《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 9
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on
Page 9
Sawwama tana gamawa tashige gida, dama idan tagama abunda takeyi bata tsayawa yin komai takan tattara duk wani abunda tasan zatayi amfani dashine tawuce gida,
Koda tashiga bayan ta idda sallar isha'i d'inta bata tsaya hiraba kamar yanda sukeyi acikin gida itada mahaifantaba,
Saboda tagaji liqis kuma idanuwanta lumahewa sukeyi tanajin bacci,
Hakan yasa tayiwa mahaifanta sallama tashige d'aki,
Bayan tashiga ta kwanta ga mamakinta sai bacci yakasa daukanta dukkuwa da jin baccinda takeyi,
amma gabaki daya baccin ya kauracewa idanuwanta,
Sai kuma zuciyarta tashiga saqo mata bayanai kala-kala, tunane-tunane kala-kala tashigayi, wanda ba wasu ma'ana garesuba,
Juyi tashigayi ta juya nan ta juy can ko bacci zai dauketa amma shiru,
Rass gabanta yafad'i tunowa datayi da mutumin d'azu daya bar mata kudi awajanta, koh mai yake nufi da barin mata kud'i dayayi yatafi ohow??
Shin koda wani mugun nufi yazo wajanta siyan awara dahar zai bar mata canji haka??
Ko amma kuma aii a fuska baiyi kamada mutumin banza ba zuciyarta tafad'i,
Wata zuciyarce tace mata shin dama wasu lokutan mutanen banza sunada kamanni ne??
Ajiyar zuciya tasauke amma cikin ranta sam batajin tsoronsa bata kuma tunanin akwai wani mugun nufi atattare dashi, saboda yanada cikar kamala da nutsuwa atattare dashi,
Nisawa tayi afili ta furta koma dai yayane idan yasake dawowa zan maida masa da kudinsa,
Idan kuma bai sake dawowa ba zatasan yanda zatayi ta rabuda canjinsa,
Cikin zuciyarta kuma tana fatan sake dawowarsa saboda tanason sake kallonsa haka kawai,
Kuma ita kanta batasan dalilin hakanba,
Haka tayita juyinta da tunaninta bata San lokacin da bacci ya ebeta ba."
Da safiya kamar kullum ayyukan da takeyi wanda suka zama kamar farilla ta gabatardasu,
Sannan tashiga aykin sana'arta,
Itadai bata san mai yake damuntaba amma gabaki d'aya wani iri take jinta,
Advertisement
Koda tazauna tayi tunani abu d'aya ne yake fad'o mata aranta shine wannan mutumin,
D'aukan duka damuwarta tayi ta watsar saboda tasan abu d'ayane sai sanyata tunaninsa shine kudinsa dayake wajanta,
Tadaura niyyar kuma saita maida masa kudinsa, koda kuwa ba yanzu bane."
———————
Shikuwa sadam anasa wajan tun sassafe ko karyawa baiyiba yafice izuwa makaranta,
Haka kuwa koda dayaje school yayi niyyyar idan zai dawo yabi ya siya,
Amma bai samu damaba,
Saboda bai dawo daga lactures sai daff magrib, saida ya tsaya a school yayi sallah sannan yakama hanyar gida,
Haka koda yadawo dare yayi sannan tsakanin gidansu da wajan akwai nisa hakan yasa yawuce gida kai tsaye,
Koda yashiga gida yasamu mummy atsaye tana jiransa a palour duk hankalinta yatashi saboda bai saba kaiwa hakan awajeba,
Da sallama yashiga palourn su dukansu suka amsa,
Momy wacce take tsaye dama kamar jiran shigowarsa kawai takeyi tafara magana da fad'in sadam ina kaje kazauna har iwar haka baka dawoba?
Qarasowa ciki yayi sannan yace momy lactures sai daff magriba muka fito shiyasa na tsaya nayi magrib acan,
Jin haka mai makon tayi shiru sai tahau maganganu,
Ai shiyasa tun farko nafadawa dadynku babu anfanin zamanka agida,
A hostel zakafi karatu hankali kwance yanzu ina alfanu ace sai yanzu zaka dawo gida,
Iyeh hankalinka yabi ya rabu kashi-kashi, mu kanmu idan baka dawo da wuri ba hankalinmu ba akwance yakeba,
Dady dayake gefe ya amshe zancen da fad'in,
Yaro yadawo baki barshi yahutaba kin haushi da fada tun safe yafita yadawo ko hutuwa baiyiba,
Plss kibarshi yashiga ya huta,
Kada kai mummy tayi sannan tace ai shikenan tunda kai bakason laifinsa bahali afad'i aibunsa,
Murmushi dady yayi sannan yace ba son kaiba amma d'ana baida wani aibu ajikinsa,
Baida aibu a halayyarsa,
Baida aibu a d'abi'unsa,
Haka zalika baida aibu a zaman takewarsa,
Advertisement
Kinga laifina dan naqi afadi aibun wanda baida aibu?
Itama mummy murmushinne ya su6uce mata sannan tace shikenan tunda haka kace,
Nima na yarda juyawa tayi wajan sadam sannan tace" son shiga d'aki ka huta,
Jijjiga kai yayi sannan ya kamo hannunta ya sumbata,
Shafa kansa tayi da daya hannun sannan tace Allah yayi maka albarka, amin ya amsa,
sannan yajuya zuwaga dady yace sannu da gida dady,
Sannu sadam ya makarantar?
Lafiya qlau sadam ya amsa,
Ma sha Allah dady yafadi sannan yadaura da fadin kashiga ciki kahuta sannan kafito a muyi sallar isha'i sannan saimuyi diner,
Toh sadam yace sannan yawuce ciki.
Mummy ta qarasa wajan dady ta zaune da dubeshi cikin nishad'i tace"
D' sadam yanada hankali sosai, a kullum na kalleshi ina farin ciki kasancewarsa d'ana sam yaronanan baida rawar kai koka d'an,
Halinsa dana yaran yanzu daban yake,
Hannu dady ya sanya a kafad'arta sannan yace' abunda nake fada miki kenan aii,
Yaronnan yanada hankali sosai banaso kiringa yawan qorafi akansa saiya kasance yana ganin kamar ya gaza yimana biyayya ta wani abunne,
Hakane mummy ta amsa sannan tadaura da fadin wasu lokutan bawai ina qorafi akan halinsa bane,
A'a ina yine akan inaso yaqara himma yaqara dagewa,
Da wannan dan wannan dady yafadi sannan yace amma duk da hakan yakamata ana rage wasu abubuwan,
Toh in sha Allah zan rage mummy tafad'i
Daddy yace toh Allah yayarda.
Sadam kuwa anasa wajan yana shiga daki yazube takardunsa, ya nemi waje ya zaune,
Sanda ydan huta kafin yatashi yashiga wanka daga nan ya hada da alwala yafito suka tafi masallaci shida dady,
Kafin su dawo mummy tagama shirya musu abuncin akan dining koda suka dawo kai tsaye wajan cin abunci suka wuce bayan sun gama sun dade suna hira saida dare yayi kafinnan kowa yashiga d'aki."
————————
Sawwama anata wajan kuwa tanata zuba idon ganinsa amma harta gama tatashi baizoba,
Ahaka suka dauki wajan sati guda kullum sadam yakanyi dare a school so bai samu yabi yasiya,
Ita kam sawwama tama cire rai da sake ganinsa,
Atunaninta dama hanyace kawai takawoshi tunda dama bata ta6a kallonsa yazoba sai ranar,
Kuma tun daga ranar an debi lokaci bai sake dawowa ba."
Sadam da najeeb ke zauna cikin school lokacin yamma tayi liqis kusan 5:00pm miqewa sadam yayi yana fadin najeeb barina wuce naga magrib ta kawo kai,
Sallama yayiwa najeeb yahau machine dinsa yawuce yana hanya saiya samu kansa da juya kan machine dinsa juyawa yayi yaduki hanyar wajan sana'ar sawwama,
Ya'isa amma yadad'e da isa wajan ya tsaya yana kallonta tanata harkokinta,
Cikin takunsa na nutsuwa ya qarasa wajan yyi sallama
Sawwama kanta yana sunkuye ita harda cire ran sake ganinsa, kawai sai taji sallama d'agowa tayi dasauri idanuwanta ya sauqa akan fuskarsa."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial14 Chapters
Naruto Retsuden: Toru
[SI/OC Third Shinobi War]Well fought and well done. All of us fight as one. It took me three years to be able to properly read the faded out kanji of the flimsy poster that I keep in my back pocket. The illustration is colourful, bright reds and yellows. Colours that would definitely catch the attention of a child. The poster was carefully placed along the walls and fences of my village, level with the height of a four year old. I thought enlisting to become a Shinobi was a heroic deed, something I needed to do to save my family from poverty and to serve my country at the cusp of war. Then I graduated early to be deployed to the front lines.I am sadly and sorely mistaken. Warnings:Slow-burnNO OP-NESSRomance? What romance? It'll take at least 40 chapters or more before anything romantic happens.Realistic depictions of War from a child's perspectiveBlood and goreChild SoldiersPTSDRealistic character developmentTragedy. A lot of tragedy. Critiques much appreciated!
8 123 - In Serial13 Chapters
Magic Barbarian
When a mystical Orb falls from the starry skies and demolishes his hut, Zogg goes on a quest to reach where the orb came from following a message transmitted from the mysterious princess of the stars, the orb itself projected, the barbarian must find a way to reach outerspace Zogg the magic casting Barbarian armed with his amazing returning Boomeraxe and with his two unlikely legendary friends Papaya the amazon and Githiom one of the five Royal Guards from the kingdom of light,Illumia. now go forth to complete their quest!
8 57 - In Serial13 Chapters
In the City of Wisteria
In the city of Wisteria there grew a tree so tall it reached far above the clouds. Thinking it a sign from god that the gateway to heaven was open, the people rejoiced and worked to grow their strength to climb that tree. And while god wasn’t paying attention, a lone girl climbed the tree, all the way to the top. Camellia is an abandoned child, once a baron's daughter, just looking for a way to survive. When her situation gets dire, she wishes on the great tree. Little does she know, her wish has been heard. Be careful what you wish for.
8 105 - In Serial58 Chapters
Her Euphoria -Lizkook COMPLETED
Two idols. Two maknaes and one blinding passionate love.Buckle up your seat belt and join Lisa & Jungkook as they experience all things that come with being in love ❤️Very angsty 💔Book 1: Her Euphoria (Lizkook) - CompletedBook 2: Her, His, Their Time (Lizkook) - WIPBook 3. Her Scenery (Taelice)- WIPSide note: *Picture edits are not mine *Lizkook may or may not be real*Everything written stems from my imagination * Very rarely do I proof read so you may find errors*Lastly, please do not plagiarise Started: Dec 2019Finished: Feb 2021
8 137 - In Serial13 Chapters
Far From Home
Alexandria has never been your typical girl. She loves adventure and she loves the wild. Maybe it's because of the secret she holds. A secret she is about to tell the most unlikely group imaginable. But maybe this is her chance to finally be accepted
8 133 - In Serial61 Chapters
The human hunter avp
Mark Johnson, 23 years old, is a navy seal in the US army, master MMA fighter and expert in hand to hand combat, he is the model soldier for new candidates. His life is perfect, he never fails his missions, being completely successful.All of this changes when he awakens in a cage, on the home world of the Yautja. He is to be sold as a slave, but his fierce determination shall render him a great hunter.
8 62

