《UQUBAR UWAR MIJINA》Part 30/31
Advertisement
UQUBAR UWAR MIJINA
(Based On True Life Story)(Full Of Sorrow)
https://www.facebook.com/groups/
1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION
~*
*_~ We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~_*
Story Nd Written By
Khadeejaht Hydar
Young Novelist.
Dedicated to my
Beloved Baby Fatima Sulaiman Allah ya rayamin ke.
(30)&(31)
To bayan naje border na shiga niger daganan nayi abidjan don sayo kaya,to Alhamduliilah nakai lafiya kuma nasiyo kaya na abinda yakai miliyan hud'u,
To abinda yafaru dani bazan tab'a mantawa dashi ba,shine silar rugujewar rayuwata.
Bayan nabaro Abidjan nazo border dake tsakaninta da Niger custom suka tsayar damu,suka k'arbe duka kayayyakinmu.
Tashin hankali Wanda ba'asa masa rana na shiga,don mafarkin danayi ne ya fad'omin.
Kuka na fashe dashi don ganin basuda niyyar bamu kayanmu,mun kwashe tsawon awa hud'u amma babbansu yak'i kulamu.
Hak'ura mukayi gaba d'aya muka bargun,zuciyata duk ta cunk'ushe don bak'in ciki.
Gabanane ya fad'i tuno da mafarkina,subhanallah na furto tare da karanta innalillahi wainna ilaihirraji'un Allah ajirni fil musibati haza wakhalifni khairun minha,wannan addu'ar ita yakamata mutum yana karantawa aduk lokacin dawani abun yasameka bawai mutum yana ihu ba,Allah yasa mu dace Amin.
Bayan nazo Lagos se wannan matar ta fad'omin,k'iranta nayi tasanar dani inda take,nacemata ganinan zuwa,tace"...se nazo."
Cikin mota ne nake tunanin abinda ke faruwa ga rayuwata,bangama tunani ba wayata tafara ringing,ganin wata y'ar uwarmuce yasa na d'aga,bayan mun gaisa takecemin Fatima yanzu haka ina gida wata mata daga kano takawo gawar y'arki Fatima,ido na zare cikeda fargaba nace"...shikenan narasata na rasa Fatima mafarkina yazama gaskiya,kawai sena saka kaina tsakanin cinyoyina ina kuka mai tsuma rai dasaka tausayi ga duk mai sauraronta,haka har muka iso unguwar.
Advertisement
Unguwace mai kyaun gaske kunsan de yadda Lagos yake da gina ginan manyan gidaje ga kyau da tsari,unguwar gaba da baya gate ne,bayan Na sauk'a nak'irata tamin kwatance har na iso.
Da fara'arta ta tarbeni tana mini sannu da zuwa,bayan mun gaisa tace"... yanzu har kin kai kayanne ko kinbadane?,kuka na fashe dashi nan na fad'amata abinda yake faruwa,hak'uri tabani kan cewa nayi hak'uri Allah yana tare da ni."
Na k'ara dace mata ina hanya aka k'irani aka sanar dani rasuwar y'ata, tace"... Dama kina da y'a?,nace".. Eh inada yara biyu,nan nabata labarin rayuwata ina kuka tana kuka,nima nayi kuka lokacin da take bada labarinta na rayuwa,ba'aiyawa mutum ko kad'an,wasu burinsu su lalata rayuwar jama'a to Allah ya karemu da mugun ji da mugun gani Amin.
Kuka naci gaba dayi saboda rasa Fatima danayi,haka matar tadinga bani hak'uri har nasamu na d'an tsagaita.
Tace"....toh Yanzu zakije yobe d'inne ko yaya?,nace"...inason naje amma ina tsoron kar akamani a kano saboda dukiyar Hajiya."
Tace"....insha Allah bazasu kamakiba kiyita addu'a,to bayan sati uku a gidan Matar nakama hanyar kano a sace a tsorace don tsoron kar'akamani a d'aure ni.
Bayan naje yobe ne natadda gidanmu yananan yanda yake,iyayena naganina suka fashe da kuka,Rungumesu nayi ina kuka suna kuka.
Mama tace"....Fatima haka Allah yaso sa rayuwarki zamuci gaba da miki addu'a,Allah yajik'an Fatima ya gafarta mata,magana ma kasawa nayi se kuka.
Mama tace"....satin dayawue ina zaune a gd ni k'adai naji sallama,bayan nafito naga wata mata mai kud'i ga babbar mota. "
Bayan mun gaisa ko ruwa batashaba,tafara mini bayanin abinda yakawota, tace"...kinzauna a gunta tunda kikabar gida,to bayan tafiyarki Abidjan Fatima ta fara k'enda Wanda hakan yayi sanadin rasuwarta"
Advertisement
Tazomana da gawar Fatima,kuma na tambayeta shin meyasa bata binneta acan ba?,setacemin ita mutum ce Wanda Allah yabawa arziki tana tsoron ranar da zaki waiwayeta ki tambayi Y'arki kinga batada hujjar gamsar dake cewa Y'arki ta rasu kar jama'a su d'auka nayi tsafi ko kud'i da'ita, to wannan dalilin ne yasata kawomana ita.
Kuka nake na jinjina hali irinna Hajiya,mutum ce mai amana kwarai da gaske,nima nan nafad'a musu abinda yasameni,Mama tace"...Uhm Fatima haka Allah yaso da rayuwarki ,inamiki fatan alkhairi a rayuwarki,kuma Hajiya ta tabbatar mana da cewa ita ta yafemiki duniya da lahira gashi Y'arki ta rasu a hannunta.
Taku a kullum Young Novelist.
Royal Blood Typing
Alk'alamin Auta
Advertisement
- In Serial6 Chapters
First Waves
The tides of power are rising again as new individuals begin to emerge ready to sweep up the world into a tsunami of chaos. The world has grown dull, forgetting of the times long before when singular beings were powerful enough to remodel landscapes if they were to clash. What will happen when new powers begin to emerge and start to shake the world once again?
8 153 - In Serial13 Chapters
Crowfeathers
Shin Rikoku, the Kingdom ruled by Children, has enjoyed an uneasy peace for the last three years. When this is threatened, and the order of the Kingdom is under jeopardy, the responsibility for protecting the kingdom falls on a young, disgraced magician.
8 162 - In Serial6 Chapters
The Seduction of Medusa
The story of Medusa's fall from grace as a priestess of Athena. When Poseidon seeks retribution for his niece's slights against him (read as "being better than him in every way and generally upstaging him") he lays his lustful gaze upon her priestess, Medusa. Will Medusa resist the advances of the divine king of the ocean or will such a paramour corrupt her ego, revealing the monster beneath the skin? Written in iambic trimeter
8 124 - In Serial62 Chapters
Fracture: Tales of the Broken Lands
Fracture is a place where broken things are sent to become whole. The landscape is a chaotic amalgamation of fragmented worlds smashed together by the Logos. The Broken Lands are a perilous place filled with intrigue and hardship which suffocates the weak and rewards the strong. However, the denizens of Fracture are not left to the mercy of the land and its rulers. Each inhabitant is bestowed with the power of the Logos upon arrival giving them the ability to grow stronger by slaying monsters, fulfilling objectives, and collecting coveted Relics. Jack is a man down on his luck. Five years ago, he woke up in Fracture, a nexus of dying worlds formed by the Logos, with no memory of his past. Chased by the powerful, tormented by his failures, and scarred from loss, Jack has fallen into a downward spiral as he dodges his pursuers who seem to know more about him than he does himself. To hide, he takes up a false identity as Atlas, a freelance relic hunter hiding under the noses of those who hunt him. One day, a routine job takes a turn for the worse and spirals out of control forcing him to face his fears and survive the most dangerous mission of his life. I commissioned the artist, germancreative, for my cover art.
8 147 - In Serial17 Chapters
Sensual Politics
#1 on #taylorswift ♡She said, "James, get in. Let's drive."Those days turned into nights.Slept next to her but I dreamt of you all summer long. ~•~▪︎Inspired by the 'teenage love traingle' in Taylor Swift's eighth studio album, folklore.▪︎Can be read as a stand alone, or without having heard the album. ▪︎Warning: explicit content
8 182 - In Serial6 Chapters
Lục cung phượng hoa (ngocquynh520 convert)
Lục cung phượng hoaTác giả: Tầm Hoa Thất Lạc Đích Ái TìnhGiới thiệu:Tạ quý phi, chịu đựng chết tất cả kẻ thù, ở tám mươi tuổi lúc sống thọ và chết tại nhà mỉm cười cửu tuyền.Không ngờ vừa mở mắt, lại trở lại hồn nhiên thiện lương thời kỳ.----------
8 193

