《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》Part one and two.
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zee-xee)_
🅿️:1️⃣-2️⃣
Dedicated to my one and only besty Husna( Ummi) and the world best little sis Nana Hauwa. Ina sonku sosai.💋
_Bismillah_
"Bzzz bzzzzzz" karan alarm ya tashe ta. "Kash" ta fadi a zuciyanta, ta san wan'nan aikin Ammin ta ne. Tana kokarin bude ido kenan taji muryan Ammin ta tana cewa ta tashi tayi sallah " Husna kitashi kiyi Sallah kafin na shiga dakin nan".
Ta ansa mata da "Na'am ammi natashi". Tayi sauri sauri ta sauko daga kan gado, kafin Ammi ta shigo. Wani sa'in, sai ta rinka tunanin ko ammi nada extra ordinary powers ne, sabida yanda take mata magana wani sa'in kaman tana ganinta. Tayi saurin sauka, tashige toilet ta na hama, ta kama ruwa, tayi brush and lastly tayi alwalla, ta koma daki tayi sallah. Tana idarwa da sallah tayi azkar dinta, ta karanta Al Qurani sai ta rufe ta nade sallayan, ta tafi dakin iyayenta ta gaishe su. It's a rule in their house, ko wani safiyyan Allah, sai sun gaida iyayen su.
Data gaida su, sai Abba yace yana da magana daita, tace toh. Zuciyanta nabuga ³ . sai yace mata "kawun ki yakira yace anyi releasing din admission din makarantan da kika zaba". Haba sai zuciyan ta yakoma buga⁴😊, tsoro duk yabi ya kamata, dan gaskiya samun admission a Nigeria ba abu mai sauki bane. Gashi kuma coming from an average family, yana wuya sosai.
Toh ta amsa masa. Sai Abba yace ya duba kuma Alhamdulilah an bata admission. Taji dadi sosai mara misaltuwa, dan batayi tsanmanin zata samu ba. Suna kanyin haka saiga wata yar budurwa ta bazata wuce 14 ba tashigo ta gaida su Abba da Ammi, saita juya tagaida Addan ta, itama aka gaya mata addan ta ta samu admmision taji dadi sosai.
*WACECE HUSNA*
Husna yarinyace mai natsuwa, ga tsoron Allah da biyayya ga iyaye da na waje. Baban ta wanda take kira da Abba mai suna Abdallah dan kasuwa ne a garin Suleja jahar Niger, amma asalinsu yan Kirfi local Government ne a Jahar Bauchi . Maman ta da take kira da Ammi mai suna Khadija teacher ce a wani Government school a suleja. Su biyu kawai iyayen su suka haifa. Da it wanda shekarunta bewuci 17 ba going to 18.Tagama secondary'n ta kenan, tana shirin shiga uni ne a Bauchi state uni dake jahar Bauchi, sai kanwarta Nana Hauwa itama bata wuci 14 ba, kuma tana ss1. Alhamdulilah, basuda kudi, amma akwai rufin asiri. Dan bazaka taba raina suba, in kaya ne suna sawa kala kala, inci da shane, shima basu rasa ba. Ga kyau Masha Allah.
*CIGABA*
Da safe kowa yakama harkan gabansa, da shike ranan tuesday ne, Abba da Ammi na shirin zuwa gurin aiki, haka Hauwa ma tana shirin zuwa school, ita kuma Husna tana aikin gida. Haka dai kowa yaci gabada aikin gabansa.
Advertisement
Da yama Ammi da yan matanta suna kitchen suna grika dinner. Dasuka gama suka fara arranging din abinci a dinning table, suna kanyin haka aka fara kiran Sallan Magrib, sanda suka gama jerawa akan dinning san'nan sukayi sallah.
Sai bayan sallan Isha Abba yadawo, duk suka hadu a dinning suka ci abinci, suna gamawa Abba yace dasu Husna suyi clearing din plates sai su dawo yanada magana da Husna. Sukace toh. Nanda nan sukayi clearing din komai dan abban su bamai taking nonsense bane. Although yana wasa dasu sosai, amma kuma there is time for everything.
Duk suka hadu a living room, Abba yafara magana kamar haka
"Husna, ke yar muce kuma nida Ammin ku bazamu taba cutar dake ba. Nan fa tsoro yafara kamata, ko baza a bari taje school bane.
Abba yacigaba da magana, yace we are not forcing you to do this, but it's for your own good. Sai tace toh Abba, ai duk abun dakukace inyi shizanyi dan nasan bazaku cutar dani ba. Abba yace very good. Ai kinsan Aboki na Hamza dake Abuja ko, ta amsa da a amma a zuciyanta tace miyakawo Uncle hamza wannan conversation din kuma dan rabon ta dashi tun maybe two to three years ago. That's good. Tun last week Thursday yakira yafada min wani abun mamaki, amma sai nace mai sainayi shawara dake da Ammin ku, sannan inbashi amsa. Nida ammin ku mun rigada munyi shawara, amma we want your opinion before we carry on. Inson kibani attension dinki, kuma bazamu saki dole ba, but still bazamu cuce ki ba. Toh Abba .
Madallah, Hamza yakirani ne yake fadamin wai second born dinsa Faiz kenan, yace yana sonki. Kaman saukan aradu haka taji maganan, kut wannan yaron da bayaji kwatawata, ga son mata kaman bunsuru. Sai taji Abba nacewa, shi he knows she will be surprised, sabida character yaron amma yacanza yanzun sosai, dan sanda shi yaje yamusu surprise visit ran Saturday kuma shiyaga changes sosai, so yanzu shi yana son yaji opinion dinta ne and lastly tabasu positive answer ama kuma baza suyi forcing dinta ba. Husna ta amsa da toh, duk idanuwan ta sun kada. Yaza'a ce ta auri mutumin da baisan darajan mataba, mutumin da bayada respect. Kuma gashi a saninta dashi, basuwa jituwa kokadan, kuma a yanzu yace yana son ta, bata san locacin data Fara kuka ba.
Sai ta juya ta kalli Ammi ko zatace wani abu, amma sai taga ta daure fuka. Saita kara juyawa ta kalli Nana da ita ma tafara hawaye. Ya iyayen ta zasu mata haka, sunce ta bada amsan ta amma it has to be positive fisabililah.
Husna taji Abba na kiran sunanta, tace Na'am sai yace mata su tashi sutafi ita da Nana kenan.
Suna shiga daki ita da kanwanta suka rungumi juna suna kuka mai cin rai.
Ki daina kuka Adda, everything will be alright In Sha Allah.
Advertisement
Yazanyi Nana, dole na rungumi kadara, dole nayi biyayya dan in samu Aljannah. Iyayen mu bazasu taba cutar dani ba, zan bi zabin su.
Allah sarki Addata, shiyasa nake kara sonki, kinada hakuri sosai.
Ai hakuri shine jigon komai a rayuwa Nana, in dai hakan shine mafi Alheri, then am in for it.
*BAYAN KWANA HUDU*
Uncle Hamza ne da iyalan sa sunje gidan su Husna sabida ranan that is Saturday shine sukace zasu hadu, kuma Husna zata bada amsan ta.
Faiz nata zumudi dan yasan baza ayi disappointing dinsa ba. Of course shi yasan ada shi baya ganin mutuncin ya mace, bayajin magana, duk clubs da parties zafafa na Abuja shi yana wajan.
Kuma yasan basuwa jituwa da'a, but he is now a changed man. Shi yadaina halayyan banzan nan, duk sabida ita. Kuma shi yaji dadin unexpected visit din uncle Abdallah wato Abban Husna, at least ya yaba da halinsa. Kuma duk changes din'nan is just for her.
*WAYE FAIZ*
Faiz ada yaro ne mai munanan halaye, bayaji ko kadan, kuma a ganinsa duk ado neh. Sunan Mahaifinsa wanda suke Kira da Daddy Hamza wanda shi babban Navy officer ne a abuja, sunan Mahaifiyansa wanda suke kira da Mummy, Maimuna, matace maikirkin gaske. Yaransu hudu, da Yusuf, Faiz sai yanbiyu mata Afnan da Afreen. Faiz dan shekara 25 ne ga ilimin addini da boko amman baya anfani dasu. Ada ya tsani Husna sosai, kamilancin ta ke bashi haushi sosai. Amma yanzu kam Alhamdulilah Allah yakarbi adduan iyayansa. Sai kuma abun mamaki, Allah yasa masa son Husna a zuciya mara misaltuwa. Shima dai bazaya iya cewa ga locacin da soyayanta ya kamashi ba.
*Wan'nan* *kenan*
*CIGABA*
Duk mazajan suna balcony suna hira, while matan suna living room, then yan'matan suna kitchen. Tinda yan'biyu age mate din Husna ne, sai tsauka nanta suke. Ita dai sai washe baki take, amma in real sense tana cikin damuwa sosai.
After an hour also suka gama duk abubuwan dasuke, kuma locacin sallan zuhur yayi. Mazan suka tafi masjid, while matan sukayi sallan su a Gida. A locacin da mazajan suka dawo, matan ma sun idar. Tinda dinning din bazaya ishesu ba, sai mazan sukaci a living room, while matan sukaci a dinning.
Da kowa yagama, Abba da Daddy suka kira Husna da Faiz zuwa living room.
Na san dai duk kun'san dalilin haduwan mu yau Abba kenan yake magana, duk suka amsa masa da a.
Yace toh Alhamdulilah. Abba ya kali Uncle Hamza yace kokana da magana ne, Uncle Hamza yace I don't have much to say, but am wishing for a positive answer.
Abba ya Kali Faiz, yace what about you. Yace kaman yanda Daddy yafada, nima ina expecting din positive answer ne.
Sai kuma attension yakoma ga Husna, wanda tun locacin da aka fara magana ta runtse idanuwan ta. Data ji Abban'ta na kiran sunan ta ne ta bude ido ta kalesu tace it a yes from me too.
Alhamdulilah duk suka furta. Tinda komai is settled, sai munzo da manya, anima auranki properly, dankun san, this is just a formality among us.
Haka dai aka gama metting din, su Uncle Hamza suka koma gida.
Amma fa akwai abun dake daure wa Husna kai, shine maganan makarantan ta, ko kuma shikenan tagama karatu kenan, a'a this can't happen. Yanda taci burin tayi karatu, yanzu kuma ya dawo zero case, gaskiya sai ta tambayi Abba. Haka dai ta dibi jiki taje dakin iyayen ta.
Tayi sallam, aka amsa, sai ta shiga. Ammi ta kale ta ta tambaye ta dalilin zuwanta, sai ta fadamata.
Abba yace, ai wanan ba problem bane, zakije school In Sha Allahu, kuma ai aure bazaiyi affecting din makarantan ki ba. Ta amsa masa da a.
Yace gaskiya you really made me the happiest father today ko ya kika ce Hajjiya, Ammi ma tace me too. We are really proud of you, Allah yamiki albarka. Ta amsa da Amin.
Thanks for reading, please comment, it's your comments that motivate a writer.
_LOVE_ 💖
_Zee-xee_ 🌹💜🌹💖💖
Assalamu alaikum guys!
Ya kuke?
So ga sabon novel na kawo maku mai kunshe da abubuwa kala kala, kar ku bari a baku labari.
Ta dade bata samu wanda ya zauna mata arai ba sai ta hadu dashi taji ya zauna mata amma bata san yanda zata yi approaching din sa ba sai tayi noticing indai suka hadu toh idanuwan sa na kanta sai ya zamato kullum sai tayi addu'a Allah yasa ya furta mata indai shima son ta yake, in akwai alheri Allah ya tabbatar in kuma babu toh Allah ya cire mata so sa.
Bai taba halaka da wata 'ya mace a matsayin masoyiyar sa ba, kwatsam wata rana Allah ya hada shi da ita, yana ganin ta yaji ba wace tafi ta a duniya, ta mugun kwanta masa a rai, yaji fa sai dai ita inba haka ba akwai matsala, so kullum yana cikin neman opportunity din da zai sa su hadu kuma suyi magana amma yana tsoro approaching din ta saboda tana da kwarjini but along the way ya samu opportunity ya Mata magana daga nan ya fara nuna mata so da kulawa.
Sun dade suna numa ma juna kulawa ba tare da kowannan su ya furta ma dayan sa abun da keh ran sa ba, sai wata rana ta gaji da irin abunda suke, tana son ta san matsayin ta a gurin sa ta tambaye shi Amma yace ta duba yanayin relationship din su zata samu amsan ta.
Yana da zurfin ciki na fitan hankali ita kuma akwai naci.
Ku biyo ni domin kuji yanda zata Kaya, kaman yanda na fada kar ku bari a baku labari.
Soyayyar Nusaib da Zayn.
Advertisement
- In Serial44 Chapters
Horizon
Emiluna is about to turn 16 and gain access to her first two classes. Living in a small village in the middle of nowhere, she always wanted to become a Hunter. Having learned a bit under her parents, a miller and a seamstress, she was sure she could never pick a class that meant staying inside all day. But being a Hunter is more than just a class. It means providing meat for the village, culling small pests near the cultivated fields and most importantly guarding the village from predators and monsters. But Emiluna is not a normal girl and her destiny far bigger than she could have ever imagined.Join her as she finds out what awaits just behind the horizon.[Word from the author]I am looking to create a fantasy world that has some logic to it and stays believable even as characters gain power and progress in levels.Classes and level quantify the people's progress, but they do not artificially inflate their power to demi-god levels. I am primarily trying to write a captivating story, not "power-porn". That means it will be slower than the fast burning litRPG you might be used to, but it won't burn out that quickly either and I won't drop half of my plots at the wayside. I should mention that English is not my native language. I hope it is mostly unnoticeable, but sometimes I manage to slip some awkard sentence structure in there (German sometimes puts things together in reverse).It it also my first time writing an actual fantasy novel and the first time writing anything at length in English. Any constructive feedback is very welcome.Credit where credit is due: Cover picture by Paul Bica (Licensed under CC 2.0)Check out his amazing photos here: https://www.flickr.com/photos/dexxusYes, my cover picture is a photo, not a drawing. :D I might try my hand at some Paint-ification later to add the title.[participant in the Royal Road Writathon challenge]
8 186 - In Serial10 Chapters
The Rise of the Humans (An Apocalyptic Litrpg)
When Alex, a teenager who lived a normal life, wakes up one morning, he finds that the world is now being streamed to the rest of the galaxy. The world now resembles a video game. While he has the usual stats, he also is the only human with a fourth stat. To free humanity, he must level up, defeat dungeons, and create a nation. Aiming for a chapter every other day.
8 194 - In Serial6 Chapters
The God of Lightning and ice.
In the world Nestora humans live among elves, demons, monsters and beasts in this world mages and powerful warriors exist. This story is about the adventures of the youngest child of a noble family and his struggles in order to protect his friends, family and the world. As his family learns about his potential they need to make sure nothing happens untill he can start protecting himself.
8 141 - In Serial7 Chapters
Galaxy Wars: The Legacy of Light and Darkness
Balance controlled it all; no matter what it was, darkness and light, success and failure, life and death… everything was controlled by balance. So, when the universe ushered under nearly complete darkness, the balance rule reacted. Light legacies began to appear once again after millions and millions of their disappearance, and with them, darkness legacies also started to emerge. This was the start of a new age, where the true final confrontation war was about to begin. Here our story started, as heroes and villains rose and began their true path towards both sides. Shall you join them? *The cover is temporary till the new one is finished.*
8 161 - In Serial16 Chapters
Royal Four-Ces
Cover & Illustrations by: Revanche7th The year is 18XX… An era of imagination sweeps the gaming world off its feet! Gentle summer breezes that pass like shooting stars grace the small riverside town of Peachmane, West Carolina. A young woman, Faith Roos, feverishly sketches away in her book from a room that overlooks the steamboats as they sail and busybodies going about their lives at the markets below. She’s hard at work putting the finishing touches on a game of her very own. Faith won’t be left behind in this new era. Her time is now. The game opens! -------- ~Like, Comment, and Subscribe along with this illustrated adventure~ Follow me on Instagram (@triple_s_on_ig_official) and Twitter (@triple_account) for any series updates, and other goodies! Interested in learning how to play the card game I designed for the story? Visit the "Glossary" tab on Scribble Hub for the RF Expert Guide: https://www.scribblehub.com/series/319280/royal-fources/glossary/ -or- View it on my Ko-fi page! There's even a SoundCloud page featuring music by Irene Chan, give it a listen: https://soundcloud.com/user-581169562 This novel is also available on Tapas, Scribble Hub, and Wattpad. All Rights Reserved.
8 72 - In Serial32 Chapters
Blood in the Wilderness
When a company hiking trip is hijacked for a mad scientist's experiment, things begin to turn strange when a hiker suddenly disappears and others begin to show remarkable new abilities. The search to discover the truth behind these events is complex...and dangerous.
8 73

