《HASEENAH》PAGE 67&68
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*67~68*
Hanun Haseenah ya fara tsami saboda tun da ta mik'a mishi bata sauke hanun ba, gashi yayi kaman bai san tana wajan ba, ga shi ba magana take ba ballantana ta mishi magana.
Hanun ta ne ya fara rawa nan hawaye ya cika mata ido.
Ran Sameer ya Kai mak'ura wajan 6aci, duban shi yayi cikin tsawa yace" Mahmud wai baka ganin ta ne? Ko ba dakai take ba tsaban iskanci zaka bar mutum tsugune wajen sekace dabba eyee?"
Sai a lokacin ya d'ago ya dube shi sannan ita ma ya dube ta, maida duban yayi kan Sameer sannan yace" to bro Ni me Zan mata? Gani nayi ba aikanta nayi ba, to ya zanyi da shi?"
Wani baƙin ciki ne ya tokare mak'oshin Sameer, a karo na biyu zai yi magana Muryar Ammi ta dakatar dashi, ji yayi tana faɗin" wlhy Mahmud in baka kar6a abun da yarinyar nan take baka ba sai ranka ya 6aci, shashasha wawa kawai"
Da sauri ya d'ago ya dubi Ammi jin ta kirashi da wannan sunan, ya maimaita a ranshi, tunda yake Ammi bata ta6a faɗa mishi irin wannan sunan ba.
Wani kallon banza ya watsa wa Haseenah da har lokacin kanta na ƙasa, hawaye na zubowa daga idon ta.
Kar6a yayi a wulak'an ce sannan ya mik'e ya bar wajan.
Kasa mik'ewa Haseenah tayi a wajan, dalilin k'unan da take ji cikin zuciyar ta, tanbayan kanta take me tayi wa wanann yaron? Me ta tsare mishi? Ko ganin ta da zaman gidan su ne baya so? Nan take ta bawa kanta amsa hakan ne ma.
Advertisement
Lokacin hawayen ya tsananta da zuba, haka ta kasa tashi dan Bata so Ammi da Sameer su gane halin da take ciki.
Amma ta k'uduri Niyan in Allah ya yarda nan ba da dad'ewa ba zata bar musu gidan su.
Lokaci take jira, itama baisan na dole take zama ba, tana buƙatar dangin ta.
Kuka ne taji na shirin k'wace mata, da sauri ta mik'e haɗe da toshe bakin ta da mayafin kanta ta yi hanyar d'akin ta da gudu.
Lokacin da Ammi da Sameer suka kula da halin da take ciki ba k'aramin damuwa suka shiga ba.
Dafe kanshi Sameer yayi a hankali a furta " Ya Salaam"
Ammi kasa magana tayi, to why it's Mahmud behaving like these ne?
Da sauri Ammi ta mik'e ta nufa hanyar d'akin Haseenah, amma cikin rashin Sa'a ta datse k'ofar da key, amma kanajin shesshek'ar kukan ta daga wajan.
Sameer ma da ya biyo bayan Ammi kasa k'arasa wa yayi, jin irin kukan da Haseenah take yi.
Ga Ammi na bugun k'ofar amma bata ma ji ballantana tasan Ana yi.
Dan haka duka juyawa sukayi jiki a sanyaye suka bar wajan.
Sameer sama ya wuce ya nufa d'akin Mahmud.
Lokacin kuwa Mahmud na rungume da perfume d'in da Haseenah ta bashi, k'amshin turaren ta wanda ta shafa a hanunta kawai yake bi.
Kana ganin shi zaka yi tunanin gaula ne ko ya zauce.
Jin an bugo k'ofar da ƙarfi ya sashi mugun razana, a lokacin turaren ya fad'i k'asa.
Kallon shi Sameer yayi sannan ya jingina da jikin k'ofar, nuna shi yayi da yatsa sannan ya fara faɗin" wallahi Mahmud tunda muke baka ta6a ganin 6acin raina ba, akan yarinyar nan na rantse da Allah xan iya dagaka daga k'asar nan in maida ka wata ƙasar, in Kuma kana ganin wasa ne try it nd see, I mean my words, u know who I am nd what am capable of, so don't tryna provoke me"
Advertisement
Yana gama faɗin haka ya fice a d'akin.
Tsuru-tsuru Mahmud yayi da ido, dan yasan zai iya aikata abinda ya faɗa, to meye yake nufi da yarinyar ne eyee?
To wallahi se yayi sanadiyar barin ta gidan kowa ma ya rasa, sedai duk abinda zai faru ya faru, yarinya sai kace aljana.
Da wanann tunanin ya koma ya kwanta abin shi.
Can Haseenah kuwa tafi 1hr tana kuka, ba wai kukan abinda Mahmud ya mata bane, abunne ya tuna mata abubuwa da dama da ya faru a baya, na farko Umman ta, na biyu Aaman, sannan Abbanta, ga su Mummy Zuwaira, baby Umaimah, uwa uba Haseen wanda bata san a wani hali yake ba.
Ba abinda take tunawa sai ranan da suka rabu na k'arshe, wannan dalilin ya sa hankalin ta ya tashi, taji garin ya d'aga mata hankali, gidan ya mata zafi da k'unci, ba don ko dan batason ganin dangin ta bane ya sa ta kasa tafiya.
A'a so take ta gama samun lafiya kunnenta ya dawo, saboda tasan in ta koma yanzu tashin hankali ne dan batada bakin bayani, ga Mummy makira tsab zata ƙaryata ta kuma ba bakin bayani, dan haka lokaci kawai take jira.
Da wanann tunanin ta mik'e ta shige toilet ta d'auro alwala.
Nafilfili ta hau yi tana addu'a tana kuka, roƙon Allah take Allah ya tausaya mata ya dawo mata da jinta dan samun mafita.
Haka ta cigaba da kai kukan ta wajan Allah har tsakiyar dare.
Nan kan sallayar bacci ya kwashe ta, da asuba Ammi tazo dan duba Haseenah amma bata buɗe k'ofar ba.
Haseenah ko bata farka ba sai wajan k'arfe 6:30am.
Da haka da sauri ta mik'e ta shige toilet....
For comments 08144932303
Advertisement
- In Serial435 Chapters
I am a Scarecrow and the Demon Lord of Terror!
Upon waking up, Flanders traveled to a modern world that had magic and turned into a scarecrow that had zero mobility! Fortunately, as long as he absorbed fear, he could continue to evolve! From then on, an existence that caused a headache for the Wizard’s Association was born!He was called the Demon Lord of Terror, Master of Nightmares, Ancient Evil Now, Nightmare’s Edge… He, was the most powerful existence in this world!
8 270 - In Serial42 Chapters
Nomad Dungeon
The World where Dungeons exist, an existence that has been a thing of mystery to the populace. Sudden appearances can cause disturbance among the populace. If a Dungeon has grown strong enough, it is capable of birthing even Demon Lords, Immortals, Dragons, Devils, etc. The Populace has experienced such things in the past, resulting in dungeons becoming a mark to be destroyed before growing too powerful. Now a new dungeon is born, housing a lost soul from Modern Earth. How will this new sentient dungeon survive in this world?
8 161 - In Serial11 Chapters
Incubators
Twenty-five years ago, Vale was quietly, yet forcibly discharged from the military, stripping from her the only life she ever knew. Now, at forty-eight years old and starting to feel her age, she finds herself wondering if she'll ever be able to atone for the sins of her past. Luckily for her, an opportunity has come up. A chance to get away from her record, a chance to start fresh. All she has to do is one little job: a security escort for a family of colonizers seeking to join a religious commune on a remote planet on the other side of The Prism. Since her military days, Vale has been convinced that there's no horror that war hasn't shown her. But she's about to discover how very wrong she is. [participant in the Royal Road Writathon challenge]
8 462 - In Serial8 Chapters
Charm [NamjoonxReader]
-=+[I guess everyone collects something]+=-If someone changes everything that is important to you, are they a sadist?Maybe not... Because apparently, they're your new best friend.
8 197 - In Serial56 Chapters
A Taste of Sin (Sin #1)
She wants to escape it all. She runs from it. She gets a chance to leave it all behind. And she does, without thinking twice. Gabrielle leaves France, her home country, when she finds an offer to babysit in London. She doesn't have a lot of experience with kids, but she's willing to do whatever it takes to just disappear from the world she somehow got sucked into. She comes to a rich family, who has a daughter and a son. She gets a big surprise when she arrives there. The little girl might be little indeed, but the son is nothing like she expected. He's all tall and broad with tattoos marking almost every inch of his skin. And he screams bad news. Alexander shows he doesn't like Gabrielle from the first time he sees her. However, they somehow just can't ignore each other as much as they'd like to, even though Alexander told Gabrielle to never involve in his business. But her being stubborn and fearless, she quickly finds out why people call him 'Sin.' *WARNING! This story contains a strong language and violence.**The Literary Awards 2017 winnerCover by @ForeverIsland
8 109 - In Serial33 Chapters
I knew you were mine
When Bella arrives in Forks, she notices a strange family. Everyone expects her to like one of the mysterious boys, but who is it that actually catches her eye.....?
8 95

