《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ Page 2
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
Writer^Zaynab bawa
Follow on Wattapd^zeyybawa
Haske writers association💡
page 2
Takaitaccen tahirinsu
Shi dai mahaifin hafsa sunansa shine hamisu
Hamisu mahaifansa ba wasu masu karfi bane, sai dai rufin asiri irinna ubangiji, hakan suke godiya da samunsu domin idan sun fita nema zasu nemo su kawo ad'aura sannan asamu asaka abaki, hakan baya daga musu hankali domin sunada wadatar zuci Allah yabasu tawakalli kokad'an basu dauki kansu sunkai wani matsayiba,
Kuma basu kasance masu mutuwar zuciyaba, basa zama kuma basa raina sana'a komai qanqantarsa har indai zasu samu su biya buqatun kansu dana iyalansu toh Alhmdllh zasuyi buga-buga su tashi su nemo,
Hamisu su goma ne ciff wajen mahaifinsu maza bakwai mata uku, mahaifinsu sunansa malam sa'adu mahaifiyarsu hafsatu amma anfi kiranta da laraba kasancewar ranar laraba aka haifeta, hamisu shine na biyar acikinsu, babban yayansu shine zakari matansa uku da yara goma sha biyar duk cikinsu yadan fisu wadata domin har shago yake dashi akasuwa yana aunarda amfanin gona dake manomine yakanyi noma sannan idan rani yayi ya ebi amfanin yakai kasuwa, saina biyu amadu, matansa biyu dakuma y'ay'a goma, na uku jamilu yaransa tara, na hudu sabiru, na biyar hamisu, sai ta shida halima wacce yarinyar hamisu taci sunanta sai, ta bakwai hindatu itama hamisu yayi mata takwara, takwas da tara duka mazane ali da habubakar, autansu kuma ikilima,
Kowanne acikinsu yanada sana'a harda matan cikinsu ba'a rasasu da y'an qulle-qulle haka na kayan miya, haka rayuwa take tafiya musu dai kowannensu yana dan taga zawa wajan taimakon dan uwansa dayake sun kasance masu zumunci,
Koda bikine kowani abun sune suke taruwa su rufawa junansu asiri."
Mahaifiyarsu hafsa kuwa su ukune wajan mahaifansu matan babansu biyu, sunan mahaifinsu shine musa matarsa ta farko itace baba rabi'a tunda ya aurota shekara da shekaru ko 6atan wata bata ta6a yiba, sai bayan shekaru masu yawa yaqara aure ya auro sa'adatu wacce tana zuwa cikin qanqanin lokaci Allah ya azurtata da haihuwa tasamu mace suka sanya mata suna ummikursum wacce ake kiranta da ummi, sai ummusalama wacce ake kiranta da salma sai qaninsu habibu, daganan itama Allah ya tsayar matada haihuwar, malam musa shikam Alhmdllh ahakan ya godewa ubangiji,
Advertisement
Suma dai bamasu hali bane amma dake babansu mahaucine koyaya yadan samu kudi yakansai dabba yayanka ashiga kasuwa,
To zaman gidansun dai gashi ga yanda yake baza'ace komaiba domin wata rana ayi dad'i wata rana akasim haka, saboda dama shi dan adam arayuwa bazai kasance kullum cikin jin dadiba, A'a wata rana dole sai Allah ya jarabceshi, wani lokacin kuma idan zaman lpyrsu ya zagayo abun gwanin sha'awa,
Aihini matsalar dama akan sameta daga wajansu duka biyun domin daga mahaifiyarsu ummi har baba rabi babu mai hakuri cikinsu dole idan d'aya yaywa d'aya bazasu iya hakuriba sai sun tanka to daganan ake samun sa6ani, amma sukan dan dauki kwanaki ba'asamu sa6aninba kuma, haka har yaran suka girma, kowacce cikinsu tana qoqarin bawa yaran tarbiya babu kyashi aciki domin baba rabi'a tace da nakowame arziki da dukiya ba'a muguntarsu, idan har suka sami matsala to tsakaninsune amma nai ta6a yara."
Lokacinda hamisu yafara neman auran ummi batafi shekara sha huduba,
Haka har suka dai-dai aka bashi izinin turo mahaifansa,
Koda yaje gida ya sanar mahaifinsa yace yadakata zaiyi bincike, kusan kwanaki mahaifinsa bai bashi wani bayaniba baiyi qasa aguiwaba wajan qara zuwa ya tunkareshi, nisawa mahaifinsa yayi sannan yace" hamisu bawai naki taka bane amma kasan mahaifanta mahautane sannan kuma sanin kankane jinin fulani baya haduwa da mahauta,
Sunkui dakansa yayi cikin tarradadin maganarda take shirin fitowa a bakinsa tayaya mahaifinsa zai kar6i zancen,
Cikin ladabi yace" baba wannan al'adane ba addiniba baba addini bai hanamu aurensuva al'adace tahana dan Allah baba aduba wannan lamarin,
Gyada kai mahaifinsa yayi sannan yace" shikenan kaje Allah ya za6arda mafi alkhairi, sunkuida kansa yayi ya amsada amin sannan yayiwa mahaifinsa godiya yafice,
Koda babansu yayi shawara da yan uwansa wasu sun amince wasu kuwa basu aminceba, shaida musu yayi tunda shine yagani ahaka yanaso dan haka su barshi kawai ya auri kayarsa suyi masa addu'ar sanya alkhairi,
Advertisement
Haka badan wasunsu sunsoba suka amince."
Itakuwa wajan ummi bata wani samu matsala da mahaifantaba dankoda akazo neman auranta sun amince, aka sanya lokaci,
Ba'adauki lokaci mai tswoba akayi auren,
Zama lafiya sukeyi shida ita cikin aminci da kyautatawa juna,
Dafarko danginsa basu sotaba amma daga baya kyawawan halayanta yasa take zauneda kowa lpy,
Shekara biyu da auransu ta haifo diyarta mace aka sanya mata sunan mahaifiyarsa wato kakar yarinyar hafsa, ma sha Allah yayi qoqari yanemo abunda aka samu dai-dai gwargwado anyi suna, aka gama lpy alhmdllh, babanta yakan cemata hafsan wani lokaci yayinda ita kuma mahaifiyarta take 6oye sunan tana kiranta da sawwma, yarinya tataso da wayonta sam batada kuka bazama kasan da qaramar yarinya cikin gidanba har kazo kafita, idandai bawani jimawa zakai ba, saboda Allah ya zuba mata hakuri, bayn shekara biyu kuma taqara haifo yarinya aka sanya mata sunan qanwar mahaifinta sadiya suna kiranta da halima, tazarar shekara daya da rabi ta bata atsakani ta haifo wata yarinyar tata kaawai tofa! Daga nanne kuma tafara dan fuskantar matsala wajan dangin mijin wai tana haifo y'ay'a mata, aikuwa dai kunsani dama cece kuce bata qarewa wajan dangin miji, wannan yafadi nasa wancan yafadi nasa,
Cikinsu hindatuce kawai mai kareta dayake ita tanada sanyin hali, kuma itama ce masu takeyi menene aibun a haihuwar yara mata?
Ita kuma ummii Maganganunsu baya daga mata hankali saboda tasan cewa cikinda ya haifi mace shine zai haifo namiji balle itakanma ai bataga bolar y'ay'a mataba domin da akwai su kansu masu cece kucen bazata gansuba domin suma aii matane,
Itafa abunma yana bata mamaki wai ace y'a macece mai kushe d'iya mace, Allah dai yakyauta kawai amma dai tsarinfa baiyiba, ranar suna yarinya taci sunan qanwar mahaifiyarta wato ummusalma, ana kiranta da salma kamar dai qanwar mahaifiyartata."
Tadan dauki Wani lokaci kafin taqara samun wani cikin wannan cikin tun kafin ta haifeshi aka fara fadin to kardai suji, aikuwa Allah da ikonsa taqara haifo diya mace, sun tashi akai zasuyi magana hindatu tace ita ina laifinta ai ba ita yakamta kuga laifi ba,
Ai ita abunda aka bata shi take saukewa kamar ajiyane aii za'a baka ajiyar bakine kabada fari? Duka sun fahimci abunda take nufi dan haka duk takashe bakinsu babu wanda yaqara cewa komai."
Tadan dauki lokaci sosai kafinnan taqara samun ciki, shikan hamisu murna yakeyi abunaa domin ta wajansa kokadan babu matsala yanason yaransa kuma yana murna da kyautarda ubangiji yabashi, kullum addu'arsa shine Allah yasanya musu albarka,
Kuma haka ya tashi wajan neman nakansan domin cida iyalansa,
Haka rayuwa take musu yana dan sana'arsa idan lokacin rakene toh rake zai koma sara ko kuma mangoro kokuma wani abundai haka yakeyi,
Girmanda sawwma tadanyi gakuma wayo yasanya suka fara daura mata talla domin karuwar hanyar samunsu,
Suna sakaci sosai da kula da dawowarta domin idan babu ciniki sosai takan iya yin dare sosai kuma basa damuwa, da wannan sakacin har abunda yafaru yazo yafaru, duk da kasancewar babu mai kaucewa qaddararsa."
Wannan kenan
Mukowa cikin labari muga yanda rayuwarsu taci gabada tafiya."
Follow
✔️ote
Comment
Share
To be continued
Zaynab bawa
💞💕
Advertisement
- In Serial18 Chapters
Blood Blue
Mayevil is a renowned assassin who is known to complete any mission without fault. A hybrid that is ostracized by each of her respective halves. To her peers, she is an enigma as distant as she is powerful, a person they cannot hope to understand or relate to. Yet, while this is how they see her, the reality is that she is simply confused. Without a greater sense of purpose, her day-to-day life repeats itself over and over again. In the hope that she will eventually find joy or meaning, she continues, without so much as understanding why, as much as why not. Encountering noble vampires, powerful martial artists, and haughty mages all the while, her journey will prove to be a difficult one. This story is inspired by the works of Kinoku Nasu, and various martial arts-oriented stories such as Kengan Ashura and The Raid. Expect a mix of magic, comedy and fight scenes, with a sprawling fantastical world. As a side note, while the story starts off relatively tame, there may be some less than wholesome things that happen later on, so do be warned! Hello! If you want to join the Discord server then look down below!https://discord.gg/DfDhgGSk5q (If you want the special 'reader' role, please just message me @Moripanda!)
8 146 - In Serial40 Chapters
The Demon and the Beast
As darkness descends upon the little town of Wadena, so does a hungry Demon looking for its next prey... Andrew Cross is one of the many police officers trying to catch the creature terrorizing his town. He has always led a simple life of trying to do what was expected of him and not wavering from the path that was set for him. But after he comes face to face with the Demon his life is forever changed. The line between good and bad suddenly becomes less clear and he is forced to rethink his morals and everything he has been taught. He is suddenly forced to figure out what he wants and who he wants to be. Will he find the Demon again? And will he still be himself when he does? This is M/M fantasy! There is only one sex scene though and the romance part is only a side thing. It is heavily story focused.
8 137 - In Serial76 Chapters
Legend of Legendary Summons!
A strange beast—a wolf-pup—born in ruins. Lacking common sense.Will it survive in the world of summons among the cunning and treacherous humans?Or will it become a pet for another summoner?Or, It will take its own fate and do something never done before?You don't have to follow its journey, just read it... ————————— A Long Live Summons! Fanfiction. Release Schedule: Sunday, Tuesday, Thursday. Cover by LimeBlock(Note: I do not own the cover)
8 139 - In Serial10 Chapters
rabbit hat
نمیدونم چند روزه اینجام... نمیدونم شبه یا روز...هوا روشنه؟ یا عین همیشه.. فقط چراغ هاست که باعث میشه فکر کنم، هوا روشنه؟..کاپل: دختر پسری(سکرت)، کوکویژانر: ماجراجویی، دارک، هارش، بی دی اس ام، اسمات، خشن
8 158 - In Serial27 Chapters
80s/90s Imagines[DISCONTINUED]
8 75 - In Serial81 Chapters
My Enchanted Tale
MY ENCHANTED TALE EDITING AND REVISING."Ayisha Ryleen Heartlock a simple girl who dares to defy fate. Will she succeed and find her true happiness or will she suffer the pain of the consequences?"
8 159

