《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 6
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on
Page 6
K'arasawa najeeb yayi zuwa bakin titin wajanda sawwama take suyar awaranta,
Yayinda shikuma sadam yatsaya can gefe tsallaken titi yana jiran dawowarsa,
Dake najeeb yadan samu layi hakan yasa bai samu yasiyo da wuriba,
Sanda ta sallami yaran da suka rigashi zuwa sannan tajuya zuwa gareshi,
Mai za'a baka?
Tatambayeshi kasancewar akwai wasu abubuwan kusada ita bayan awaranda take suya,
Awara yafadi hadeda miqa mata dari biyu 200 kar6a tayi tana fadin na nawa za'a baka?
Zubamin na duka yafadi toh tace sannan ta zuba a baqar leda mai zafi hadeda daura masa yaji afarar leda ta miqa masa,
Qarba yayi tayi masa godiya ya juya yakoma,
Bayan ya isa wajanda suka tsaya shida sadam
Bata rai sadam yayi yana fadin ka barni sai jira nakeyi idan babu da kadawo ai sai kaje wani wajan kasiya
lallaine sai nan kadai zaka siya?
Yaqarasa fadin haka yana hawa kan mashin din ya tayar,
Shima najeeb hawa kan mashin din yayi sannan yace"
Ai nasaba yawancin awajanta nake siyan awara ta'iya sosai,
Sadam bai qara cewa komaiba yaja mashin din suka tafi,
Gidansu najeeb suka wuce kai tsaye suka shiga dakinsa,
Bude awaran najeeb yayi ya sanya agaba yafaraci yana fadin bismillah sadam nikam nafara,
Kallonsa sadam yayi sannan yace kasan dai bazanci abu aleda bakoh?
Miqewa najeeb yayi yana fadin har yanzu baka bar wannan halinnakaba,
Yanata surutai ya qarasa cikin gida yadauko plate,
Juyewa yayi ajikin plate din sannan yamiqa masa,
Banci" sadam yafadi atakaice, kaifa iskancinka yawa gareshi najeeb yafadi,
Yaya zaka sanyani nadauko plate najuye kace bazakaciba,
Yatsina fuska najeeb yayi sannan yace kasan ban cika cin abun kan hanyaba,
Bata rai najeeb yayi hadeda fadin ko mutuwa zakayi idan kaci sai kaci kuwa,
Kasan karamin aikina yanzu ind'ura maka gara ka kar6a da kanka yafi maka,
Mtseww sadam yaja tsaki yasan halin najeeb zaiyi fiyeda haka,
Shikuma bawai yanason wasan banza bane,
Jan plate din yayi gabansa yafaraci fuska ayatsine,
Aikuwa sai gashi mutuminka yasake yafaraci sosai
Dan tunaninsa bai kawo abun yanada dadi hakaba
Sanda yaci seven sannan yaturawa najeeb sauran ahakanma bawai ya isheshi bane kawai baiso ya zaqe dayawane tunda tun farko yanuna bazai ciba,
Advertisement
tsaki najeeb yana yana fadin ashe dai rashin cin na munafurcine
Sadam bai kula shiba saima kishin gida dayayi kawai ya kwanta,
Jan plate din najeeb yayi yaqarasaci sannan ya fitar dashi cikin gida,
Sanda sadam ya huta sannan yacewa nejeeb zai wuce,
Sallama sukayi yawuce gida.
Washe gari kuwa dai-dai wannan lokacin najeeb yabi gidansu sadam suka fice yauma sanda suka tsaya suka siya awara,
Yau sadam bai jira najeeb yayi masa tayiba yasanya hannu yafaraci,
Najeeb sanda yayi dariya sannan yace mutumina a leda fa yake ban juyeshi a plate ba,
Ko kulashi sadam baiyiba yaci gabada cin abinsa."
Bayan sun gama suka dan jima sannan yatashi yawuce gida,
Saboda bai ta6a iya wuce magrib agida duk rintsi koda ace yakai yamma zai nemi hanyar gida,
Saboda babansuma yamma liqis yake dawowa,
Idan sun shiga gida kuwa sallah kadai ke fiddasu waje, sai washe gari,
———————-
Haka yazamana kullum najeeb da sadam sai sunbi sun siya awara,
Wata rana subi gidansu sadam suci wata rana kuma gidansu najeeb
Ya danganta a gidanda suka fito,
Kullum suke zuwa siya babu dauke kafa
Har tsawon sati daya,
Saboda yanzu sadam yasaba daci sosai shine yake biyawa yadauki najeeb subi su saya,
Ko sau daya sadam bai ta6a qarasawa wajan awaran sai dai najeeb yabi yasiya musu shikuma yana gefe yana jira,
Suna zaman gida alokacin suna jiran result a week dinda suka shiga week dinne ake sanya ran ganin result,
Cikin lokacin result dinsu yafito sosai result din sadam yayi kyau,
Yayi qoqari domin yasamu sakamako
Dady da momy sunyi murna sosai na ganin qoqarinda dannasu yayi hakan yasa momy ta siyo masa waya mai kyawun gaske gift na result nashi,
Dady kuma already ya siya masa mashin amma dukda hakan saida yasiya masa wasu yan abubuwan buqata,
A cikin satin suka koma school, yayinda najeeb yakoma hostel
Shikuma sadam dama yafada wannan karon bazaiyi zaman hostel ba, agida zai zauna sai dai yana zuwa yana dawowa,
Anasa wajan hakan yafi masa sauqi
Koda suka koma school kwana biyu basa zuwa siyan awara,
Saboda najeeb yana kamaranta shima sadam din sauda yawa a school yake wuni sai yamma liqis kafinnan yadawo gida,
Haka har yakai kusan 1week baiciba daurewa kawai sadam yakeyi domin kwanakinnan yasaba sosai dacin awaran sun saba kullum sai sun saya,
Advertisement
Hakan yasa yana dawowa daga school ahanya yaga wata mai suyawa cikin murna ya tsaya ya siya,
Bayan yashiga gida ya huta agaugauce yafaraci,
Amma ga mamakinsa dakyar ya iyacin guda daya daya dauko, danko yaji wani irin ko dadi baiyi masa ba,
Ga tsami ga wani irin hamami-hamami, har warin hayaki yakeyi,
Bazai iya qara ciba dan haka saiya tattaro duka ya dauko yafito cikin gida ya miqawa qannensa yakoma d'aki."
Daya shiga daki sanda yayi brushi saboda bakinsa gabaki daya yaji yayi masa wani iri,
Bayan sunyi sallar isha'i suka gifo cin abinci,
Bayan sun idda momy take tambayansa,
Sadam ina kasamu awara?
Naga kabawa qannenka
Ahanya na siya ya bata amsa,
Juyawa tayi ta dubeshi tana fadin yanzu sadam har kana iyacin abuncin wad'annan qazaman yara akan hanya wanda jahilci yayi musu yawa,
Kallon mahaifiyarsa yayi sannan yace momy menene kuma hadim jahilci da abinci?
Kinsan halina aii idan naga sunada qazanta kinsan bawai zanci bane,
Gara dai karaba kanka kam tafadi,
Miqewa yayi yace saida safe zan shiga daki bai jira cewartaba yawuce d'aki abunsa."
——————
Kwana biyu bai qara tsayawa yasiya awara awani waje ba sannan kuma baije can wajanda suka saba siya ya siya ba bai kuma sake saye awani wajan ba."
Bayan sun fito daga lactures suna zaune shida najeeb dasauran abokanansa,
Duban najeeb yayi sannan yace najeeb kasan kwanaki nasiya abunnan amma kwata-kwata baiyumin dadiba har amai yayi shirin sanyani,
Shiyasa wani lokacin koda naji inasonci idannayi tunanin na ranar saina hakura,
Sanda yaqare maganarsa sannan najeeb yace aikuwa kaga ban ta6a samun irin hakaba,
Bankuma san ya akayi yanzu abuntan yadawo hakaba,
Jinginuwa sadam yayi sannan yace malam bafa awajanta nasiyaba
Wajannata yayimun nisa inje daga school sannan in wuce gida,
Ahanyane kawai ina wucewa nasiya,
Aikuwa dai dukna sauran shirmene cewar najeeb,
Kagani idanba wajanta nasiyaba banajin dadin abun,
Kuma kaga aii ita tanada tsafta, idan kanaso cire ganin nisan zakayi sai kabi kana siya,
Tsaki sadam yaja mtseww abu yadawo sai kace abun jaraba duk kai kaja daka matsa sainaci ranar,
Harararaa najeeb yayi sannan yace" da Allah malam bawani nan,
Dama tun can ranka naso halinkane bansaniba ko yaya?
Miqewa sadam yayi yace ni yanzu sallah zan tafi idan zaka iya tashi saika bini idan kuma bazakayiba ka zaune,
Wucewa yayi abunsa najeeb yabiyoshi abaya
Saida sukayi lactures har 6:00pm sannan sadam yakamo hanyar gida,
Tunaninsane yarabu biyu yanason bin yasiya amma baisan ko zaki sametaba saboda lokaci yadanja shirin kiran magrib akeyi,
Haka dai ya yanke shawarar bin layin idan batanan saiya wuce,
Ya dade tsaye awajan tana tunanin tayaya zai fara dakyar ya nisa sannan ya d'aga kafafuwansa yafara tafiya zuwa wajanta,
Bbu kowa awajan dan Haka yaqarasa dasauri yasiya ya tafi kafin wasu suzo,
Sallama yayi tad'ago ta kalleshi anutse hadeda amsa masa,
Miqa mata kudi yayi sannan yafadi na yanda yakeso,
Kar6an kudin tayi sannan tazuba ta miqa masa,
Yanda take abunta anutse ya burgeshi sosai danshi yanason yaga mutum cikin nutsuwa gata kuma da tsafta,
Sanya hannu yayi ya kar6a sannan tamiqa masa canji,
Kibarshi kawai yafada yana qoqarin juyawa,
Girgiza kai tayi sannan tace A'a katafi da kudinka nagode,
Da mamaki ya kalleta amma sai taqara miqa masa kudin,
Bai sanya hannu ya kar6aba ya tsareta da ido,
Sunkuyarda kanta tayi ganin yanda ya tsareta da ido amma har yanzu bata sauke hannunta ba tana miqa masa kudin,
Girgizaka kai kawai yayi yajuya yatafi baice komaiba,
Dago kanta tayi tabi bayansa da kallo har ya hau kan mashin dinsa yatafi,
Ajiyar zuciya tasauke sannan ta sanya kudin cikin wajanda take ajiyar kudinta,
Shikuwa a mashin yana tuqi amma yana tunanin yarinyarda yabawa kyautar kudi taqi kar6a,
Alamun talauchi ya bayyana ajikinta qarara amma kuma wai yabata kudi taqi kar6a mai hakan yake nufi kennan?'
Bataso mana zuciyarsa tabashi amsa,
Abun yatsaya masa arai sosai haka yatafi gida da tunanin komai yasa taqi karba, ko bata yarda dashi bane oho,
Koda ya isa gida bayan ya gabatarda sallar magrib yazauna yaci awaransa tass,
Ajiyar zuciya yasauke bayan yagama cinyewa,
Yayi hamdala tabbas akwai banbanci sosai yanayin nata dana wancan daya siya,
Abunda yafi burgeshi daga gareta nutsuwarta,
Tabbas yarinyar tanada nutsuwa domin komai takeyi ya lura tana yinsa cikin taka tsan-tsan,
Ajiyar zuciya yaqara sauqewa akaro na biyu,
Saannna yatashi yafita zuwa cikin gidansu."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial31 Chapters
We Are Humans
In a distant future where humans are thought to be extinct through the death of their own creations, The Machines. An earth rebuilt by the AI where they now rule the planet with an iron fist until one baby boy is found and changes it all. follow the grim and wretched journey of Axel Iridian, the boy who will change humanity and machines alike as he struggles with his beliefs and discovers the truth behind the extinction of mankind and the rise of The Machines.
8 179 - In Serial62 Chapters
Nights of Sambria: And the Wish of Light
“I discovered a secret. One I desperately wish could have stayed hidden. It was locked away, concealed in a fantastical world on the doorstep of 7 billion people who stayed utterly oblivious to it. If they will be spared the terror that is coming, I can’t begin to imagine. Know that a forgotten heritage of a dwindling people whispered, unknowingly sending a call to the ancient mysteries of the world. Something listened. And now events are set in motion that could force the earth on a course of terrible change. I am being hunted and have run out of time. There were no stories about it. No legends. Not even scribbles. Yet, the threat of it is real and that’s why I’m writing this warning with shaking hands. So pay attention those who read this, be careful of what lies waiting cloaked in the darkness. That which made their home the lost places of this world.” She folded the letter with a shuddering breath and stared back in the direction from where the noise reverberated through the halls. It was of stone doors shattering one by one. The chances of getting out safely were all but gone. The letter in her hand was all warning they would have. It dropped into one of the Wells and all that could be done now was hope it was found in time, if at all. -- This was my very first large story. ;) I started writing it years ago. Was fun, was difficult, but in the end, it is a story I hope that will inspire. The prologue is in first person perspective and the rest of the story in 3d. Just a little heads-up :P It is a fantasy epic with a contemporary twist for the start. The first arc of the novel is set inside our modern world, but as the mysterious events around Calin intensifies, the hidden secrets in the world start to become more fantastical. The story follows Calin, a young orphan in search of answers. But, the answers he seeks will change his life and that of his friends forever, for the secrets that caused his situation have far greater ramifications than the small village of Lamb's Crest could have known. Remember to leave ratings and reviews. I'm quite interested in hearing your thoughts on the story. ;) Enjoy reading, Omri Hope
8 201 - In Serial12 Chapters
The Union of Breaths (Dropped)
The path of an elementalist is long and dangerous, but in a world where a single strong beast or expert is capable of deciding the fate of thousands one should strive to be strong. Famous sects, mighty clans and powerful trade conglomerates litter the continent. How could a young man from a troupe of travelling musicians and actors, armed only with the skills of his trade, ever hope to achieve true greatness in such a world?
8 182 - In Serial21 Chapters
Why Are The Demon Lord And Hero Friends!?
The Demon Lords,Known as the most malicious beings in existence. They live to destroy, to consume, to take over the land’s of the humans and purge them from the moment they come into existence. The 56 lords in their 56 dungeons plague the world of humans. The Heroes,Known as the embodiment of justice and righteousness. They live to protect, to save, to redeem the human’s the moment that they enter this tainted world. The 56 heroes are raised and die just to defeat their designated demon lords. Both of these beings are not of this world, they are all chosen from the various wandering souls that plague the underworld. They are brought to bring balance to this world, with their memories of their previous lives wiped except for the most important parts. So, as Damon and Artia arrive on opposite sides of the battlefield, withDamon as the 56th Demon Lord's replacement and Artia as the opposing hero, everything should be in balance. …..At least, that’s how it’s supposed to be. How do you kill someone that was your best friend in your last life? On Artia’s side, it will be a traditional hero story about saving people and destroying monsters that threaten the kingdom, however, things will change. On Damon’s side, he takes over the job of the previous Demon Lord while resisting attacks from both humans and other Demon Lords civil fighting. His story will be centered around dungeons and kingdom building, with eventually relations with other kingdoms and full blown wars.(Yes he’s a dungeon master)
8 155 - In Serial15 Chapters
Nailed It
A collection of unedited/edited short stories, rants, poems, narratives, anything that comes to mind in the middle of the week. Note: read at your own risk! Tags: Short Stories
8 145 - In Serial56 Chapters
Whistleblower ✓
A journalism major gets tangled up with the beloved quarterback of her university's football team when she uncovers a scandal involving his coach.*****(Currently free to read, will be published by Wattpad Books in 2021!)Laurel Cates is a people-watcher. She's determined to get through college without stepping on any toes or causing a scene, and so far, it's going pretty well. But when Laurel uncovers a scandal involving the head coach of Garland University's beloved football team, she knows she has to do the right thing.Even if her classmates don't believe her.Even if her boss tries to fire her from the side job she desperately needs.Even if the heart-of-gold quarterback, Bodie St. James, seems hell-bent on hating her for writing the article that got Coach Vaughn put under criminal investigation (a feat which proves difficult when Laurel and Bodie wind up in the same group for a class project in BIO 108: Human Sexuality).(#9 NewAdult, #3 TeenFiction. The Fiction Awards nominee for Best Romance, Best Diverse, and Best Overall. Reader's Choice Award finalist.)© 2020 Kate Marchant
8 209

