurar Anesthesia sanann suka kwantar da ita.
Ganin dishi dishi ta fara yi wa mutane, can kuma taji duk jikinta yayi nauyi, within 5 mins bacci mai nauyi ya d'auke ta.
D'aurata sukayi kan gadon suka tura ta zuwa theatre suka fita da ita.
Likitoci biyar ke kanta, Sameer kuwa sai kai kawo yake a k'ofar theatre d'in, tun 7:30 aka fara mata har 10am basu fito ba.
11am sharp aka fito da ida fuskanta gaba d'aya an nad'e da bandage, ko motsi batayi kamar gawa haka aka turota.
Cikin A&E aka wuce da ita sai dai an ware mata wata d'aki ita kadai ke ciki.
Robar abinci aka zura mata a hanci aka nad'e da bandage.
Babu abunda kake hangowa a fuskanta dan gaba ɗaya aka nad'e ta.
Kana kallon fuskan Sameer kasan Yana cike da damuwa.
Wayarshi ne ta fara ruri yana dubawa yaga Ammi ke kira, picking yayi ya kara a kunne shi, ji nayi yace....
Please share, vote nd drop ur comments
Advertisement
- In Serial81 Chapters
Agent of the Realm?
I am Seria, the goddess of life and death. I was fathered by Chaos and born by Order. I am the first ambassador who leaves the realm of Dedessia to make contact with the other realms. Dedessia is a harsh place, a place in which even immortals, demons and gods struggle to survive. Nonetheless, we carved a path for ourselves and created a great kingdom. Something to be proud of. I am their representative and the first to make contact with the other realms. Can you imagine my surprise when they greet me with a fireball to the face? Me, the one who governs life and death!? Well, my wrath should be the least of their fears. They should hope that my parents never pay them a visit. But until that happens I'll play a little... ——————————————————————————————— Reading Order of the Multiverse-Books ——————————————————————————————— Author’s Comment: I was asked about reading my work on other sites. The answer is simple: Currently I am not active in any other networks than royalroadl.com. Only here, I correct mistakes and errors. If you read it anywhere else and have to pay for it, or have to deal with an annoying amount of advertisement, You Are Being Betrayed. You would do good if you make other people in that network aware of it. This is a free project of mine for the purpose of having fun. And if people try to make money with it you shouldn’t bother visiting their website. The only one whom I actually allowed to have my work on his website is Armaell who invested the time to compile them into pdf. (http://armaell-library.net/author/andur)
8 147 - In Serial16 Chapters
The Girl in the Abyss
Synopsis: The mysterious force known only as "God's Guidance" implemented a game-like system and rebuilt the planet using continents from five different worlds. Join Ellie, a young girl whose soul is filled with an ocean of love and trust. No matter how horrendous the circumstance or dreadful the suffering her kindness manages to shine through, but everyone breaks eventually. Watch as the horrors of reality slowly chip away at a pure soul until nothing but a monster remains and follow her down the path of despair as she finds a reason to live. ‘Our fate is one that always leads to suffering, but you can smile, I’ll shoulder everything else.’ Warning 1: This story covers very mature themes which I have listed here: Torture of a child (The MC is the victim), death, killing, slavery, and light gore. Nothing sexual ever occurs to the main character. Warning 2: This is another apocalyptic LitRPG, has a brokenly OP MC, bad writing, horrible grammar, and garbage sentence flow. It is my first attempt at writing a story since grade school. Inspired by my four favorite stories: Overlord, CLANNAD, The Arcane Emperor, and Tokyo Ghoul. A note by me: This is not a world domination story or an action story. There is fighting but it's not the focus. Another note by me: This is a work in progress. I’ll likely go back and change stuff a lot. The cover art is by a friend who has encouraged me since the start. Releases: Volume two will not be out anytime soon sadly. I apologize for the Hiatus.
8 195 - In Serial14 Chapters
Morcster Chef [THE MANGA/WEBTOON]
The Webtoon for Morcster Chef has come to RoyalRoad! Enjoy! Adventurers flock to massive crypts brimming with riches and promises of power. Heroes storm the gates of dark fortresses, their swords drawn in the name of freedom. Gods tear the heavens asunder, clashing over the fate of the realm itself. Arek cooks lasagna and tops it with a dash of finely chopped basil. An orc who has seen more than his fair amount of fighting, Arek wants nothing more than to share his love of cooking with the world. However, when Ming and her crew of misfit adventurers hire him as their full-time chef, Arek's plans of avoiding violence crumble. He swore off killing for money and fame, but you can't make Wyrmfire Steak without killing a dragon.
8 108 - In Serial7 Chapters
Woodland
A story of a simple man who was on his way to work one day when his village was attacked and he was kidnapped by an orc princess. He is now placed into his new life as he tries to tolerate and survive his new life with the orc woman. If this story isn't one you are overly into, feel free to check out one of my other stories like Amazonian and her captive. Or if you do like this story I highly suggest checking out one of my other stories like Amazonian and her captive.
8 83 - In Serial36 Chapters
Finding them
Daniel has 4 sons with his ex wife and things have never been great. He got a girl pregnant when he was young and married her to do the right thing. They never really loved each other but stayed together for there children. When the youngest child turned 4 his wife decides to leave and signs away her children. Daniel devotes his life to his sons, Mitchell the eldest is now 22, then there is Jamie who is 20, Hunter is 18 and his youngest Edward is 17. Daniel has had many one night stands and hook ups but never wanted to be married again, women couldn't be trusted after what his wife did to him and his boys. He travels overseas for business often and has different women he meets while over there for a casual thing but nothing serious. Daniel is a business man and owns an import and export business which is doing very well. His eldest son has started to help with the business and the others will too when they finish at university. Daniel gets a call from a detective late one night asking him to take his two children in. He had no idea he fathered another two children at all but is forced to prove that by providing a DNA sample. Dakota and Darcy are 3 year old twins, they have been bounced around foster care homes since birth. After they are found during a police raid a detective takes on the case of finding them a home. Dakota is the eldest by 25 minutes and a little protective of his baby sister Darcy. How will he react when 5 other males want to help care for Darcy?⚠️ brief mentions of drugs and abuse⚠️This story is unedited
8 124 - In Serial20 Chapters
regret | hwang hyunjin
[ completed ✓ ]"why is it so hard to forget him eventhough i was the one to let him go?"♡ short chapters & lowercase「 050718 」© cutehyunjin
8 220

