《RAYUWAR HUSNA (hausa novel)》part 38 &39
Advertisement
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*RAYUWAR HUSNA*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION*
*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*
*T.W.A*
*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_
🅿️:3️⃣8️⃣-3️⃣9️⃣
_Bismillah_
"Awwwn yaya kar ka sani kuka. Ai ni ya kamata na rinka maka godiya. Because katsaya dani da duk wulakancin da nake maka, although dai kai kaja hatsari na. But still nagode sosai. Thanks for loving me. Suna cikin fada wa juna kalamun soyayya, akayi knocking.
"Ooh, waya zo bata mana moment din mu." Mubarak ya fada. Sai ya amsa, "who's there"
"Doc Hafsat ta aiko ni, wai madam ta zo."
"Owk kace mata tana zuwa ." sai ya kalle Husna, yace "Toh my treasure, zo kije a gwada ki."
"Alhamdulilah tunda babyn mun na lafiya. Ko na kaiki gidan Umma ne? Tinda ba yanzu zan dawo ba, kuma bana son ki rinka zaman kadai ta."
" Toh shikenan"
Yana dropping dinta a bakin gate ya juya, sai ta karasa ciki. "Assalamu alaikum" tayi sallam.
"Waalaikumus salam Baby girl" Aunty Khadijah( maqabciyar umma) ta amsa.
"Laaa, mamana"
" Ba wani maman ki yanzu kam, ai kin manta da ni."
Sai ta fara hawaye. Wannan cikin na sata kuka sosai. Abu kadan sai tayi kuka.
"Aaah baby me ye na kuka kuma?"
Sai Umma ta fito daga kitchen, tace ai sabon saranta kenan. Ai umna na magaba, sai yayi kaman ance mata ta kara volume ne. Sai Hajiya Khadija tace" gaskiya hajiya ki daina sa baby na kuka. Abun daya kamata ki rarrashe ta?" Hajiya Khadija ta tashi, taje ta riko hannun Husna, ta zaunar da it kan cinyoyin ta.
" Ku kuka sani" Umma ta fada, ta koma kitchen.
"Karki amsa mata, kinji." Hajiya Khadija ta fada, sai Husna tayi nodding din kanta.
" aha babyn mama." sai ta yi murmushi, ta kwantar da kanta kirjin Hajiya Khadija.
Umma na fitowa daga kitchen, tace "Iye mamana, kina shan shagalin ki fa, yanzu baki jin tsoron ki karya mata kafa?"
Sai ta kara fashewa da kuka, ta tashi akan kafan Hajiya Khadija, tana kuka tana bubbuga kafa kamar wata karaman yarinya. "Ni umma yanzu, kin tsane ni, daga fitowar ki parlor, ko gaisawa ba muyi ba, kika fara tsokana na?"
"Ni asuwa, ai albarka nake nema. Gashi ana dauke da yar kanwa ko kani na, ai ban isa in bata maki rai ba." sai ta janyo ta jikin ta, tana share mata hawaye. "Ya isa baby, ki daina kuka." kai kawai ta jijjiga. Sai kuma ta fara hamma.
Advertisement
" har yan barcin sun zo ne suma?" ta kara jijjiga kai. "Toh ki tafi dakina kiyi barci "
"Zanyi a parlor ne."
"Toh shikenan uwata"
Gaskiya Husna na samun kulawa sosai ba karya. Duk inda taje, kamar kwai ake yi da ita. Ga ciki ma sai girma yake mashaAllah. Yanzu har cikin yayi 7 months.
Ita da Mubarak na kwance a dakin sa, suna hira. Sai tace" Ni wallahi yaya, balangu nake jin ci?
"Balangu by this time, ai dare yayi. Kuma na san baki son just anyone, sai na Mallam dabo."
"Ni de ka kawo min ko wanne ne please."
"Anyone fa kika ce?" sai ta jijjiga ma sa kai.
"Toh bari na duba miki."
"DanAllah in ka samu gashashen masara ma."
"Gwanda ma da naman, amman masara @ 10 something, ai zaiyi wuya." sai idanuwan ta suka ciko da hawaye. "A'a fa, ba cewa nayi bazan siya ba, kawai ina fada miki ne, da kyar in samu.
"Toh ai da duk surutun nan, da kake yi, da kaje ala ka dawo yanzu.
"Toh bari in je kar nayi wa baaba ta laifi."
Mubarak ya fita neman balangu, da kyar ya samu. Saura masara, baa inda bai dubaba, sai ya yanke decision din siya mata popcorn. A lokacin daya koma gida, har 11:30 yayi, sai ya shiga kitchen ya dauka plate, ya bude fridge ya dauki lemu, da cups.
"Ki tashi kici."dan lokacin daya shiga dakin, harta fara bacci. Sai ta amsa masa da "toh".
Sai ya zuba balangun a plate ya mika mata. Sai ta kalle shi tace "masaran fa?" sai yace mata ta fara cin balangun, zai bata masaran in ta gama ci.
"Wato yaya ka san inda ake siyarda irin wannan balangun, shi ne kake siya min na Baba Dabo ko?"
"Yayi dadi ne?"
"Sosai ma, ya fi na Baba Dabo."
"Toh bani nima in dandana."
"Ka dauki guda uku kawai."
"Haba first lady, ban sanki da rowa ba fa?"
"Toh ai bani kadai ke ci ba, baka ganin wannan koton cikin ne?"
"Toh duk abun da kika ce zanyi."
Da wayo da wayo, ita da Mubarak suka cinye balangun. Tsoron sa yanzu, shi ne ya fito da popcorn a matsayin gashashen masara.
"Toh yaya ka bani masaran mana" ta fada a shagwabe.
"Ki fara shan lemun tukun."
Advertisement
"A'a ni masara nake so."
"A'a ki sha lemun, zai sa abun da kika ci ya danyi digesting."
"Ni fa ban taba ji ance lemu na digesting din abinci ba, sai kace lemun zaki?"
"Gashi dai kin ji daga bakin likita." Da kyar ya shawo kan Husna ta yarda ta sha lemun har 3 cups. Shi dai baisan yanda zaiyi ya bata popcorn din ba. Kuma plans din shi yanzu, shi ne ta sha lemun, ta koshi sosai, sai tayi barci. Amma Hayatin nasa na da dan karan wayo. Haka taki, har kuka tafara yi masa.
"Toh share hawayen ki, sai ki rufe idanuwan ki."
"A dalilin mi zan rufe idanuwa na?"
"A dalilin zan baki masara."
"Toh naji." ta fara murguda mai baki kafin ta rufe idanuwan.
"Tada suprise!"
Fuska a yamu tse tace "Ya nake jin shi cikin leda." sai ta bude ido. Haba tana ganin popcorn ne, data wani harbe shi da shi ko, har yayi zaton tana da Jinnu ne. Haba sai ta fashe da kuka. Da yaso ya rarrashe ta, ta cije shi a kafada. A ra nan basuyi barci ba har kusan 3. Da kyar ya shawo kan ta yace mata in zai dawo daga aiki, zai siya mata.
Yanzu cikin Husna kam ya shiga watan haihuwa. Umma ta dawo da Husna gidan ta. Ai Mubarak najin haka, yace bazaa barshi shi kadai a gida ba, haka shi ma ya tare gidan Umma. Tun lokacin data kusan shiga wata haihuwa, ta fara kuka, wai ita yanzu rayuwarta na hannun Allah ne. Yana iya yuuwa ta mutu. Most especially in suna tare da Mubarak, sai ta rinka jifan shi da duk abun da ke kusa da it, ta rinka ce wa shi yaja mata. Da kyar yake shawo kanta ta dai kuka.
Ita da Umma ne zaune cikin parlor, ta na ma umma kuka, wai Umma ta gafarta mata, dan ita tana ji a jikin ta kaman bazata rayu ba. Umma ta ce tayi mata shuru, abun da ya kamata ta rinka yi shi ne addua. Da yanma, ta fara jin pins a bayan ta, sai taji bayan ya rike, sai ya kara sakin ta, ya zo kuma ta maranta, shima ya fara. A daddafe take duk abun da takeyi. Da kyar tayi barci. Around 3 abun yayi worst. Ta kasa zama, ta kasa tsayuwa. Tun bata son ta ta shi umma, san da taga azaban yayi yawa, ta tashe ta. Umma ko na ganin condition din ta, ta sa baby bag ta a kusa. Sai ta rike hannun ta suna ta strolling cikin dakin.
Ana idar da sallan Fajr, Mubarak ya kai su asibiti. Ga labour na damun ta, amma kan babyn yaki fitowa. Ita ko Husna in ba kuka ba, ba abun da take yi. Gashi ko kallon Mubarak taki yi. Bata ma son ta ganshi kusa da ita.
Sanda tayi labour na kwana 3 kafin Allah yayi aka samu karuwan Baby Girl. Tun a inda aka fada ma Mubarak yayi sujud.
Doc Hafsat ta kalle shi tace "kaman ba likita ba, kabi kadamu, ka bada likitoci yau."
"Aunty bazaki gane ba. Wallahi sai yanzu na san yanda mazajen patients dinmu ke ji. Wallahi it's not easy at all."
"Toh Abban baby. Congrats once again my dear brother, Allah ya raya."
"Amin nagode." sai ya fita a office dinta. Straight ward din ta treasure dinsa take ya je. Duk workers din da suka san matar sa ta haihu, na ta congratulating dinsa, shiko sai washe hakora yake. Yana shiga dakin, bai ma kula Umma na cikin dakin ba, yaje ya rungume matar sa, rabin ransa. I love you Husna, I love you with all my heart Husna. Thanks for this gift, this is the best gift you have given me. Ita ko sai murmushi ta ke, dan ta galabaita sosai. "Toh Mallam a dai tuna ina nan." sai kunya ta kama shi. Sai suka fara kiran dangi da abokan arziki. Ana fada ma Nana, tafara tsalle, yay MashaAllah itama ta zama small mummy. Ba wanda bai yi murnan haihuwan Husna ba, especially fams dinsu da suka san yanda ta sha wuyan labour.
A ranan suna, Baby taci sunan Umma wato *ZAYNAB*, amma suna kiran ta da Jawahir. Ga yarinya nan yar chubby abun ta. Gaskiya ranan suna, uwa da yaa sun sha kyau sosai. Mubarak ma baa barshi ba wajan wanka, yayi kyau sosai. Bakin sa ko bai rufu ba, sai murmushi yake yana nuna 36.
_Thanks for reading, please comnent. It's your comments that motivates a writer._
_Love_ 💖
_Zeexee_ 🌹💜💖💞
Advertisement
- In Serial15 Chapters
The Hero Assassin
In most fairy tales and stories, a Hero is someone valiant, glorious, and full of justice. They are awe-inspiring figures filled with power, forever vanquishing evil. Always pit as the “good guys”, they emerge victorious as they eradicate the “bad guys” to the cheers and joy from children to adults alike. Many people from around the world dream and imagine themselves as Heroes, getting the prince/princess as their lover, and having a “happily ever after” life. However, not all Heroes come from storybooks. Neither are all Heroes what fairy tales paint them out to be. In a fantasy world known as “Elys”, Heroes dot the planet with supernatural abilities and cheat-like skills. Ranging from controlling the elements to manipulating magic itself, these Heroes all were blessed with one particular “cheat ability” that defined who they were. As the largest human Empire, the Alyastia Kingdom sought their power to fight the pestering Demons. As a result, these Heroes were praised and hailed as glorious figures in every human town and province alike. From humanity’s perspective, they were merely the “good guys” defeating the barbaric “bad guys.” However, from a certain person who lived with these Demons, he saw these Heroes as pure monsters. Growing up and living with Demons and Humans in harmony, his life was pure bliss. A model village for what true integration and love looked like. However, all that shattered when a certain Hero forever took that away. Distraught in sorrow, his life was forever changed. Setting off with eyes focused on revenge, he begins his blood-filled journey as a [Hero Assassin] with one goal in mind. To forever eliminate all heroes for good. Only then could he create a world where every race can live in harmony. Chapter Release: Once A Week? ADDITIONAL TAGS: Adventure, Drama, Psychological, Revenge, Weak to Strong
8 141 - In Serial70 Chapters
Darius Supreme
On the 15th of March 2139, the world mourns the passing of Darius Stone, billionaire broker, and philanthropist. Yet while his family and friends put his body to rest, Darius wakes up to find himself reborn into a younger body in a different world.A strange voice informs him that his soul has been transported into the magic-filled world of Faust on the behest of a mysterious Goddess called Vena, for the sole purpose of entertaining her through his struggles.In this world where any dream can be achieved with enough effort, he sets out to become a Supreme, an existence above Mortals and even Gods! —————————————————Warning: This novel features a villainous protagonist. If you have enjoyed Warlock of the Magus World, then you should be able to tolerate Darius Stone’s actions and choices throughout the novel. Note: This story is slow-paced in order to allow for better world-building and development. If you’re looking for a fast-paced action story, this might not be for you.
8 158 - In Serial11 Chapters
First Iteration
What is a soul ? Is it your true self ? Would you be the same if your soul kept traveling from life to life but your memories faded for each new life you had ? Your education would be different each time, your growing environment would be different, your personality might change. So what is the purpose of the soul ? Mortals never got an answer for this question. Finding an exact definition didn’t matter for them, what they knew was that a soul allowed reincarnation. Even if they lost some memories, getting glimpses of their past lives was more than enough. Getting the possibility of a new life, a better life was what they thrived for. This became an even greater truth as progenitors, the first of their cycle, became scarce. As hundreds of new progenitors were born each century, nowadays, no more than a handful of them appeared every 200 hundreds years. As they represent a new cycle, they embody new opportunities: some progenitors have made kingdoms, others have been their doom. So when four of them appeared at the same place, at the same time, how can it not be perceived as a sign ? A sign that things were about to change…
8 162 - In Serial25 Chapters
A Horcrux's Fate
(COMPLETE) Harry Potter triumphed over the final battle against Lord Voldemort, but just as everything appears peaceful, he soon realized that it isn't over as it seemed. Something deep inside him feels wounded and is drastically withering away—a sign that his life is in grave danger. The truth of being a Horcrux will set off a chain of events that'll test his strength and will to survive. But the question is, how far will Harry have to go before he accepts his grim fate? Timeline: Post-Hogwarts Pairing: Harry/Ginny, Ron/Hermione Canon compliant Disclaimer: All of J.K.Rowling except the plot
8 170 - In Serial15 Chapters
When The Gods Sleep, I Wake Them Up
I (the author) am writing this story for fun.I acept conscructive comments, like logical errors and storyline suggestions.If you don't like my grammar don't read.I will update when I WANT, because I'm making this for fun altough I will try to get 1 chapter a day...........Marcus Kleyton, a crazy, oveconfident bastard with a bipolar depression of 25 years was in his balcony smooking, and looking at the sky when a truck came from the sky and hit him dead on.The next thing that came in front of him when he opened his eyes, was a childish, overly shy and beautiful Goddess.Watch as the deceptive and crafty Marcus, gets reincarnated as a plant and tries to become a God.Phase Evolution: In ProgressPhase Heremit: SoonPhase Clan: SoonPhase War: SoonPhase ?: SoonPhase ?: Soon
8 147 - In Serial36 Chapters
Hooks Raven{Peter Pan}
Raven is Captain Hooks daughter. Part fairy, she is the only one able to match Peter Pan and his band of Lost Boys. Which is ideal because she has a debt to settle with their leader. Eight years after vowing to see Peter Pan at the end of her blade, she is unexpectantly captured by the Lost Boys and taken to their hideout. Stranger yet, her father doesn't come looking for her and no amount of sarcastic quips will get her free.She finds an unexpected friendship with those she once swore to destroy, unexpected love for a boy she once despised. She finds out who her mother is. But when Peters hideout is attacked by the pirates she once commanded, Raven has to choose. Will she fight with her new family or will she be true to her people and fight by their side against those she loves?**A/N- This is not a Once Upon A Time fanfiction, it's based on the original Peter Pan and is set in the 1900s.**
8 519

