《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》Part one and two.
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zee-xee)_
🅿️:1️⃣-2️⃣
Dedicated to my one and only besty Husna( Ummi) and the world best little sis Nana Hauwa. Ina sonku sosai.💋
_Bismillah_
"Bzzz bzzzzzz" karan alarm ya tashe ta. "Kash" ta fadi a zuciyanta, ta san wan'nan aikin Ammin ta ne. Tana kokarin bude ido kenan taji muryan Ammin ta tana cewa ta tashi tayi sallah " Husna kitashi kiyi Sallah kafin na shiga dakin nan".
Ta ansa mata da "Na'am ammi natashi". Tayi sauri sauri ta sauko daga kan gado, kafin Ammi ta shigo. Wani sa'in, sai ta rinka tunanin ko ammi nada extra ordinary powers ne, sabida yanda take mata magana wani sa'in kaman tana ganinta. Tayi saurin sauka, tashige toilet ta na hama, ta kama ruwa, tayi brush and lastly tayi alwalla, ta koma daki tayi sallah. Tana idarwa da sallah tayi azkar dinta, ta karanta Al Qurani sai ta rufe ta nade sallayan, ta tafi dakin iyayenta ta gaishe su. It's a rule in their house, ko wani safiyyan Allah, sai sun gaida iyayen su.
Data gaida su, sai Abba yace yana da magana daita, tace toh. Zuciyanta nabuga ³ . sai yace mata "kawun ki yakira yace anyi releasing din admission din makarantan da kika zaba". Haba sai zuciyan ta yakoma buga⁴😊, tsoro duk yabi ya kamata, dan gaskiya samun admission a Nigeria ba abu mai sauki bane. Gashi kuma coming from an average family, yana wuya sosai.
Toh ta amsa masa. Sai Abba yace ya duba kuma Alhamdulilah an bata admission. Taji dadi sosai mara misaltuwa, dan batayi tsanmanin zata samu ba. Suna kanyin haka saiga wata yar budurwa ta bazata wuce 14 ba tashigo ta gaida su Abba da Ammi, saita juya tagaida Addan ta, itama aka gaya mata addan ta ta samu admmision taji dadi sosai.
*WACECE HUSNA*
Husna yarinyace mai natsuwa, ga tsoron Allah da biyayya ga iyaye da na waje. Baban ta wanda take kira da Abba mai suna Abdallah dan kasuwa ne a garin Suleja jahar Niger, amma asalinsu yan Kirfi local Government ne a Jahar Bauchi . Maman ta da take kira da Ammi mai suna Khadija teacher ce a wani Government school a suleja. Su biyu kawai iyayen su suka haifa. Da it wanda shekarunta bewuci 17 ba going to 18.Tagama secondary'n ta kenan, tana shirin shiga uni ne a Bauchi state uni dake jahar Bauchi, sai kanwarta Nana Hauwa itama bata wuci 14 ba, kuma tana ss1. Alhamdulilah, basuda kudi, amma akwai rufin asiri. Dan bazaka taba raina suba, in kaya ne suna sawa kala kala, inci da shane, shima basu rasa ba. Ga kyau Masha Allah.
*CIGABA*
Da safe kowa yakama harkan gabansa, da shike ranan tuesday ne, Abba da Ammi na shirin zuwa gurin aiki, haka Hauwa ma tana shirin zuwa school, ita kuma Husna tana aikin gida. Haka dai kowa yaci gabada aikin gabansa.
Advertisement
Da yama Ammi da yan matanta suna kitchen suna grika dinner. Dasuka gama suka fara arranging din abinci a dinning table, suna kanyin haka aka fara kiran Sallan Magrib, sanda suka gama jerawa akan dinning san'nan sukayi sallah.
Sai bayan sallan Isha Abba yadawo, duk suka hadu a dinning suka ci abinci, suna gamawa Abba yace dasu Husna suyi clearing din plates sai su dawo yanada magana da Husna. Sukace toh. Nanda nan sukayi clearing din komai dan abban su bamai taking nonsense bane. Although yana wasa dasu sosai, amma kuma there is time for everything.
Duk suka hadu a living room, Abba yafara magana kamar haka
"Husna, ke yar muce kuma nida Ammin ku bazamu taba cutar dake ba. Nan fa tsoro yafara kamata, ko baza a bari taje school bane.
Abba yacigaba da magana, yace we are not forcing you to do this, but it's for your own good. Sai tace toh Abba, ai duk abun dakukace inyi shizanyi dan nasan bazaku cutar dani ba. Abba yace very good. Ai kinsan Aboki na Hamza dake Abuja ko, ta amsa da a amma a zuciyanta tace miyakawo Uncle hamza wannan conversation din kuma dan rabon ta dashi tun maybe two to three years ago. That's good. Tun last week Thursday yakira yafada min wani abun mamaki, amma sai nace mai sainayi shawara dake da Ammin ku, sannan inbashi amsa. Nida ammin ku mun rigada munyi shawara, amma we want your opinion before we carry on. Inson kibani attension dinki, kuma bazamu saki dole ba, but still bazamu cuce ki ba. Toh Abba .
Madallah, Hamza yakirani ne yake fadamin wai second born dinsa Faiz kenan, yace yana sonki. Kaman saukan aradu haka taji maganan, kut wannan yaron da bayaji kwatawata, ga son mata kaman bunsuru. Sai taji Abba nacewa, shi he knows she will be surprised, sabida character yaron amma yacanza yanzun sosai, dan sanda shi yaje yamusu surprise visit ran Saturday kuma shiyaga changes sosai, so yanzu shi yana son yaji opinion dinta ne and lastly tabasu positive answer ama kuma baza suyi forcing dinta ba. Husna ta amsa da toh, duk idanuwan ta sun kada. Yaza'a ce ta auri mutumin da baisan darajan mataba, mutumin da bayada respect. Kuma gashi a saninta dashi, basuwa jituwa kokadan, kuma a yanzu yace yana son ta, bata san locacin data Fara kuka ba.
Sai ta juya ta kalli Ammi ko zatace wani abu, amma sai taga ta daure fuka. Saita kara juyawa ta kalli Nana da ita ma tafara hawaye. Ya iyayen ta zasu mata haka, sunce ta bada amsan ta amma it has to be positive fisabililah.
Husna taji Abba na kiran sunanta, tace Na'am sai yace mata su tashi sutafi ita da Nana kenan.
Suna shiga daki ita da kanwanta suka rungumi juna suna kuka mai cin rai.
Ki daina kuka Adda, everything will be alright In Sha Allah.
Advertisement
Yazanyi Nana, dole na rungumi kadara, dole nayi biyayya dan in samu Aljannah. Iyayen mu bazasu taba cutar dani ba, zan bi zabin su.
Allah sarki Addata, shiyasa nake kara sonki, kinada hakuri sosai.
Ai hakuri shine jigon komai a rayuwa Nana, in dai hakan shine mafi Alheri, then am in for it.
*BAYAN KWANA HUDU*
Uncle Hamza ne da iyalan sa sunje gidan su Husna sabida ranan that is Saturday shine sukace zasu hadu, kuma Husna zata bada amsan ta.
Faiz nata zumudi dan yasan baza ayi disappointing dinsa ba. Of course shi yasan ada shi baya ganin mutuncin ya mace, bayajin magana, duk clubs da parties zafafa na Abuja shi yana wajan.
Kuma yasan basuwa jituwa da'a, but he is now a changed man. Shi yadaina halayyan banzan nan, duk sabida ita. Kuma shi yaji dadin unexpected visit din uncle Abdallah wato Abban Husna, at least ya yaba da halinsa. Kuma duk changes din'nan is just for her.
*WAYE FAIZ*
Faiz ada yaro ne mai munanan halaye, bayaji ko kadan, kuma a ganinsa duk ado neh. Sunan Mahaifinsa wanda suke Kira da Daddy Hamza wanda shi babban Navy officer ne a abuja, sunan Mahaifiyansa wanda suke kira da Mummy, Maimuna, matace maikirkin gaske. Yaransu hudu, da Yusuf, Faiz sai yanbiyu mata Afnan da Afreen. Faiz dan shekara 25 ne ga ilimin addini da boko amman baya anfani dasu. Ada ya tsani Husna sosai, kamilancin ta ke bashi haushi sosai. Amma yanzu kam Alhamdulilah Allah yakarbi adduan iyayansa. Sai kuma abun mamaki, Allah yasa masa son Husna a zuciya mara misaltuwa. Shima dai bazaya iya cewa ga locacin da soyayanta ya kamashi ba.
*Wan'nan* *kenan*
*CIGABA*
Duk mazajan suna balcony suna hira, while matan suna living room, then yan'matan suna kitchen. Tinda yan'biyu age mate din Husna ne, sai tsauka nanta suke. Ita dai sai washe baki take, amma in real sense tana cikin damuwa sosai.
After an hour also suka gama duk abubuwan dasuke, kuma locacin sallan zuhur yayi. Mazan suka tafi masjid, while matan sukayi sallan su a Gida. A locacin da mazajan suka dawo, matan ma sun idar. Tinda dinning din bazaya ishesu ba, sai mazan sukaci a living room, while matan sukaci a dinning.
Da kowa yagama, Abba da Daddy suka kira Husna da Faiz zuwa living room.
Na san dai duk kun'san dalilin haduwan mu yau Abba kenan yake magana, duk suka amsa masa da a.
Yace toh Alhamdulilah. Abba ya kali Uncle Hamza yace kokana da magana ne, Uncle Hamza yace I don't have much to say, but am wishing for a positive answer.
Abba ya Kali Faiz, yace what about you. Yace kaman yanda Daddy yafada, nima ina expecting din positive answer ne.
Sai kuma attension yakoma ga Husna, wanda tun locacin da aka fara magana ta runtse idanuwan ta. Data ji Abban'ta na kiran sunan ta ne ta bude ido ta kalesu tace it a yes from me too.
Alhamdulilah duk suka furta. Tinda komai is settled, sai munzo da manya, anima auranki properly, dankun san, this is just a formality among us.
Haka dai aka gama metting din, su Uncle Hamza suka koma gida.
Amma fa akwai abun dake daure wa Husna kai, shine maganan makarantan ta, ko kuma shikenan tagama karatu kenan, a'a this can't happen. Yanda taci burin tayi karatu, yanzu kuma ya dawo zero case, gaskiya sai ta tambayi Abba. Haka dai ta dibi jiki taje dakin iyayen ta.
Tayi sallam, aka amsa, sai ta shiga. Ammi ta kale ta ta tambaye ta dalilin zuwanta, sai ta fadamata.
Abba yace, ai wanan ba problem bane, zakije school In Sha Allahu, kuma ai aure bazaiyi affecting din makarantan ki ba. Ta amsa masa da a.
Yace gaskiya you really made me the happiest father today ko ya kika ce Hajjiya, Ammi ma tace me too. We are really proud of you, Allah yamiki albarka. Ta amsa da Amin.
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivate a writer.
_LOVE_ 💖
_Zee-xee_ 🌹💜🌹💖💖
Assalamu alaikum guys!
Ya kuke?
So ga sabon novel na kawo maku mai kunshe da abubuwa kala kala, kar ku bari a baku labari.
Ta dade bata samu wanda ya zauna mata arai ba sai ta hadu dashi taji ya zauna mata amma bata san yanda zata yi approaching din sa ba sai tayi noticing indai suka hadu toh idanuwan sa na kanta sai ya zamato kullum sai tayi addu'a Allah yasa ya furta mata indai shima son ta yake, in akwai alheri Allah ya tabbatar in kuma babu toh Allah ya cire mata so sa.
Bai taba halaka da wata 'ya mace a matsayin masoyiyar sa ba, kwatsam wata rana Allah ya hada shi da ita, yana ganin ta yaji ba wace tafi ta a duniya, ta mugun kwanta masa a rai, yaji fa sai dai ita inba haka ba akwai matsala, so kullum yana cikin neman opportunity din da zai sa su hadu kuma suyi magana amma yana tsoro approaching din ta saboda tana da kwarjini but along the way ya samu opportunity ya Mata magana daga nan ya fara nuna mata so da kulawa.
Sun dade suna numa ma juna kulawa ba tare da kowannan su ya furta ma dayan sa abun da keh ran sa ba, sai wata rana ta gaji da irin abunda suke, tana son ta san matsayin ta a gurin sa ta tambaye shi Amma yace ta duba yanayin relationship din su zata samu amsan ta.
Yana da zurfin ciki na fitan hankali ita kuma akwai naci.
Ku biyo ni domin kuji yanda zata Kaya, kaman yanda na fada kar ku bari a baku labari.
Soyayyar Nusaib da Zayn.
Advertisement
- In Serial46 Chapters
The Daily Diary of a Mushroom
I was just a farmer and when my farm was attacked by bandits I fought them off as best as I could, but it turns out a single untrained woman fighting a band of twenty experienced killers doesn’t end well. Thinking I was dead I awoke to find that I had no arms and was only one ft tall. I have been reincarnated as a Mushroom Monster. What am I going to do now?__________________________________________________________________________This will be my first attempt at any kind of written novel or story, I have had a lot of ideas and tried writing some but realized they were too big in scale or too difficult for a newbie. So after thinking about what I could try for my first attempt, I came up with this. The premise is quite heavily inspired by Re:Monster (also more recently Re:lovely) and many other resurrection web/light novels. Warning Tagged [15+] for Some Strong Language, Gore, Violence.
8 216 - In Serial15 Chapters
The Petty Queen of Lull
NEW CHAPTERS TUE/THU/SAT Rosa was just like any other college student. Working on her master's in history and uncertain about what she should do in her future. She is hospitalized due to a life-long illness and passes away, only to find herself reincarnated in the fantasy world of Dominion. After being awoken by her maid - Who somehow has a pair of cat ears - She learns that she is now Eriu, the queen of Lull, a poor and sparsely populated island surrounded by great kingdoms. She decides to use her knowledge of the modern world to help her kingdom advance technologically and become a great power. On the way, she faces real gods that walk the earth and allow their followers to wield magic, courtly intrigue and the many species that inhabit the world. Will she lead her queendom to greatness, or see it crumble before her? All art was created by me to be used in this story.
8 189 - In Serial12 Chapters
PriCore Academy - Status : Zeros
In this fantasy world, if you want to get your status, build your skills, level up? Then you have to go to school. Pricore academy where graduates can reach mythic levels of power and ready their lives as that of heroes, adventurers, and possibly so much more. But they all have to start from somewhere. Zeros until they get their first level. Authors Note: This is my first attempt at a serial and my plans are to release one chapter a week in the beginning. I have a few books, but you probably haven't heard of them. I mostly want to get my stuff out there to be read and this will be my attempt with this community.
8 168 - In Serial13 Chapters
Reign of Magic
While magic reigns over the world, the ones without powers are destined to die. The lost sons of Atanor are finally found after fourteen years of their disappearance. But with their arrival, starts the mad thirst for blood, revenge and power. The seemingly normal life of the brothers, Alan and Neil shatters when the truth about their birth starts to haunt them in ways they cannot even decipher. Secrets from the past unveil themselves one by one pulling the brothers into a world they never even knew existed. Sorcerers? Weren't they a fantasy?Warriors? Do they still exist?Magic? Is it even possible? While Alan and Neil fight to protect themselves as well as their loved ones, they even have to fight the inner demons that are threatening to pull them towards damnation. Alan and Neil and the land of Atanor where magic prevails. Their fates are entwined and one who is formidable enough will stay strong and survive the chaos.
8 194 - In Serial6 Chapters
Trying So Bard: Taking the High Road
Robert was a self-ascribed "stoner" with no long-term life goals and multiple felonies. After a traffic collision while he was walking home Robert found himself immersed in a lifelike fantasy simulation. Disbelieving that his situation was anything more than a flashback from an acid trip or maybe some laced weed Robert decided to go with the flow and do what his old DM's would never let him do. Craft and sell potions and alchemical supplies with a more recreational objective! As he attempts to make his vision of being a fantasy land Drug Lord come to fruition he begins to question his self-understanding and the concept that maybe what everyone was telling him wasn't horse dung, that this was real, and this was his life now. Did he really want to live it the same way as his old one?-Authors note: This is my first attempt at web fiction, I appreciate honest feedback as the story develops. Thanks for reading!
8 148 - In Serial26 Chapters
Sleeping with my brothers best friend
Sammy is the younger sister of the star quarterback. She's a good girl and quiet reserved. Or so you think until you really get to know her. She's really quite outgoing and isn't afraid of trying something new. Tyler is the best friend of the star quarterback. He's a bad boy, a player and has a slight crush on his best friends younger sister. He's a senior, she's a junior. But what happens when the sexual frustration runs high.The story does have descriptive sexual scenes so don't read if you don't like that sort of stuff.
8 203

