《HASEENAH》PAGE 55&56
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
*55~56*
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*55~56*
Da sassafe Ammi ta tashi ta shirya bayan tayi sallah, haka Haseenah ma dan Ammi ta sanar mata kan zasu fita, dan haka bata koma bacci ba bayan tayi sallan asuba.
Wajan 7:30 sun gama komai, there breakfast is ready, suna kan dinning suna cin abinci, wajan shuru banda k'aran mugs da spoon ba abunda kake ji, sai jifa-jifa Sameer Kan d'ago kai ya dubi Haseenah, wanda tunda ta sunkuyar da kai abinci kawai take ci.
Ganin ya zuba mata ido ne yasa Ammi gyaran murya, firgigit yayi har spoon d'in hanun shi ya fad'i, hakan yasa Haseenah d'ago wa da sauri.
Haɗa ido sukayi nan ya sakar mata murmushi, yak'e tayi sanann ta cigaba da damuwarta.
8am sharp motar asibiti tazo ta tsaya, fitowa sukayi suka wuce.
Kai tsaye wajan likita suka nufa, bayan sun gaisa da Sameer ne nan ya bada umarni a shiga da Haseenah, wani k'aramin d'aki suka shiga da ita da wata nurse, Sameer da Ammi kuma suna zaune a wani k'aramar corridor Wanda aka k'awata shi da kujeru da flowers.
Komai na d'akin fari ne, bayan likita ya shigo ne yayi nuni wa Haseenah ta kwanta.
Kwanciya tayi ta rufe idon ta, shi kuma ya saka hand gloves sannan nurse ta kunna mishi surgery light.
Hasken ya sa dole Haseenah ta rufe idon ta.
Juya fuskan nata ya farayi yana wasu dube-dube.
Sun d'au kusan hour a haka.
Daga bisani ya d'au wata allura ya mata, sannan ya k'ara d'aukar wata kwalba ya shafa mata wani abu me kamada ruwa amma kaman oil.
Seda yayi 30mns sannan ya umarci nurse din tasa auduga ta goge mata shi.
Sannan ta shiga toilet ta wanke fuskan ta ta fito.
Advertisement
Towel suka mik'a mata ta goge ruwan fuskan ta sannan ta saka takalmin ta suka fito waje tare.
Likitan office d'in shi ya wuce nan ya umarci a kira mishi Sameer.
Bayan ya zauna ne yaka mishi bayani cewa" gobe ma zasu kawo ta a sake mata allurar, amma su taho da shiri saboda nan za'a barta ta kwana, Cox d following day za'a shiga da ita surgery room"
Ba tare da wani 6ata lokaci ba suka koma gida.
Haseenah dai zuciyar ta sai bugawa take, duk damuwar ta kar a samu failure, Ammi ta kula da hakan shiyasa tace ta zauna palour suyi kallo dan Bata so ta barta ita kaɗai cikin damuwa.
Da yamma abokin Dr Abeed ya iso masaukin su Sameer, bayan sun gaisa ne Sameer ya fito ya sanar wa Ammi zasu d'an fita.
Allah kiyaye ta musu sannan suka fice.
Basu dawoba sai lokacin ana kiran magriba.
Dan haka ana isha ya shigo gida suka ci abinci, wanann karon basu wani zauna ba dan Ammi tace su kwanta da wuri tunda ga bayanin da likita yayi.
Washegari Ammi ta d'auka musu duk abinda zasu buk'ata sanann suka fita.
Suna isa aka shiga da Haseenah d'akin jiya, wannan karon bayan an shafa mata maganin rufe fuskar akayi, nan suka mata allura.
Bacci ne ya d'auke ta bata tashi ba sai yamma.
Tana tashi aka buɗe fuskar sannan tayi sallah aka bata abinci, bayan ta gama ne ta koma ta kwanta.
Da magriba Ammi ta shigo ta same ta kwance, zama tayi a gefen ta had'e da rik'e hanun ta, da sauri ta d'ago had'e da share hawayen fuskan ta.
Murmushi ta sakar wa Ammi, bata iya mayar mata ba dan tasan tunani ne fal zuciyar ta.
Misalin k'arfe 9 na dare aka saka mata koren kaya wanda ake sakawa duk wanda za.a wa theatre, fitowa sukayi a d'akin, Ammi ta gani tsaye a bakin k'ofar, idon Haseenah fal hawaye, dan a tsorace take, Sameer kuwa ya hard'e hanun shi a k'irji a zuba mata ido, tausayin ta fal ranshi, kuka ta saka ta rungume Ammi, itama Ammi hawaye ne cikin idon ta k'arfin hali kawai tayi, dan bata son discouraging Haseenah da itama kukan zatayi.
Advertisement
Ganin zasu 6ata lokaci ya sa Sameer k'araso wa ya ja hanun Haseenah, har bakin theatre d'in ya kaita sannan ya tsaya, juyo wa tayi ta dube shi, kana kallon shi kasan shima cikin damuwar yake amma yana son 6oye wa.
Murmushi ya mata sannan ya dunk'ule hanunshi ya buga dai dai saitin zuciyar shi.
Yana nufin *be strong*
Ta Gane abunda yake nufi dan haka ta sakar masa murmushin da seda hak'oran ta suka bayyana. Yayin da hawaye suka zubo kan kuncin ta.
Wani kyau yaga ta mishi, dan be ta6a ganin irin wannan murmushin a wajan ta ba sai yau.
Handkerchief ya ciro ya mik'a Mata, share hawayen tayi sannan ta mik'a mishi, juya wa tayi da sauri ta shige d'akin.
Tsaya wa yayi a bakin k'ofar ya rasa abinda ke mishi dad'i.
Duk abinda suke Ammi na kallon su.
Juyawa yayi ya koma wajan ta ya zauna, dukan su shuru sukayi babu me iya magana.
Haseenah kuwa tunda ta shiga suke faman dank'ara mata allurai da magani, lokaci ɗaya ta gigice ta fita hayyacin ta.
Bata sake sanin inda take ba.
Washegari misalin ƙarfe 10am na safe aka fara aiki wa Haseenah, basu suka fito ba sai 1:30 na rana.
Lokacin da Sameer da Ammi suka shiga an riga da an nad'e mata fuska da bandeji, 'yar robar da ake sawa kawai shine a fili wanda zatana cin abinci ta wajan da kuma numfashi.
Bacci sossai take yi, zama gefen ta Sameer yayi Ammi ma ta zauna a d'aya gefen, dukan su babu wanda yayi magana.
Zaman kurame kawai sukayi, fita Sameer yayi dalilin kiran wayar shi da akayi.
*Nigeria*
Haseen da ka ganshi kasan baya cikin nutsuwa, duk ya fita hayyacin shi kamar ba shi ba.
Mum tayi rarrashi ta gaji ta zuba mishi ido da addu'a.
Saratu kuwa sai abinda ya k'aru, dan wani lokacin tun safe in ta fita bata dawowa Sai 10 na dare.
Mummy kuwa babu abinda take ce mata, ita murna take na 'yar ta ta shigo gari.
Ana haka Saratu ta bud'e wuta akan sai an siya mata mota, hakan yasa Mummy ta samu Abba ta sanar mishi amma ko kulata beyi ba.
Haushi ya kamata ta fice nan ta ba ma Saratu key d'in Tata motar kan ta dauka taje duk inda takeson zuwa.
Dad'i ya cika ta ta rungume Mummy Dan murna.
Aaman kuwa na wajan Mummy Zuwaira, yayi ki6a hasken shi ya dad'a fitowa, da ka ganshi ka ga Haseenah, shiyasa duk wani son duniyar nan Haseen ya d'aura wa Aaman, wani lokacin ma tare suke fita yawo.
Haka zasu ta zaga duk inda yasan Haseenah na zuwa ko ze ganta amma shuru, haka zasu gaji su dawo gida.
Mummy ko tausayin shi take dan inya zauna Yana bata labarin abinda zewa Haseenah in ta dawo sai tausayin shi ya kama ta, dan gani take kaman mutuwar ta ta6a mishi k'wak'walwa.
Amma shi kad'ai yasan yanda yakeji a ranshi.
Abba kuwa Mummy ta bud'e mishi wuta dole sai ya gyara musu gida, dan tun gobarar da akayi da mutuwar Umma da Haseenah ta kasa gane mishi, duk ya dad'a sukurkuce wa.
Ko kulata baiyi ba ballantana yasan tana yi.
Haka zata k'arata surutun ta ta k'ara wuta.
Wani lokacin tayi ta zagi ko kallon ta baya yi.
'''Istanbul'''
Seda Haseenah ta kwana biyu sannan ta farka, dan abun da ya fara ba Ammi tsoro, randa ta farka kuwa murna wajan Ammi kaman me.
Haka Sameer ma ya kasa 6oye murnar shi.
Mahmud kuwa ya dame su da waya wai su dawo.
Seda Sameer ya mishi fad'a sannan ya k'yale su.
Plx vote nd comment
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial56 Chapters
Pluto
Talia Redowl, daughter of the goddess Athena, expected - and definitely wanted - to work for her mother when she graduated. In particular, she was hoping to be assigned as an aide to her older sister, Danae, their mother’s Avatar. So when Talia’s graduation assignment is to become the Avatar of Hades, the legendarily anti-social and brooding god of the Underworld, she protests…the position has gone unfilled for two thousand years. Why her? Why now? The Fates weave a tangled web, and more is at stake than Talia’s plans for her own future.But before she can take up her new post, Talia Redowl must die.Death is just the beginning…
8 180 - In Serial13 Chapters
HARU
Dark forces rule Japan in 1867. Things that should never have happened, changed history forever. Follow Arata Haru on his quest for revenge against the Daimyo who decimated his clan after their bones. Travel through a dangerous land where thieves plunder the mountains, soldiers become corrupt, monks pray to ancient gods, sorcerers create potions with cruel effects, legendary samurai resurface, and the dead dance again to the drums of war.
8 130 - In Serial7 Chapters
God's Game
"Our life is nothing but a god`s game, and we are the fated people to be its player” A sixteen year old boy was living on alone at the center of the Island, known as Island of death. For him perfect life means eat, play, read, and sleep. He was total hikikomori. This perfect sanctuary makes him nothing to wish for. But there's one problem. Adventurers keep visiting his island because it is the uncharted place at the center of the four main continents. Many adventurers from different nation of those continents keeps intruding the island. The problem is that guardians always wiping them out, which planted a curiosity on the other adventurers. And the cycles goes on. To solve this, he asked the guardians spare them unharmed and tell them to stop their foolishness. One day another group of adventurers again trespass the island. Unable to keep reading because of the change weather which caused by a guardian beast. He decided go out of his domain (the 9 region-center of the island) to see how the guardian beast will act. But he saw what kind people truly an adventurer is. He decided to kill all of them but spare one. Making a messenger to those will try again to intrude. Will he be able to achieve peace he was looking for or there's going to be another problem will he encounter. Note: English is not my native language so having few grammatical errors should be expected. Also this is my first light novel, so please be gentle.I`m a novice author and artist If you want to visit me on FB: https://web.facebook.com/dreamflakes
8 174 - In Serial34 Chapters
Room 1997 | J. Jungkook ✔
"Would you dare to go inside?"JEON JEONGGUK+ contains gore, profanities, and violence+ suggested to read during daylightREVIEWED BY @TheBTSWriters AND @regan4life THANK YOU VERY MUCH!!!cover created by @suwubins
8 249 - In Serial14 Chapters
The Conqueror's Sister
In a fantasy world with modern technology, a girl named Zaya Shyes struggles to find her place in the expansive world of interesting species, mystical magic, and forgotten mysteries. Her story begins with the birth of her brother, Curtis. Little does she know how unpredictable he will make her life as he drags Zaya along into his unpredictable and always maniacal schemes. With a genius little brother and a hidden power dwelling deep within, Zaya has to learn to conquer all of lives' twists. Updates Friday at 12:00pm PST. I also release chapters on scribblehub.com and webnovel.com. Also, feel free to donate if you enjoy this story!
8 122 - In Serial8 Chapters
*morsmordre* - [hermionexdraco]
- 𝗧𝘄𝗼 𝘆𝗲𝗮𝗿𝘀 𝗮𝗳𝘁𝗲𝗿 𝘁𝗵𝗲 𝗕𝗮𝘁𝘁𝗹𝗲 𝗼𝗳 𝗛𝗼𝗴𝘄𝗮𝗿𝘁𝘀. 𝗩𝗼𝗹𝗱𝗲𝗺𝗼𝗿𝘁 𝘄𝗶𝗻𝘀. 𝗗𝗿𝗮𝗰𝗼 𝗠𝗮𝗹𝗳𝗼𝘆, 𝗮𝘀 𝗵𝗶𝘀 𝗵𝗲𝗮𝗱 𝗗𝗲𝗮𝘁𝗵 𝗘𝗮𝘁𝗲𝗿 𝗱𝗲𝗰𝗶𝗱𝗲𝘀 𝘁𝗼 𝘀𝗮𝘃𝗲 𝗛𝗲𝗿𝗺𝗶𝗼𝗻𝗲 𝗚𝗿𝗮𝗻𝗴𝗲𝗿 𝗵𝗶𝘀 𝗺𝗼𝗿𝘁𝗮𝗹 𝗲𝗻𝗲𝗺𝘆, 𝘄𝗲𝗹𝗹, 𝗳𝗼𝗿𝗺𝗲𝗿 𝗺𝗼𝗿𝘁𝗮𝗹 𝗲𝗻𝗲𝗺𝘆. -- 4 in dracoandhermione -- 78 in deathlyhallows - - 683 in dramione - - i don't own any of the characters -
8 98

