《HASEENAH》PAGE 101&102
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story &written
By👇🏻
Aysher Abbakar (meerah)
® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS- 08144932303
# http://
Follow me on Aysherabbakar
*101~102*
Jallabiya ya Sanya sannan ya d'au Key ya fice, agogon hanunshi ya kalla k'arfe 12:30 na dare, bai damu da lokaci ba, motar shi ya shige yayi horn me gadi Ya bud'e sannan ya fita aguje.
Zaga Garin kawai yake ba tare da yasan inda ya nufa ba, har wajan k'arfe 2 yana abu d'aya, ganin wajan shiru a dole ya juya ya dawo gida zuciyar shi cike da tunani.
Ji yayi cikin shi na murd'awa sai a lokacin ta tuna da tun breakfast har ynxu ba abinda yaci.
Kitchen ya shiga ya dafa Lipton sannan ya fito yana sha a hankali ba don yana jin dad'i ba.
Haka ya zaune har aka kira sallan asuba.
Alwala yayi ya fice zuwa Masallaci.
Seda gari ya fara wayewa sannan ya mik'e ya dawo gida yayi wanka sannan ya fita.
Ya rasa ya inda ze fara, duk wanda ya gani sai ya tare ya nuna mishi hoton haseenah amma baiyi sa'an sanin wanda ya santa ba.
Sallah ne kawai ke tsayar dashi yana yi kuwa zai ci gaba da yawo.
Da yamma mummy zuwaira ta Sanya haseenah suka tattaro kayan su suka fice a gidan, lokacin kuwa mummy ta fantama gari nema wa saratu maganin Sa'a akan haseen da kuma lalata auren haseenah.
Sai magrib ta dawo duk ta gaji, gashi gidan taji shuru babu su haseenah babu saratu ta fice yawo.
Tsuka ta ja sannan tace " an fita yawon iskanci kenan"
Sai bayan isha saratu ta dawo, mummy kuwa na zaman jiran dawowar haseenah,
Har wajan 10 ganin basu dawo ba ya sanya mum fita wajan idi me gadi.
Tanbayarshi take ko yasan inda haseenah ta tafi?
Girgiza mata kai yayi alamar a'a sannan yace" na dai ganta sun saka akwatina a mota sun fice dukan su ko tafiya sukayi oho"
Hankalin mummy ba k'aramin tashi yayi ba jin ya ambaci tafiya.
Da sauri ta juya ta shige cikin gida tun daga k'ofa ta fara k'walla ma saratu kira.
Da gudu ta fito a tunanin ta wani abun ne ya faru, ganin mum tsaye ya sanya ta cewa" haba mummy wlhy har kin razanani"
" Razana na gaba kuwa dan ubanki, Ni na fice naje can ina fad'i tashi dan ganin na mallaka miki abinda kike so kekuma kin k'ule d'aki hankalin ki kwance ko?'
Tura baki tayi sannan tace" to gani nan ai"
Duka mummy ta kai ma bakin saratu sannan tace" to dan ubanki haseenah bata gidan nan, idi yace min ya gansu da manyan akwatina sun fice basu gidan Dukansu.
Advertisement
Yamutsa fuska saratu tayi sanann tace" to Ni mummy meye damuwata da barin gidan, ai abun farin ciki ne"
Shuru mummy tayi maganganun saratu na k'ona mata zuciya sannan tace" ohhhh kin manta yau saura kwana 28 auren ta da haseen?"
Zabura saratu tayi ta dubi mum tace" yaushe aka saka ranan auren mummy?..
" Ban sani ba"
Tana fad'in haka ta juya ta bar saratu zaune a k'asa.
Kuka saratu ta saka tana birgima wai bazata yarda ba se ta kashe su duka...
Haushi da ya dad'a Kama mummy daga cikin d'aki tace" wlhy In baki tashi kin fice mun ba sena karya ki, banza shashasha kawai"
Kuka saratu take tana cewa mummy ta temake ta Amma ko kallon ta mummy Bata yiba.
Tashi saratu tayi ta shige d'aki, jakarta ta bud'e ta ciro kwalin sigarin ta da lighter ta shige toilet.
Zama tayi kan toilet ta kunna ta fara busawa, yana k'arewa zata sake kunna wani.
Seda ta sha kwali d'aya sannan ta hak'ura, gaba d'aya wajan ya d'au hayak'i ba abinda kake gani.
Ji tayi kanta na juyawa da k'yar take iya bud'e idon ta, tashi tayi ta wuce bedroom d'inta ta zube kan gado had'e da dafe kai.
Bata san lokacin da bacci ya d'auke ta ba ba sallah ba salati.
Washe gari da yamma su haseenah suka shirya suka fice a motar ta ita da su baby, Umaimah da Aaman.
Dukan su dogayen riguna suka sanya amma kowa da colour nashi, haseenah dake sanye da bak'i ta rolling gyale ta Sanya glasses a fuskanta.
Shiga motar sukayi suka harba titi, kai tsaye wajan shak'wata suka nufa, nan ta ajiye motar ta suka fito.
Neman waje sukayi suka zauna aka kawo musu menu.
Kowa ordering abunda yake so yayi suka fara shan ice cream suna hira.
Umaimah na faman d'aukar su a hoto, nan suka 6ata lokaci ana k'ok'arin kiran magrib sannan suka mik'e sukayi ordering snacks suka fice.
Hold up ne ya rik'esu wajan traffic, tsuka haseenah tayi sannan tace" wannan zasu b'ata mana lokaci gashi mum tace kar muyi dare"
Farar motor ya hango dake d'an gaba da shi, kallon window motar yayi wajan zaman driver Amma bai ci sa'ar hango wanda ke driving d'in ba.
K'irjin shine ya fara dukan uku uku, gani yayi me motar ta sako hanunta ta window ta dafe kai.
Zoben da yagani hanunta ya sanya yaji ta burge shi, haka kawai yaji yana son ganin yarinyar..
Matsawa da motar shi yayi ya iso dai dai wajan da take, gaban shi ne ya bada sautin dammmm, ganin wanda ke cikin motar Ba k'aramin rikicewa yayi ba, k'ok'arin bud'e motar shi yayi dai dai lokacin traffic light ya Basu hannu.
Advertisement
Ganin zata 6ace mishi ya sanya ba ma motar wuta ya rufa mata baya.
Duk da ta mishi nisa amma yana iya hango motar su, wata kwana yaga ta shige nan shima ya bi, amma sedai me? Ba ita babu labarin ta, kalle kalle ya fara yi dan ganin hanya ya rabu biyu, ya rasa wanne tabi, dukan sitiyarin motar yayi yayi wata k'ara ya buga kanshi kan sitiyarin ya fitar da wani iska me zafi.
Dafe kanshi yayi da yaji na faman sara mishi, da k'arfi ya furta " Haseenah why?"
Yakai kusan minti talatin anan ya kasa motsawa, duk wanda ya gani se ya tsare ya tanbaya ko ya ga wata farar mota amma babu.
Komawa gefe yayi ya parking motar shi ya buga tagumi,Allah ya bashi ikon ganinta amma ta 6ace mishi, dafe kai yayi yana kiran sunayen Allah kan ya temake shi ya bayyana masa haseenah a karo na biyu.
Ganin har lokacin ba motor makamanciyar Tata ya Sanya shi ta da motar jiki a sanyaye ya bar wajan.
Saratu kuwa da mummy tayi a gaba tana kuka.
A dole ta saurare ta Nan ta nata alƙawarin zata aura haseen ko me ze faru.
Haka sameer ya rink'a yawon shi ya koma gida.
Bayan kwana biyu ya sake dawowa anguwan.
Tsayawa yayi daga nesa yana ta faman waige waige, wani yaro ya gani ya taho, da sauri ya fito a motar ya tsare shi, nan ya nuna mishi hoton haseenah.
Gyad'a mishi kai yaron yayi alamar ya gane ta.
Da sauri sameer ya dube shi yace "da gaske kake ka santa?"
" Eh na santa sunan ta Haseenah"
Wani sanyi ne haɗe da farin ciki ya kama shi.
Nan yace ma yaron "zaka iya kaini gidan su?"
Nan ya shiga motar suka kama hanya.
Tsayawa sukayi bakin gate d'in yana neman d'an aika.
Gani yayi an buɗe gate d'in, wata budurwar yarinya ce ta fito, sallama ya mata ta amsa sannan yace" dan Allah haseenah nake nema"
Shuru tayi sannan tace " to barina mata magana"
Tana shiga ta samu haseenah ta fito wanka tana shafa mai.
Kallon ta tayi sanann tace" Aunty kinyi bak'o"
Da sauri ta dubi baby tace" Ni Kuma?"
" Eh"
" Bana nan"
Nan baby ta fara magiya tana bata hak'uri amma ko kulata batayi ba.
Daga waje taji muryan mummy na cewa" jeki bud'e mishi guest palour tana zuwa"
Tura baki haseenah tayi a shagwab'e tace" mummy Dan Allah wlhy...
" Ki tashi ki shirya kije ki sallame shi"
Harara ta daka ma baby tayi k'wafa.
Umaimah dake kitchen Bata San abinda ake ba.
Nan baby ta fita ta k'arasa dashi palour sanann ta fice..
Kusan 30mns haseenah bata fito ba, seda mummy ta koro ta sanann ta fice sanye da atampa dogon riga.
Gaban ta ne taji na fad'uwa saboda jin warin turaren da tayi, kuma ta rasa a ina tasan me irin turaren.
A hankali tayi sallama ta shiga.
Ba tare da ta d'ago kai ba ta shiga ciki ta zauna nesa dashi.
Tunda ta shigo ya zuba mata ido har ta zauna amma bata d'ago ba.
Jin Muryar shi tayi ya doki kunnenta jin an ambaci sunanta.
A razane ta d'ago da sauri tana son gasgata me Muryar.
Zaro ido tayi bakin ta na rawa ta mik'e tsaye tanuna nuna shi.
Kasa furta komai tayi sai hawaye.
Mik'ewa shima yayi ya k'araso ya zube kan gwiwar sa ya fara magana cikin wata irin murya ya fara cewa" haseenah mesa Zaki gujemu? Me muka miki? Kinsan halin da kika samu ciki? Kinsan me kika bari me ya faru bayan tafiyar ki? Kinsan halin da Ammi ta shiga da Ni kaina dalilin ki?"
Shuru yayi jin ta tsananta kuka, Muryar ta ba k'aramin k'ona mishi zuciya yayi ba, banda sautin kukan ta ba abinda ke tashi.
Nan ya cigaba da cewa" gidan mu ya zama kaman gidan mutuwa, ga Mahmud can ba lafiya dalilinki"
Toshe kunnenta tayi da duka hanunta biyu tana kuka.
Shima hawayen yake yi yana mata magiya yana fad'in" ki temakeni ki temaki rayuwar 'yan uwana ki dawo cikin rayuwar mu"
Shuru duka sukayi.
Nan ya cigaba da cewa" haseenah ki temakeni ki aure Ni na miki alk'awari zan miki duk abinda kike so, plxxxx haseenah"
Ya k'arashe maganar had'e da zubewa gabanta shima kukan yakeyi..
Ji tayi jiri na neman zubar da ita ga kanta dake faman juyawa.
Da gudu ta fice daga palour ta nufa hanyar shiga gida lokacin Abban su baby na parking.
Ganin halin da take ciki ya sanya shi kallon inda ta fito.
Fitowa yayi a motar sannan ya nufa yanda Sameer yake.
Ganin shi yayi durk'ushe ya rik'e kai yana kuka kaman k'aramin yaro.
Hakan ya tabbatar ma Abba akwai wani babban al amari...
Kama hanun shi kawai Abba yayi ya mik'ar dashi tsaye.
Hanyar palour shi suka nufa ya zaunar dashi.
Ruwa ya d'auko a fridge da cup ya zuba ya mik'a mishi.
Ba musu ya amsa hanun shi na rawa , da k'yar ya iya kur6a sau d'aya sannan ya ajiye.
D'aki Abba ya wuce ya canja kaya sannan ya dawo ya zauna ya fuskanci Sameer sannan ya fara cewa....
Cikin gida kuwa haseenah d'aki ta shige ta kulle k'ofa ta fad'a kan gado ta saki kuka me k'arfi.
Abba ne yace" ka nutsu ka fad'amun me yake faruwa?"
Da k'yar Sameer ya fara da .....
For comments 08144932303
Advertisement
- End1158 Chapters
Divine Throne of Primordial Blood
Su Chen lost his sight in an unfortunate, unanticipated encounter. He was unwilling to give up despite suffering one of the most tragic fates possible in the human realm and fought on. Su Chen wants to use his own efforts to create a completely new destiny, both for himself and for mankind!
8 392 - In Serial8 Chapters
On How I Slayed The Celestial Beings To Court A Girl
This is a tale of love, freedom, and swords. An epic forged in the stars. And a romantic comedy story that takes root in a pseudo fantasy world. This is the light hearted daily life of several lovebirds for you to relieve stress during the pandemic. Full of smiles with a side dish of vulgar jokes and profanity Our legend follows Jack Parker who transmigrated from modern day Earth, And his sister Tomoko Parker, As they unearth the secrets buried in the depths of their hearts, And the mysteries of the old days. An excerpt from the God of Knowledge and her encounters with the Nine Tribulations Sword Master: “Aren't you a swordsman?” “Yes.” “Then why don't you ever use your sword?” “Because flesh to flesh feels better when beating people up.” “…” “Do you really need to know?” “Unless you don’t want me to sleep for several nights…” “...” "It's because my sword isn't for killing.” “Then what is it for?” “It's a gift…a gift for my beloved.” “I don't understand.” “You'll understand one day.” That day when a blazing sword light parted the sea of stars and set the world, the God of Knowledge finally understood the meaning behind that sword. It was a sword of liberation and a mark of the new day. This was the second time the God of Knowledge saw such a brilliant sword and she felt that it would be the last. For this sword was more peerless than the first and its master was invincible. That was until Jack Parker came along… This is a myth of 3 swords. Three swords of sincerity, salvation, and eternal love. *Author here (•‾⌣‾•)و ̑̑♡ (I know many including me prefer novels with more chapters updated so if you find my book interesting please feel free to bookmark and save it for when more chapters come out! Thanks.)*
8 131 - In Serial28 Chapters
Apex of Creation
When James Exosia is brought back from the brink of death by an angel, he discovers that he’s returned with a spark of divinity. Upon his introduction to angels and demons, James is shocked to learn that he’s now considered a “Hybrid” - a rare combination of human blood and angelic power. But not everyone is thrilled about this development. The forces of Heaven and Hell - perpetually at war with each other - both want to make use of James’s unique skills. As James is unwillingly dragged into transcendental politics and supernatural warfare, he must balance his own goals and ambitions with the responsibilities and duties that come with his new power. For in the entire universe, there is nothing - save God Himself - that is more dangerous than a Hybrid.
8 184 - In Serial14 Chapters
TITANS FALL
A new VRMMORPG > is the hottest topic around the world. A new world to discover, love, hate and conquer. Everybody is anticipating to play this newest craze and cant wait to jump in this new world. What will you discover in this new frontier? Would love it? Hate it? Or can you conquer it? The picture used doesn't belong to me. If you ever want me not to use the said photo just email me or comment here to reach me. And thank you if you ever let me use it.
8 168 - In Serial8 Chapters
Whispers from the dark
During the dark times, the humans and elves decided to work together to defeat the Fiend. A high king among the humans was chosen, together with his archmage he defeated the Fiend. A few years of peace, until the high king lost it. He was convinced that the mages would steal the crown and take over his world. Scared as he was, he decided to hunt down everyone with magical abilities. Elves retreated to the safety of their forests and mountains, forever remaining a mystery to the humans. Many non-magical humans agreed to this plan of their lord, for they were also afraid that the mages would take advantage of their weaknesses. The mages tried to survive. The archmage, who was the former counsellor of the last king and protector of the royal family, protested. He wanted to solve this problem through politics. But nothing helped, and the archmage fled. The king got two sons, one was born a mage, and the other human. The king despised his mage son and banished him. His younger brother became the heir of the throne. Anger grew in the mage prince. He thought war was the only solution to this problem. Consumed by the will to gain power, he searched for followers who would fight the humans in order to stop the hunt on mages. The archmage tried to stop this evil plan of the prince. But the mages split in two groups. The necromancers, followers of the evil prince, who studied the crafts of the dark magic to terrorise their enemies and gain back the throne. And the sorcerers, followers of the archmage, who tried to peacefully restore the trust between humans and mages. But nobody knew the danger that was gaining back his power in the underground world. The archmage disappeared and a darkness swept over the world. Human, elves, mages, every creature awaited in fear the day the darkness would take back his control. Faelwen, a young woman, was put in the middle of this chaos. Even though her only priority was to survive. Hunted down by humans and evil beasts, who can she trust? And what whispers from the dark will reveal the secrets from the archmage?
8 142 - In Serial114 Chapters
Mark of the Lash
Born from a precarious relationship between a Drow and his prize, Serena Lash struggles to find her place, and herself, as she fights to persevere through the hardships life throws her way. A story born from a D&D game I am currently a part of. The narrative will follow the events of the campaign as closely as possible, with some events having been tweaked to better fit into a written story. A slow burn, the narrative does skip around a bit due to the nature of the campaign, considering that not everything in the game needs to be written about. This will begin to peter out the further the story progresses, but for the first parts, expect a bit of skipping!
8 129

