《HASEENAH》PAGE 127&128
Advertisement
🌸 *HASEENAH*🌸
Story & written
By👇🏻
'''Aysher Abbakar ChuChu (Meerah)'''
® *Real Pure Moment of Life Writers* *P.M.L*💭💭💭
_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_
#
# *IG PML WRITERS*
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
Follow me on Aysherabbakar
*127~128*
Da safe ma haka Ammi ta sake turo musu da breakfast, seda ya hada komai Sannan ya tasheta ta shirya suka ci abinci.
Zaune suke palour ita Kuma tana kwance kan kafar shi suna kallo.
Wayarta ne ta fara ringing, mik'a mata yayi ta amsa, habibty ta gani da haka Tayi saving sunan umaimah.
Da sauri Tayi picking ta Kara a kunnenta.
Umaimah ce ta tura baki kaman suna ganin juna tace" shine kika manta damu ko? "
"No ba haka bane am sorry plx"
" to yaushe zakizo"
Kallon haseen Tayi taga ita yake kallo da alama yaji abnda umaimah ta fada.
Kaman zatayi kuka tace" yaya haseen yaushe zamuje"
Murmushi kawai yace " anytime"
"Zamuje yau? "
Girgiza kai yyi alamar eh yana dariya.
Ta gane abnda yake nufi seta 6ata rai hawaye ya ciko mata ido.
Jin anyi shuru ne ya sanya umaimah fad'in "sis are u with me? "
A hankali tace " zamuzo very soon I will let u know"
Nan sukayi sallama ta aje wayar.
Tashi Tayi zata bar Wajan da sauri ta koma ta zauna ta sa kuka.
Janyota yayi jikinshi ya hugging d'inta yace" plx baby am sorry bazan sake ba"
Share shi tayi ta fara kokarin kwacewa.
Saukowa yayi kasa ya zauna ya Kama k'afanta ya marairaice fuska yace" plx mana precious "
Sunkuyar da kai tayi ya koma ya zauna.
Kama hanunta yayi ya rik'e sanann ya kira sunanta, duban shi tayi ba tare da ta amsa ba.
Nan ya fara cewa" precious now that we are one, plx kinga ke matata ce ko, nd ba abnda zan 6oye mki, plx zan iya rokon wata alfarma a wajanki? "
Girgiza mai kai tayi.
Ya cigaba da cewa" dan Allah ni mijinki ne, be free with me, ki dena jin tsorona, just calm ur heart, am urs already, show me some love nd care, nd lastly dan Allah stop calling me ya haseen, bnso plx"
A k'arasa maganar had'e da matse hanunshi waje daya alamar rok'o.
Rik'e hanun shi tayi sannan tace "its okey "
"Promise? "
"Yes I do"
Nan suka cigaba da Kallon su.
Wallah kawai ke d'agasu ko cin abinci.
Kullum suna waya da mummy da kuma abban ta da su umaimah.
KANO...
bayan sun dawo daga Abuja ne saratu suka wuce gidan su umaimah suka dau kayan da suka basu sannan suka ma mummy sallama.
Advertisement
Ta dauko kayan biki ta ba kowacce sannan saratu ta dau motarta suka fita.
Kai tsaye gidansu saratu suka wuce dukansu, a palour suka tarar da mummy zaune tana kallo.
Tana ganin saratu ta fara zabga mata harara.
Bata kula mummy ba ta nema waje ta xauna su Dee ma suka zauna.
Mummy ce ta dubesu rai a 6ace tace" ai nayi tunanin kin koma can zakizo ki kwashi kayanki ne"
Bata kulata ba se ma ta fara cewa" mummy kinga ynda bikin nan ya had'u kuwa? Hmm kinga gidan haseenah sekace ba a 9ja ba"
Tsawa mummy ta daka mata tare da fad'in" dallah yimun shuru wawuya shashasha kawai mara kishi, duk wulakanci da suka miki kin manta, ne kuma kokarin da nake mki baki gani, harda kwasan Kafa kije biki ki kwashe fiye da sati ko? Ai na dauka haseenan zata baki daki ne Ku zauna tare, kina nan kaman kayan wanki kullum mazan ma ba na arziki, nayi iya bakin kokari na in hadaku abu be yuwu ba shine bari ki zubar mun da mutunci ko? "
"Haba mum....
"In baki mun shuru ba wlhy na tashi sena zubar miki da hakorin gaba"
Shuru saratu tayi ta mike ta dubi su Dee tace " Ku tashi mu shiga"
Ba musu suka Ja akwatinan su suka wuce.
Harara mummy ta bisu da shi tare da jan tsuka.
Wayarta ta daga ta lalumo numbar aminiyarta hajiya lami, tana dauka ta fara cewa" da Allah ki shirya Gobe mu san abun yi, dan ynda saratu take bani labari to haseenah ta samo gida, kinsan duk abnda haseenah tayi magana tace yayi kyau to ya had'u"
Nan suka cigaba da magana suka tsayar sanann sukayi sallama ta ajiye wayar.
Saratu suna shiga d'aki ta Ja tsuka sannan tace" ni na dawo daga rakiyar asara wlhy, zama zanyi inyita addu'a Allah kawomin nawa mijin"
Dee ta d'aura da cewa" wlhy kaman kinsan abnda yake raina, ni yanzu ma daga scul se scul ba yawo in ba biki ba"
Nan suka cigaba da maganar su.
Raba kayan sukayi saba sukayi mik'e zasu tafi.
Rakasu tayi sannan ta dawo ta wuce kitchen ta nema abinci ta fito.
Abban haseenah ne tare da mummy su umaimah, bayan sun gaisa ne yake sanar mata abnda take tafe dashi.
Magana yay ya fara da cewa" dama wlhy kamwarku nakeso a in babu matsala inaso ta maye mun gurbin marigayiya"
Kallon shi mummy tayi Tace " wa kenan? "
Ummm" Rabiatu nake magana, tunda itama mijinta Allah ya mishi rasuwa"
Farin cikin wajan mummy kamar me, kasa boyewa ma tayi, hakan ya sanya Abba jin dad'i, nan Tace zata je gida Gobe ta sanar musu duk ynda ake ciki zata nemeshi nan da kwana biyu.
Advertisement
Da haka suka rabu.
Mummy ce Tafe ita da aminyarta sun dau hanya.
Cikin wani daji suka Nifa nufa, duban ta mummy tayi Tace" ina kuma zamuje? "
Dariya tayi Tace" ai an samu canji, wannan mutumin aikin shi banida tantama, indai zaki zuba mishi kudi to magana ya k'are.
Ba k'aramin tafiya sukayi ba kafin su isa.
Nan suka shiga aka zuba kudi, wasu magani ya ba ma mummy yace in dai ta birne yanda ya fada mata to magana ya kare.
Nan suka fita suna murna.
Lokacin yamma tayi sauri suke ga wajan da Nisan tsiya.
Suna tafe suna hira, ba zato ba tsammani stery ya kwace hanunta, nan suka daki wata katuwar bishi birkin su ta tsinke taya ta fa she .
Nan motar ta nufa jeji dasu ihu suke suna neman agaji.
Da yake sun dan fito bakin Titi nan mutane suka rufa musu baya.
Kafin su cin musu motar ta kife ta fara fitar da hayak'i.
Da ikon Allah da kyar aka zaro su..
Suna matsawa a wajan kuwa motar ta kama da Wuta.
Mummy ihu take tana kafanta da wuyanta.
Wani bawan Allah ne ya kira ambulance aka wuce dasu asibitin Cikin gari.
Emergency aka wuce dasu, ihun su duk ya cika asibitin.
Allura aka musu nan aka fara dubasu.
Mummy dai wuyarta ta karye, ga karaya hannu da k'afa da kuma cinyar ta.
Aminiyar tata kuwa gaba d'aya spinal cord dinta ta balle.
Abun ba kyan gani.
Da k'yar aka samu suka nutsu suka fada numbar da za a samu Yan uwansu.
Abba aka kira Yana gida aka sanar dashi.
Da sauri ya fito ya fara kwalla wa saratu kira, tana fitowa yace" ina uwarki ta tafi"
"Wlhy ban sani ba, nima na dawo scul na samu bata nan"
Kama kai yayi wanna yace" Gashi a irin shegen yawonta Taje sun tafka hatsari"
Ihu saratu ta saki iya karfinta tana salati.
Dubanta yayi yace" kefa kinada hauka, ki shirya da Allah ni muje muga Yaya abun yake"
Katuwar hijab ta sanya suka fita.
Ganin mummy ba karamin daga mata hankali yayi ba, kuka take sossai ganin ynda mummy ta sauya lokaci daya.
Nan aka sanar wa Abba abnda ya kamata ayi musu.
Ba musu ya sanya hanu ya biya kud'in ya fice, dan bakin cikin da yake ciki Allah ne kawai ya sani.
Washegari aka shiga da mummy tiyata, sunfi awa biyu a kanta sannan suka fito.
Ko motsin kirki batayi.
Bacci ma takeyi.
Ganin haka ya sanya saratu fita ta tare a daidaita sahu ta wuce gida Taje kwaso musu abnda zasu bukata.
Kiran mum haseen tayi dan tasan ita kadai suke da Kuma ita ya kamata ta temaka musu.
Ba bata lokaci suka iso, ta razana sossai da ganin halin da mummy ke ciki.
Saratu zamanta gaba d'aya ya dawo asibiti, mum haseen ita ke kawo musu abinci da komai.
Sun kwashe sati a asibiti ana jinya, maimakon sauk'i se Kuma k'afan mummy ya fara ruwa.
Hakan ya sanya suka ce se anyi photo dan ganin matsalar.
Aiko abu ba dadi dan k'afa ya lalace dan ashe kwalba ya shige cikin k'afar, ba yanda za'ayi dole ya sanya sedai a yanke k'afar.
Dana sani ne fal zuciyar mummy, lokacin da taji za a yanke k'afar suma tayi, da ta farfad'o se ta fara sambatu, lokacin Abba, saratu da mum haseen duk suna wajan.
Surutai kawai take tana kiran sunayrn kawayenta tana fad'in sun cuceta.
Duk abunda tayi seda ta fad'a har dalilin hatsarin su.
Ganin kaman ta zauce ga mutane na wucewa ya sanya mum haseeen kiran likita ya mata allurar bacci.
Saaratu kuka take tana Dana sanin kasancewa diyar mummy.
Harda Allah ya isah.
Abba ranshi in yayi dubu to ya 6aci.
Fita yayi yabar asibitin.
Yana isa gida mummy ta sanar mishi an yarda ya turo da magabata dan tsayar da maganar auren su.
Ji yayi duk wani bakin ciki ya kau.
Cikin kwana biyu aka kai Sadaki aka tsayar da magana sati biyu masu zuwa.
Ranan ko aka shiga da mummy theater aka cire mata k'afa daya.
Gangaro wa da ita akayi kan gadon aka fito da ita.
Kuka ko ranan saratu tayi shi, Dana sani hade da nadama suka cika mata zuciya.
Mum haseen ma al ajabi kawai take, duniya abun tsoro, ynxu er uwarta ce ta koma haka? Ina zata kai alhakin Jama'a yanzu".
Innalillahi wa inna ilaihi raji'un.
Nan ta dad'a gode ma Allah da ya sanya ta dawo daga rakiyar mummy, da Yanzu hala harda ita wanan abu ya faru.
Ita aminiyar tata kuwa da mijinta yazo yaji yanda sukaje abun ya afko, nan ya Danna mata saki uku.
Kuma yace Kar ya ga Kafan ko mutum daya yazo da niyar kwasan kaya, ze sa a mota a kawo mata har gida.
Ranan taci kuka, itakam da wanne zataji? Da wannan iftila'in ko da sakin daya mata na walakanci a ganan Jama'a.
Ranan ta Ja ma mummy Allah ya isa yafi million.
Fadi take" Allah ya isa mun ladidi, kin cuceni, azzaluma, Munafuka, Allah tsine miki"
Daya daga Cikin yayunta da haushi ya kamata ne ta zabga mata Mari, nan ta cigaba da fadin....
For comment 08144932303
Advertisement
- In Serial136 Chapters
Silver Amelia
Amelia used to be a positive, brimming girl loved by those around her. Once tragedy had befallen, her view of the world has changed. Her sight was no longer filled with blooming flowers. Her eyes bore those of an actor. Her body knew what true pain was. Lastly, her heart was filled with the resolve to continue her Grandfather's legacy. The dream of a world that accepted diversity. However, in a series of events, Amelia was jolted with another realization. The ancestors of her family, Laurel's Royalty, descended from a being far from what humans could call a relative. Now, her ancestral blood forcefully awakened by a grand scheme, Amelia found herself unsure of her own identity and purpose. Would she live as a human and only lay the foundations for diversity? Would she accept her newfound identity and become immortal? Even so, no matter what option she chose, she needed to prepare on how to accommodate the Heroes summoned from another kingdom. _____________________________________ Author's Notes: This novel is a participant of WriTE This novel will be re-written after I finished it and gained more experience in writing. Anyway, feel free to join Amelia's journey. My first work. Light gore only. Added traumatizing content just in case. Comedy is less prioritized when the story moves. Tags will be added as the story goes. Feedbacks are appreciated. Release schedule: 1-3 chapters per week (Updates on Weekends) Unknown Chapters: Stalled (Read at your own risk, but the continuation will be posted at a later time) Feel free to join this discord: https://discord.gg/duFTzZr *Cover is mine.
8 128 - In Serial7 Chapters
My next life in fairy tail and in the multiverse
Alex zero reincarnated in fairy tail he meet a god who let him do a whish because us other reincarneitor are just chiling or are downright vacation in ther harem he give him wishe and in exchang he gave him enteraiment in is lazy and boring life at the end of space and time Still strugling in the english but im improving i think at least i tried and english is not my first langage please be gentle with me in the comment (Cover not mine tell me if you want me to take it away)
8 196 - In Serial44 Chapters
Falcon and the Winter Solder ✔️
(Completed) ➥ Y/n the adopted daughter of Steve Rogers goes on adventure with both Bucky and Sam.
8 481 - In Serial7 Chapters
Mortality, My Worst Enemy
America is a kind soul, so is it any surprise that America donates his bone marrow to children hospitals? Befriending his "marrow match" Caleb, the two grow so much that America even hosts a meeting for him. Of course, America knows that Caleb is human and won't live forever like him. But just how long will America last?
8 179 - In Serial50 Chapters
FIFTEEN SHADES
***Mãture****COMPLETED#Book Three in the Fifteen SHADES SeriesOne night that they both wouldn't forget, one night that started it all, where it all began. Books in orderFIFTEEN SHADES DARKER FIFTEEN SHADES DONEFIFTEEN SHADES WITH THE DEVIL FIFTEEN SHADES OF COMPLICATED REVENGE ****"You're Lucifer" I gasp.My mouth drop open as his mouth closes over my breâšt. He nips on it lightly with his teeth and i feel fire dust in my vein pumping blood faster in my brain and my cheeks.My face is scarlet. His other hand knead my other breášt tugging on my errect nîpple until my whimper turn to loud throaty moans"That's right foxie" He breathes against my breast, sending goosebumps everywhere. His eyes will end me. "And you've been very very bad. Do you know what i do to sinners?"His voice is so dark like sex and it sends an electric bolt straight to my core.I swallow hard my breath hitching "What?" I whisper "I fuck them, hard" He growls right before he thruśt his fingers into my dripping cöre.
8 232 - In Serial34 Chapters
Run To You | Pietro Maximoff [1] ✓
ʀᴜɴ ᴛᴏ ʏᴏᴜ | "I never really enjoyed running, so forgive me if I role my eyes at your speed because Maximoff, you're not that impressive."LOST SOULS SERIES | BOOK 1[MARVEL CINAMETIC UNIVERSE | AGE OF ULTRON]Plot by tinkertaydustBeautiful cover by @yuerise
8 174

