《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 8
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on
Page 8
Cincin rundon jama'ane na gaske sannan kuma ba qananun mutane bane,
Gabaki d'aya suna tsaye jiran fitowar Haliifa kawai sukeyi, burin kowanne daga cikinsu haliifa yafito su ganshi ya samu lafiya,
Kowannensu ya maida hankalinsa wajanda mutane suke fitowa,
Gadonda haliifaa yake kwance aka fara turowa aka fito dashi daga cikin jirgin,
Sai umma agefen sa tana biye dasu, ummi da ruma suma duka suna biye dasu abaya,
Farin cikin da yake tattare da wad'annna mutane da sukazo taryansu ganin a irin halinda aka dawoda haliifa dukansu sai murnarsu ta koma ciki,
Dogara dake gefe suna kallon fitowarsu sukayi saurin qarasawa Wajan jikin gadon suka zazzagaye tako'ina suka rufeshi ruff yanda babu mai iya kallo abunda suka zagaye,
ahaka sukayiwa gadon jagora har izuwa bakin motar za'a shigardashi,
Wasu daga cikin mutanen airport din suka tsatssaya suna binsu da kallo saboda ga dukkan alamu wani babban mutum ne ya iso, kuma bamai cikekken lafiyaba,
Wasu sun tausayawa masa yayinda wasu suke alhinin komai yasameshi,
Wasu daga cikinsu sun san waneneshi saboda koda ganin wad'annan mutanen sun san yareema haliifaa kuma sunsan kwanakin baya ya haduda ciwo,
Wanda suka sanshi daga cikinsu sun tausayawa masa saboda sanin wanene haliifa dasukayi,
Halinsa mai kyaune baida mummunan hali, bai kumada girman kai ko wani jijji dakai,
Mutum ne mai sauqin kai
Shikuwa bai shiga harkan wani,
Zaiyi duk wani iya qoqarinsa na ganin cewa bai shiga hakkin waniba,
Amma yau shine cikin wani hali aciwonda ankasa gano kansa gabaki daya,
Rufe wajan sukayi gabaki daya har aka gama shigarda shi mota,
Sannan su umma kowa yashiga mota aka rurrufe,
Dogarawa kuwa suma nasu motocin suka shiga,
Duk da kasancewar kowani mota daya akwai dogari agaban motan dakuma drivern motan,
Daganan motoci suka d'aga sai cikin fada,
Advertisement
Acanma tako'ina ana jiran isowarsune suna shiga umma tabada umarni kai tsaye awuce shashinta,
Can suka wuce daga nan aka shigarda haliifa izuwa bangarenda yake tun kafin tafiyarsu,
Suma su umma suka shige domun hutawa."
Cikin d'an qanqanin lokaci labari ya karade cikin masarauta kaff akan dawowarsu haliifaa,
————
Macece mai cikakkiyar izza, isa dakuma d'agun kai yanayinta kadai ya isa ya nuna jiji dakai dake tattare da ita,
Akishingud'e take jikin wani d'an tuntu idanunta yana lunshe,
Shigowa d'akin jakadiya tayi da dan saurinta ga dukkan alamu maganace abakinta, tsugunnawa jakadiya tayi agabanta tana fadin takawarki lafiya ranki shi dade, Allah yaja kwana yaja zamani, uwargida wajan sarki, Allah yajikansa, mahaifiyar magajin gari,
bude ido wannan matar tayi ta dubeta sannan ta maida idonta ta lumshe ga dukkan alamu taji dad'in wannan kirari da akayi mata, amma bata nuna hakanba,
Jakadiya taci gabada fad'in"
Ranki shi dade' yarima halii,,, saurin d'aga mata hannu wannan matar tayi lokaci daya alamun 6acin rai ya bayyana a fuskarta,
ganin haka yasa jikin jakadiya yadauki rawa atsorace tafara fad'in agafarceni ranki shi dade.
Hannu kawai ta qara d'aga mata alamun ya isa haka,
tsawon lokaci batace komaiba itama jakadiya tana tsoron taqara magana tayi laify,
Tsawon lokaci jakadiya na zaune awajan
Kai kace ta manta cewa da mutumi kusa da ita amma sarai tana sane batajin maganane alokacin kawai saboda dan 6ata mata rai da jakadiya tayi,
Kuma dama koda ba'a 6ata mata ranba takanyi fiyeda hakama,
Jakadiya kuwa tayi shiru tana sauraron wannan mata jira takeyi abata izinin magana amma shiru,
An d'auki tsawon lokaci kafin tasake bude idonta ta maida taqare lumshesu,
Jakadiya harta cire ran da za'ai mata magana kawai sai can tajita tayi magana cikin izza, isa, sarauta, dakuma mulki kamar wacce take tsron buda bakinta tace" maike tafe dake?
Jadakidaya jin an tambayeta yasata saurin fadin ranki shi dade,
Advertisement
Haliifa sun dawo yanzu,
Saurin bude idanuwa wannan matar tayi tana kallon jakadiya,
Neman qarin bayani takeyi jakadiya tagane hakan yasa taci gabada fad'in,
Tunda naji alamun shigowarsu cikin masarauta naje na tsaya a hanyarda zata sadani da sashin mahaifiyarsa,
Mtseww wannan mata taja wani dan siririn tsaki saboda bayani takeso kai tsaye bawai atsaya jan lokaci ba,
Ganin takosa yasa jakadiya saurin dukar dakai tace"
Allah ya huci zuciyarki ranki shi dade amma yanda aka tafi dashi haka aka dawo dashi,
Jijjiga kai tayi alamun taji dad'in zancen sannan tayi mata alamun akan tatafi,
Tashi jakadiya tayi tatafi tabar wannan matar cikin farin ciki."
—————
Mai martaba yana zaune acikin d'akinsa,
Babbane sosai domin tsufa takamashi,
Ta bayyana ajikinsa, Qur'ani ne abude agabansa da dukkan alamu bai dade da gma karantashiba,
Yana zaune akan sallaya carbine ahannunsa yana lazumi,
Sallama akayi daga qofar d'akin ya amsa sannan yabada umarnin shigowa,
Shigowa tayi tazauna agefensa, itama dai tsufar ta kamata ga dukkan alamu matarsace,
Sanda ya idda abunda yakeyi sannan ya rufe qur'anin gabansa ya juyo ya dubeta,
Sannu da hutawa tafad'i,
Amsawa yayi sannan tadaura da fad'in,
Ranka shi dade yarima haliifa sun iso tun d'azu labari ya iskeni shine nace bari naje induba jikinnasa,
Nisawa mai martaba yayi sannan yace"
Jiki kam sai Godiyar ubangiji,
Yana fad'in haka ya miqe tareda alqur'aninsa zai maidashi mazauninsa,
Wajan littafai ya nufa kala-kala na addini ya ajiye qur'anin amazauninsa daban,
Miqewa itama matar tayi had'eda fad'in
Bari na shiga wajan yarima na dubashi,
Da kai ya amsa mata,
Hanyar fita ta nufa saboda taga alamun kamar bayason hayaniya,
Fita tayi ta wuce shashin umma,
Itada muqarrabanta,
Acikin falon umma sukayi masauqi,
Sannan jakadan da suke shshin suka shiga sanarwa umma da zuwannasu,
Fitowa umma tayi cikin ladabi ta zube gaban wannan matar tana kwasan gaisuwa,
Amsawa matar tayi ta tambayeta hanya da jikin yarima,
Amsa mata umma tayi da fad'in jiki Alhamdulillah,
Yanzuma haka yana bacci ne,
Jijjiga kai tayi sannan tace babu damuwa dama nazone kawoi nayi muku gaisuwa,
Allah ya qara masa lafiya tafad'i,
Amin umma ta amsa,
Sannan suna tashi suka tafi."
——-
Kusan duk wanda yake cikin masarautannan labarin isowar yarima haliifa ya iskeshi amma kuma wannan mata ita d'ayace ta taka sashinsu dan duba jikinsa,
Sai mai martaba wanda kullum dare sai ya tafi can tsawon lokaci yake eba yanayi masa adduo'i
Hakan yasa tunda suka dawo jikin sai yafi nacanma sauqi saboda bai sake attempting dukan wani ba,
Wannan kennan,
Mai martaba mutum ne shi mai addinin gaske,
Allah yabashi ilimi sosai babban malamine,
Idanda wani abunda yakeso fiyeda komai a duniya shine haliifa,
Saboda ko cikin matansa yafison kakar haliifa, Allah yayi mata rasuwa,
Haka cikin yaransa kaff yafison mahafin haliifa,
Shima Allah yayi masa rasuwa,
Haliifa kawai yake kallo yaji sanyi, saboda kallonsa yakan tuno masa da matarsa dakuma dansa, sonda yake yiwa matarsa da d'ansa saiya tattaro yadawo kan jikansa,
Kuma haliifa dik cikin jakannunsa yafi bashi kulawa, yafi yarda da hankalinsa da nutsuwarsa addni da iliminsa,
Halayensa na kirki yasa yaqara shiga ran mai martaba,
Kwatsam sai wannan rashin lafiya tazo tasamu haliifa,
Baqaramin tashin hankali mai martaba yashigaba,
Yanzu haka matan mai martaba biyu,
Yaransa kuma duka yanzu matane biyu maza amma duka mazan sun rasu, ahatsarin mota,
Mahaifin haliifa yabar d'a daya kacal haliifa,
Yayinda dayan kuma yabar yara biyu duka maza,
Wannan kennan,
Mai martaba ya dagewa haliifa sosai da addu'a har takaiga yanzu ko alamu ajikin haliifa bazaka gani cewa baida hankaliba,
Sai dai kawai baya magana baya kula kowa,
Idan zaka shekara kana masa magana baisan mai kake fad'iba,
Shi dai gashi nanne kamar mutum mutumi."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial21 Chapters
An islander's Meta-journey
This is a fanfiction using Wutosama's Metaworld Chronicles 's world and magic system, which is itself inspired respectively from the real world and Dungeon and Dragons. It is about Damien, a novice Réunionnais mage, and his adventures as he discovers the Metaworld, and it discovers him.
8 96 - In Serial81 Chapters
Faceless: The Monster Within
Everyone wants to be a hero. That’s certainly what it felt like, anyway. Young men and women poured out into the wilds in waves, risking their lives to beat back the enemy. Little boys and girls went to sleep at night to stories of legendary heroes, of shining pillars of strength and power. But of course, in every story of heroes, there must exist the villains. And, unfortunately for Dharen, this night his own villains had arrived. Alone and forgotten, Dharen must forge a new path amidst his former enemies. He must become stronger. But first, he must discover who he once was. Discord Link: https://discord.gg/UW6DDKx
8 177 - In Serial29 Chapters
Wizard Master, Apprentice Warrior
A master becomes an apprentice and an apprentice a master. First four fanfiction chapters combined started out as a one-shot that was was rated 3/5 on the Wizards in Wonderland contest
8 222 - In Serial17 Chapters
Safety’s End
When Arvin, a skilled aeronaut, crash lands into the underground city of Auksand, he learns of the growing MA pandemic. After meeting Talia, and exploring other cities with his crew, Arvin discovers that MA may not be the true threat to life.
8 341 - In Serial17 Chapters
Occultus Draconem
In an ancient time of Kings and Queens, the Humans lived in harmony with the great beings that roamed the Earth. No kingdom was more peaceful than Cadmus, where the Cadmians existed beside the greatest creatures of all, the Dragons. The ruler of Cadmus, King Anguis, although very young, was much beloved. He never turned a deaf ear to the Humans or Dragons of Cadmus, and the kingdom flourished. Under the protection of the Dragons and their Empress, Queen Maeve, paired with Anguis' extraordinary ability to keep peace, the lands prospered and grew tenfold within a few short years. Cadmus and Draconia became the greatest kingdoms known to exist. But it was not meant to last. King Anguis, barely into adulthood, was murdered in the night. His death rocked Cadmus to its core, and the Cadmians mourned with the Draconians, grieving for their beloved King. As Prince Agni, Anguis' younger brother, assumed the throne, he declared war on the Dragons, announcing that the kingdom would be Cleansed. He enlisted a brutal army of elite hunter-assassins known as the Enforcers to carry out the Cleansing, and the kingdom was consumed by a shadow of tyranny. Cadmus became a war zone, and the land of Draconia was devastated. A group of survivors of the Cleansing, Dragons disguised in Human form, created a secret society known as the Occultus Draconem. As King Agni's power grew and the Enforcers became more brutal than ever, a rebellion stirred. The Occultus Draconem began stepping in to stop the Cleansings, fighting back for the freedom of the Dragons and swearing to bring peace back to Draconia and Cadmus. But how can they succeed without the heir to the Draconian throne?
8 349 - In Serial204 Chapters
the only one who remembers
Since his first, unfortunate visit to the Holy Island of Velence, Cale had been a prisoner, held in a recurring war of grief and destruction. He wanted nothing more than to reach an end and bring the people he loved to safety. But the world was against him no matter what he did. Therefore, he put a new plan into effect, build connections between countries and made friends with the most powerful people in the world. After almost two decades, it was finally time to let his preparations sprout. Even though no one was aware of his influence, Cale would not let the past rest and would protect the future by any means necessary. After all, he was the only one who remembers. ____________________________________ Deutsche Version: https://www.wattpad.com/story/248618817-the-only-one-who-remembers
8 158

