《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 26/27
Advertisement
569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soo golden a pen,We writer's assiduously percieven No pain,so Magical Our creative golden pen,Be hold our worlds,A product of our pen savour Our worlds for it will cause u no pain~*
🐲🐲🐲
UQUBAR UWAR MIJINA
🐲🐲🐲
(Based On True Life Story(Full Of Sorrow).
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to
Granny Ummee Aysha.
Allah yak'ara lafiya yaci gaba da baki kwazo akan komai na.
Hmm inamatuk'ar ji da comment dinku fans,musamman Anti Fauziyya,Mrs Ridwan.
Safe trip Ummin Naeema,Allah yakaiku kuma yadawo daku lfya,gonna miss u.
(26)&(27)
Ina zuwa bada b'ata lokaci ba naje gunsu amma kash anmusu transfer zuwa wani garin,tashin hankali nashiga sosai nabar gun jikina,kwakwalwata,zuciyata dama komai nawa ciyo suke min.
Haka nazauna a cotonue na sati d'aya amma narasa abin yi,bayan sati biyu na koma kano inda naji mummunan labari Wanda ya kusan tafiya da kwakwalwata dama rayuwata gaba d'aya.
Bayan na iso bantadda Baiwar Allahn a gidanba,tana dawowa tafara cewa ina kikaje? haka nan nafad'a mata meke faruwa,zama tayi takama hannuna tace"...Fatima kiyi hak'uri da abinda zan fad'amiki Dan Allah kisama ranki ruwan sanyi".
Tsoro ne yakamani nace"....meyafaru ne wai kiketamin waennan maganganun?,a hankali tace"...ke musulmace kinyi imani da k'addara,Allahn dayabaki Fatima ya karb'i abinsa,Allahn dayafiki sonta ya amsheta sede kiyi hak'uri. "
Nayi tsawon minti ashirin ban motsa ba tunanina ya tsaya cak, bana fahimtar komai kamar ma ba'a duniyar nakeba.
Jijjigani tayi sosai tukun na motsa,ina tuno abinda yafaru kawai senayi dogon suma.
Bantashi daga sumar danayiba seda nayi kwana uku,da kuka matashi inacewa Dan Allah Fatima karkimin haka wlh nayarda na mutu ki rayu,Wayyo Allah na Fatima kidawo bazan....kawai senasake suma bansake sanin inda kaina yakeba se bayan kwana hud'u,Ashe allurar bacci akamin don likitan yabada tabbacin inhar na tashi to zaniya zaucewa.
Advertisement
Dana farka ina kuka ina r'okama y'ata gafara gun Allah,Matar ce ke bani hak'uri da lallami.
Gidnata muka koma nazama ba uhm ba uhm uhm,ko abinci setayi dagaske,danace zanje gun Hajiya tace".....ai batanan tayi tafiya kuma natambaya bansan inda tajeba kuma randa akayi rasuwar ta tafi.
To bayan tafiyata abinda yafaru a gidan Hajiya inda Fatima take SHINE.
Wannan ganin dana musu randa zantafi Cotonou, to bayan sunje asibiti akabasu gado,bayan kwana biyar ta warke sosai har sun dawo gida.
Kunsan yadda ciwon kyanda yake,to sanadiyyar sane ta rasa ranta.
Haka akamata sutura aka kaita gidanta na gaskiya.
To ita kuma Hajiya tayanke shawarar zuwa gun iyayena tunda tanada labarina kuma tasan garinmu,hotunana dake gunta ta d'auka se Wanda tayiwa gawar Fatima da wanda mukayi tare da'ita da Y'arta.
Batasha wiya gun gano gidanmu ba,bayan taje sun tarbeta hannu biyu suka nemi susan daga ina take kuma watake nema tunda basusan taba.
Tafad'a mata komai nata sannan tasanar musu da abinda yake tafe da'ita,a razane Mama tace"...Kina nufin Fatima Y'ar mu kinsan inda take?,tace"...a da ba amma yanzu sam bansan inda takeba,kuma ni wlh koda kayan da kud'in duka sun b'ata nayafemata ,saboda naji dai-dai lokacin data tafi customs sunyi kwacen kaya to ina tsammanin Harda ita,to may be abinda yahanata dawowa kenan,amma muna addu'a tunda dukanmu munsan meke damunta Allah ya tsareta a duk inda take.
To rasuwar Fatima ce ta k'ara raguzamin rayuwa,saboda ina tsananin sonta har cikin raina,to a haka na baro kano nakama hanyar Lagos.
Acikin mota muka had'u da wata mata da yaranta, to dayake inda son yara akwai wata Y'ar k'arama acikinsu mai suna Fatima,haka kawai naji inasonta don haka ko'ina muka sauk'a innaga abu sena siyama yaran.
Advertisement
Gata yarinyar bazata wuce sa'annin Fatima na ba,gata itama kyekkyawa da'ita, to ahaka harnafara janta da wasa dayake kujerunmu na kusa.
Nace"....miye sunan ki cikin gwarancinta tace"...Fatima,sontane ya sake shiga ta a karo na biyu nace"....Allah ya rayaki ya miki albarka cikin gwarancinta tace"...mamin a raina nace"...itama tanada wayo Kamar Fatima ta.
Tohm kubiyoni donjin yazata kaya ne.
Taku a kullum Young Novelist.
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Royal Blood Typing
🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎🐎
Alk'alamin Auta✍
Advertisement
- In Serial27 Chapters
Blood Tribute Gacha in Another World
Sacrificing a portion of your very life, throwing it to the winds in a vain hope of reward that could be either meager or great based on nothing but the whims of fate - Well that's just like gacha, isn't it? Nirou Tetsugawa, a med school dropout, is suddenly summoned to a world where those seeking power bleed for it. Literally. By tributing a portion of one's own blood and invoking the world's god, one will be granted a gift. This can be anything from a fantastic magical ability to an underwhelming basic everyday tool. To survive, Nirou will have to make use of anything he can get. Because if you try to reroll here, you just might bleed out.
8 165 - In Serial22 Chapters
The Devil is a Stoner
Warning! This sucks ass. Don't read it. After passing out on the biggest party in town, Cole wakes up inside a forest wondering what happened. "Did they put PCP in my weed?" "Why am I in a forest?" "What happened last night?" Unbeknownst to Cole, he was summoned to another world to inherit the throne of the 8th Demon King, Asmodeus.
8 285 - In Serial19 Chapters
Time-Leap With Certain Possibilities
This story is of a Certain Boy whose life changed drastically after an attempt of Time Travel which caused him to jump in Another Dimension and who would have thought that this boy was the one who was going to save the whole world.
8 175 - In Serial7 Chapters
2ND CHANCE: THE BEGINNING
A Brother who was thought to be born a cripple, trying to find someone to help save his sister. The Sister that gave herself up to a homicidal Demon General to save her last family member from death. A perverted assassin who sucks at his job and needs HELP to topple a corrupt empire. And, two children whose village and family were killed, now being chased by slavers. What do all these people have in common? A Man that landed on the planet that will take them on a journey, changing them for the rest of their life’s. For good or bad… p.s. This is my first story. Hope you enjoy and also leave lots of comments :)
8 162 - In Serial49 Chapters
Inspector of God
Cyne Wight had an unfortunate past, but it made him what he is today. Now a newly graduated Inspector of God, he sets out into the world to live his life. Author: Hi, thought I'd give writing a story a shot. Feedback is welcome. Doing his righteous duties, he burns heretics at the stake. He's a man of morals. In the name of the one true god, Sol, he rids the world of those polluted with filthy ideologies. It's a long journey, and one that must be taken step by step. Regardless of what else occurs in the world, he remains true to the teachings of the church... Sort of...
8 165 - In Serial12 Chapters
Born a Demi-God (Hiatus)
Zain Smith a 15 year old boy who loves martial arts. A loner who enjoy everyday life, but one event suddenly change the course of his fate. Descending the heavens a god appears before him laying down a punishment for a crime he never even heard off before.As the gods set a punishment down upon him. What will he do? What will he his future be like?Join Zain as he run the course of his fate.(Warining): Mature tag added for violence, sexual content( Not much), and may contain swearing.This is my first fiction, it may have grammar problems so please deal with as it progress. I will try and improve as time goes on.
8 120

