《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 28 &29
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*TWA*
*WRITTEN BY ZAYNAB_* _(zeexee)__
🅿️:2️⃣8️⃣-2️⃣9️⃣
_Bismillah_
Su Husna sun koma school, amma bata fara zuwaba, dan karayen ta ta, a hannun dama yake, so zaman gida take.
Kaman kullum, tana kwance akan gaddon ta, sai ga kira ya shigo wayarta, tana dubawa, sai taga sunan Halima, sai ta daga. Sai sukayi sallam, Halima tace mata suna son suzo ne, indai tana gida.
Ina gida, ina zani.
Toh sai munzo, ahada mana kayan dadi fa?
In Sha Allahu, ku kwantar da ankalin ku.
Yauwa matar yayanta.kafin tabata amsa, Halima ta katsai kiran.
Tin randa sukazo, kwana biyu da fixing din date, tafada masu komai, suka fara zolayan ta da matar yayan ta.
Yanzu dai bari tatashi taje ta fadama Umma, sanan ta neman masu anything suci, dan bazata iya amfani da hannun ta ba sosai, dan haryanzu yana mata radadi.
Tana kan girki, sukace mata su na bakin gate. Sai tace su shigo. Tana jin sallama, ta fito daga kitchen da gudu, taje tayi hugging dinsu.
Sannun ku dazu.
Yauwa matar yayan ta.
Sai tahada rai. Banace muku ku daina kirana sunanna ba?
Baza mu daina ba. Aisha kenan ta amsa.
Aaah, matar yayanta bada kanki asare. Halima tafada
Saitayi wani irin smile.
Hahh, wannan irin smile din fa? Aisha ta tambaya.
Ai tana fada mana dawayo ne, cewan ta bada.
Ae ai nabada. Tinda zamuyi aure. Tana fada ta hada rai.
Duk sukayi dariya. Daganan sukaje dakin umma suka gaishe ta. Umma taji dadin ganin su sosai. Daga nan sukaje dakin Husna, saita kawo musu drinks da snacks.
Please kuyi hakuri, abinci yakusan dahuwa.
Kut haka zaki rinka wa yayan ki, inya ce kiyi griki, bazakiyi ba har sai ya dawo? Halima ta tambaya.
Keh bana son rainin hankali fa, yau shai kuka kirani din, ai da kuna son abincin dawuri, sai ku kira dawuri.
Adai je akawo mana.
Ya kuke son in kawo muku? Naga alaman bazaku ci abincin ba yau.
Haka suka ita argue, har sanda suka farajin kaurin abinci. Da gudu suka je kitchen.
Suna gama ci, suka fara hira. Sunata mata hiran school.
Suna cikin hira, wayar Aisha tayi ringing, saita daga.
Shikuma Mubarak ya dawo, da Mubarak ya shiga cikin gida, yaje ya gaida umma. Ita kuma bata fada sa kawayan Husna sun dazo ba. So yana gama gaidata, ya tashi yawuce dakin Husna straight. Yana son yayi sallama kenan, yaji muryan Aisha, tana I love you too.
Haba sai zuciyan Mubarak yafara bugawa, so Husna nada saurayi, bancin shi yana nan yana mutuwan sonta, ita tana chan tana soyayya dawani. Sai kawai ya bar wajen yana huci. So haryanzu Husna bata fara son shi ba?
Advertisement
Su Husna ko suna can sunata zolayan Aisha. Allah sarki Husna, batasan yayanta ya fassara ta ba.
Su Halima sun dade sosai, sai kaman 5 suka bar gidan. Suna tashi, suka je suka sallami Umma, daga nan Husna ta raka su, bata dawo ba harsanda suka samu keke.
Suna idar da sallan Isha, ita da umma na zaune a dinning, suna shirin cin abinci, ta tambayi umma inda yayan ta yake.
Baki ganshi bane?
Ae, naga yau morning kake, ya kamata ace yadawo.
Ai ko yadawo tun karfe biyu. Amma kuma tun lokacin daya dawo ya gaishe ni, ban kara sa shi a ido ba.
Toh! Ina yaje kenan.
Ko zaki duba dakin sa ne?
Owk toh. Tana isa bakin kofar, tayi sallama.
Yana ji, amma yaki amsa mata. Sanda yaji tayi sau uku sannan ya amsa, sai ya bude kofar.
Ya akayi. Ya tambaya ba yabo ba fallasa.
Hmmm, tindama naga banganka bane, shine umma tace nazo naduba ka adaki, kuma gashi lokacin cin abinci yayi.
Toh gashi kin ganni, shikenan ko, kuma zanzo inci abinci duk lokacin da na so.
Ae. Amma yaya miyasa kake amsa min haka ne?
Ya nake amsa maki haka?
Ae, naga ko dan wasan nan dakake min ne bakayi ba.
Wasa! Kije wajan wanda kike sonsa yamiki wasa.
Bangane ba?
Bazaki gane ba ai. Tinda bake ke jin yande nake ji ba.
Toh yanzu mena make.
Ai bazaki sani ba. Ni ina nan kullum ina mutuwan sonki, kullum ina adduan Allah ya nuna min ranan dazaki zama tawa, kullum ina adduan Allah ya cire miki son Faiz, kiga yanda nake sonki. Ai ko ban fada miki ba, yanda nake miki, ai yakamata kigane ai, do you know how I feel, amma keh kina can kina fada ma wani kina son shi.
Maganan shi ya matukan bata mamaki sosai. Yaushe ita ta fada ma wani tana son shi. Amma fa 2 umma tace yadawo ko, kuma su Aisha nan a lokacin. Kardai yaji lokacin da Aisha ke waya da saurayinta ne.
Okay yanzu baki da bakin magana ko?
Nifa yaya bana son haka. Yaushe nace mawani ina son shi?
Ai bazaki sani ba. Kullum ina nan ina ji da ciwon sonki, amma ke kina can kina son wani. Waini arayuwata, one sided love zan rinka yi ne?
Yaya karinka confirming kafin kayi magana please.
Oww inrinka confirming ko, wai ke yaushe wannan kwakwal wan nan naki zai baki cewa ina son, yaushe zuciyanki zata fada miki ina sonki. Hahh, amma ina zaki sani tunda kina son wani.Abinda nake so dake yanzu, shi ne, kifita min adaki.
Duk abubuwan da Mubarak ya fada, yasa jikinta yayi sanyi. Ita bata taba tunanin ya fara sonta ba, ita tayi zaton duk kulawan dayake bata sabida condition dinta ne, kuma ya faranta ma umma rai .Wallahi yaya bana son wani.
Advertisement
Ae nasani, naji, kibar min daki.
Wallahi yaya bani bace, Aisha ce fa take magana da saurayinta?
Wata Aishan kuma?
Aisha kawata.
Yana jin haka ji wani irin kunya ta kama shi. So duk fushin dayake yi abanza ne. Kai amma yabada kansa, yanzu tasan ya damu daita. Yanzu zata fara mai nonsense.
Gaskiya yaya am disappointed. Tana fadan haka, tabar dakin.
Ya kika dade haka.
Bakomai, hira kawai muke.
Toh shikenan. Shi bazai fito yaci abinci bane?
Bansani ba?
Toh kije ki kara kiran shi.
Umma ai zai zo, yasan lokacin da muke cin abinci ai. Kumama ba fada mai.
Sai umma ta kalaita, tace ko kunyi fadan ku na sabo ne?
Haba umma mun rinka fada kenan? Mubarak yafada
Aww ashai kana jin mu. Ai nayi zaton kunyi fada ne.
Me zai samu fada, ana zaune kalau?
Nasani?
Muci abinci please, wallahi yunwa nake ji.
Acici kawai.
Na kaika.
Ya isa haka, kowa yayi facing din abincin sa. Umma tafada.
Suna gama ci, kowannan su yakoma daki.
Yaushe yafara sona ne?
All this time fa banyi noticing ba. Ya akayi haka, nida nake saurin noticing, ya akayi nayi slow wannan lokacin.
Amma ba Farida yake so ba, so yaushe ya fara sonta.This is interesting. Allah yasa dai ba show yakeyi ba.
Haka rayuwa taci gaba. Amma duk lokacin da Mubarak ya tambayi Husna ko tana sonshi, saitayi shuru, shi kuma shurunta na kona masa rai amma ya yaiya, dole ahankali zai koya mata sonsa. Shi kam yanzu ya tsumu acikin soyayyar ta. Kawai shi he can't wait for her to be his, kuma Alhamdulilah yanzu saura three weeks, so he can't wait.
*GARIN SULEJA, SECOND GATE.*
Husna ta koma gida, an fara shirye shirye, amma bai kai na lokacin auranta da Faiz ba. Yanzu ne ma tunanin Faiz yake zuwa mata fresh a memoryn ta. Inta tuna da conversations dinsu, sai tayi kuka. Harta tuna da lokacin da yakirata, kuma Salifa na wajen, take ce mai ita ashirye take, masu shiri na can sunayi. Ashai zasu rabu da rabin ranta. Inta tuna da text messages dinsa, sai ta zubar da hawaye. Allah sarki *Noorul Qalbi* . Allah yajikanka da Rahma, ya kai haske kabarinka. Kuma ko wa zan aura, bazan taba mantawa da kai ba.
Yau biki saura kwana daya. Gidan su yacika sosai. Duka cousins dinta sun zo, harda su Halima da Aisha. Taji dadin ganin kowa sosai. Sun sha hira kafun kowa yafara barci. Da taga kowan nan su na barci, sai ta tashi daga kwance ta zauna. Yanzu fa ita ba auran ke damunta ba, karshima yazo ya tafi ya barta. Dan ita tsoro take sosai. Kawai saita fara kuka. In shima ya mutu ya barta fa, shikenan, bazata kara aure ba. Haka ta ita kuka, har barci barawo ya dauke ta.
Shiko Mubarak, bakinsa ya kasa rufuwa. Yana tajin dadi. Shikenan gobe fa taza tasa. Kawai yanzu matsalar sa shine yanda zai cire mata son Faiz a zuciya. Amman shi yayi alkawari, sai ya koya mata sonsa, da har zata manta da zancen Faiz. Ya nata tunanin yanda rayuwar auran su zata gudana, bai san lokacin da barci barawo ya dauke sa ba.
Jamaa sun taru sosai, gurun daurin aure. Masha Allah, an daura auran Mubarak Musa Yero, da Asmau Abdallahi kan sadaki *****.
Ana fadama Husna, tafara wani shafin kuka na daban. Allah sarki last year, haka aka daura auranta da rabin ranta. Kuka take na fitan hankali. Kowa dai yaganta, zaiyi zaton ko tana kuka ne irin na amare, amma ita kadai tasan abinda ke damunta. Kukan nata ma sai yakaru lokacin data ga iyayen Faiz da yayansa, da kuma kannan sa. Allah sarki rayuwa kenan. Su twins ma dasuka ganta, sanda sukayi hawaye. Suda suke jin dadin cewa ita ce matar yayan su, ashai matar wani ce. Kawai auranta dayayen su na passing of time ne. Gaskiya sunso Husna sosai, amma Allah baiyi zata zama daya daga cikin familyn su ba.
Sharp sharp aka akai amarya, tunda gari mai nisa zaa kaita. Amma kafin aka samu aka fita da ita taga gida, ansha danbe, tanata kuka tana rungumai da Ammi. Da kyar aka samu aka wuce da ita.Suma iyayen Faiz, fatan alheri suka mata, da kuma Allah yasa nan shine wajan zamanta.
Motoci na nan suna jiran su, so suna sauka a airport, basu wani bata lokaci ba suka wuce gidan Hajiya Zayanb. Nan zaa fara kai amarya, kafin akaita gidanta.
Ana gama komai, aka kaita gidanta, daman gidan bayi da nisa da gidan umma. So anan new GRA Bauchi yake . Gidan yayi kyau sosai ba karya. Gaskiya gidan abun azo agani ne.
Ita dai Husna duk abunda mutani keyi bai damai ta ba. Ita dai taga yau dinnan ya wuce, kuma yayanta na raye.
Da kowa yawatse, Mubarak ma yayi sallam da abokanan sa, ya shiga gida, da normal abubuwan da ake siya na first night din aure. Husna najin mostin sa, zuciyarta tafara bugawa. Shikenan shima ya kusan mutuwa. Tana jin ya murda kofar dakin, ta saki wani ihu, shikenan shima ya mutu.
_Thanks for reading, please comment. It's your comments that motivates a writer._
Love💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial207 Chapters
Lone: The Wanderer [Rewrite]
Nine-to-five. The daily grind. Life. Painful years of school. Working as a slave for some undeserving corporate big-wig. The monotonous life of unemployment. We all experience this in one way or another, and we can all conclude one thing: it's dull. Such a fact rings true even for the fabled Lone Immortus, a powerful nine-tailed Golden Foxkin. However, what would you do if your monotony was suddenly ground to a halt and you were thrown out of your comfort zone along with a young girl forgotten by time? Perhaps you might have done things differently, been more organised, immediately died, gained control of the world in a matter of days, but this is Lone's tale, not yours. Watching two insecure people struggle to survive and find their place in an unfamiliar land just might be enjoyable to witness. Who knows? One thing's for certain: it won't be an easy path for them to tread, and what could possibly be more entertaining than watching people endure hardships and grow? I know of at least eight gods that would answer with, 'Absolutely nothing.' I wonder, after seeing this journey from start to finish, how would you answer? [Goal of 1 chapter per week, the only exceptions being announced breaks or emergencies] The cover art is courtesy of the very kind and talented ssddx. This novel is a participant in The Writer's Pledge
8 151 - In Serial39 Chapters
Joe in medieval fantasy world
Plot:Joel nickname Joe is a not so handsome and not so bad guy but has a boring life. One night while reading LN's on his smartphone, a message appeared stating "Do you want to elevate your life?" Sender: True GodHe then was teleported to Infanadah, a harsh world of magic and conflicts, where anything you can think of can lead to death. By gaining knowledge from two worlds, he tries to develop his survival and magical skills or any other methods as he tries to live here and make his life enjoyable.Why did True God choose him? Why is he sent there? Does he have a mission?He is not your typical pitiful bullied or betrayed MC. He is just bored.This is my first time writing a novel so please don't be harsh on your reviews.Tags might change in the future.
8 138 - In Serial13 Chapters
The monsters came once upon a time.
The world has been cast into the Ether nexus. Monsters from the Ether world swarm Earth hoping to destroy it. Read as the MC uses common sense and knowledge gained from novels to battle this threat. Will he overcome the odds of being from the weakest species of humans, or will he succeed using the player system and dominate all. You can find the FREE audiobook here which will be updated for every new chapter. The Monsters Came - YouTube This is my first novel so bare with the faults. I will appreciate advice and comments as everything helps. Enjoy :)
8 108 - In Serial38 Chapters
Date A Live x Dragon Ball X Anime Crossovers ( Reader x Date A Live Characters)
This is a story about a half saiyan half human hybrid (Y/N) a student of Goku, Vegeta and the Kais who was brought to the world of Date a Live. How will he survive? Find out in this story.Also In this story there are different crossover with other animes, so stay tune for those said crossovers.
8 209 - In Serial97 Chapters
Into the fire
The avengers have a lot going on. The world needs a lot of saving. And when the world calls, the avengers answer. Sometimes these missions go well, sometimes things happen outside of their control. And between trying to live a normal life, balancing relationships and trying not to die while out on missions.. well, it's not always so easy. And sometimes even the avengers need saving. But just because someone saves you once, doesn't mean they'll be there to catch you again. Not everyone is a hero. So is it someone they can trust? Or are they harboring secrets that could set their known world aflame? Fem avenger x fem o/c--------------AU avengers story. I don't own any of the marvel characters or anything that may pertain to the movie story lines. I do own the rest of the story. I know it's not much of a description.. but I am writing this one a little differently, so we'll see how it goes. If you're here, I appreciate the read and hope you enjoy! 🥇captain marvel First published : 4/5/22Last published : 8/30/22
8 221 - In Serial5 Chapters
❄️My Yuki Academia(bnhaxnaruto)❄️
After the events of the reanimation jutsu during the Fourth Great Shinobi War. Haku and Zabuza had thought that their time in the land of the living is over. But then just before they ascended to the afterlife, they were met by the Sage of Six Paths and given the chance to be teleport to leave live in a new world, a world of heroes, villains and quirks as long as they take a plus one...Highest Tags:#3: Hakuyuki- August 2, 2020#6: Narutoxbnha-August 2, 2020#7: Bnhaxnaruto-August 2, 2020#8: SageofSixPaths-August 2, 2020
8 129

