《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 19
Advertisement
*بسم الله الرحمن الرحيم*
Haske writers association💡
Writing by
Zaynab bawa
Follow on
Page 19
Haka sadam yatafi gida jiki duk amace,
Yarasa mai yake masa dad'i tunda yake arayuwarsa bai ta6ajin tausayin wani mahaluki kamar yanda yakejin tausayin sawwama a yanzu ba,
Tabbas dole sawwama taringa gwada rashin yarda qiri-qiri dole sawwama taringa nuna tsoronsa a fili, dole taqi aminta dashi alokacinda yazo matada batun taimako dakuma lokacinda yazo matada batun soyayya,
Wutarda ta qoneka bazakaso tasake qonarka ba,
Abaya yayi kuskure na daukan fushi da yayi da sawwama akan abunda takeda gaskiya akai,
Tabbas yanzu yaqara yarda idan ba kaine amtsayin mutum ba kokuma yafada maka abunda yake faruba dashi ba, kada ka ta6a daukan fushi da yanayin mu'amalarsa dakai,
Zancen baba yakasa fita aransa zancenne yake dawo masa yanajin wani irin zafi da quna cikin ransa, shekarun baya da suke wuce an ta6a yiwa sawwama fyade!
Shekarun baya da suka wuce hakan yana nufin sawwama tana qaramar yarinya kenan,
Inbanda wasu mutanen da rashin imani da tausayina menene har zakaji ajikin qaramar yarinya,
Ko yanzu sawwama bawani gama cika tayiba balle shekarun baya, yaqraa tabbatarwa rashin imani na mutane yayi yawa,
Yarassa ta yanda zai fassara wanna abun,
Haka ya kwana zuciyarsa cike da dumbin tausayin sawwama hadeda zugi da radad'i
Yanajin zafi aransa kamar ma qanwarsa aka aikatawa hakan,
Haka a school ya wuni jiki babu kwari, najeeb yaso sanin mai yake damusan shima sadam da farko yaso gaya masa amma sai yaga rashin dacewar hakan saboda shima kansa wannan abun yanzu yadawo sirrinsa ba sirrinta ita kadaiba idan yafadawa najeeb koba yanzuba zaiyita kallonta da wannan abunne,
Shikuma bazai ta6oso ayiwa matarsa wani kallo ba,
Haka ya shanye abun cikin ransa,
Duk da yaso yabi wajanta yau amma bai samu damaba,
Saboda yanda abun yake damunsa cikin jiki zuwa zuciyarsa,
Sawwama batayi mamakin rashin ganinsaba saboda dama tasa ranta da faruwar hakan,
Koda babanta yadawo ya tambayeta ko yadawo ta shaida masa bai dawoba,
Advertisement
Jijjiga kai baba yayi sannan yace nasan za'ayi haka shikenan ai Allah ya za6a miki mafi alkhairi kici gaba da addu'a,
Amin sawwama ta amsa,
bayan sun shiga d'aki itada qannenta da shirya musu wajan kwanciya kamar yanda ta saba itama ta kwanta amma me har qannenta sukayi bacci idanuwanta babu alamun bacci,
Saida dare ya tsala sannan sawwama tasamu damar yin kuka, awannan dare sawwama tayi kuka kamar ranta zai fita ta jawa wannan mutumi daya aikata mata Allah ya isa yafi cikin kwando."
Duk wata addu'arda tazo bakinta yi masa takeyi ta tabbata bazata ta6a yafe masaba, kuma ta tabbata komai daren dadewa sai Allah yayi mata sakayya akan wannan mummunan aikin da yayi mata."
Mama anata wajanma hakane har sanda baba yayi bacci ya farka ya ganta a zaune tambayarta yayi kafiya batayi bacciba,
Cikin damuwa tace baban sawwama tunanina wannan yaro gashi kafad'a masa komai kuma bai dawoba ina tsoro abunda zai biyo baya ba lallai ya iya riqe bakinsaba zaije yayita fadawa mutane har azo abu ya bazu bamusan wani irin kallo mutane zasuyi manaba.
In sha Allah haka bazata faruba baba yafara kwnatar matada hankali, nayi magana dashi na roqi wanna alfarmar yarufa mana sirrinmu,
Kayya baban sawwama ba kowa keda wannan alqawarinba saboda mutane yanzu sun 6aci kowa jira yake yaji taka yaya yayataka,
Da wannan dan wannan baba yafadi sannan yadaura da cewa nasan da haka amma yanada kyau mu kyautata masa zato in sha Allah haka bazata faruba,
Allah yayarda mama tace baba ya amsa da amin sai alokacin mama tadanji sanyi tasamu ta kwanta."
Bayan magrib kawai sai ga sadam yazo sawwama tana zaune hancinta yafara jiyo mata kamshin turarensa,
Bata d'agoba saboda tasan zuciyarta ke yaudararta tarigada ta cire rai da sake ganinsa, tasan bazai ta6a dawowaba,
Gabanta ya tsananta faduwa tashiga wani yanayi aduk lokacinda sadam zaizo saida tsinci kanta cikin wannan yanayin,
Aikinda takeyi takasa cigaba, jikinta yadauki rawa, jiki babu kwari tajuya ta kalli gefe, aikuwa ga mamakinta idanuwanta suka sauka akansa yazo daff da ita baqaramin mamaki sawwama tayiba mamakinta har ya gaza 6oyuwa sanda ya nuna akan fuskarta,
Advertisement
Qarasowa sadam yayi yana sakin mata qayataccen murmushi wanda ya qarawa fuskarsa annuri,
Zama yayi gefe dan kusada ita kadan sawwama takasa dauke kanta daga ganinsa,
Mamaki qarara akan fuskarta, wani murmushin sadam yaqara jefanta dashi sannan yace"
Mamakin me kikeyi? Daburburcewa tayi cikin rawar jiki tace
Mamaki kuma? Tafada tanason kauda zancen, gyada kai yayi yace" eh mamaki! saboda fuskarki tanuna hakan,
Jijjiga kai tayi yana kawai tayi tarasa mai yasa yake saurin gano halinda take ciki,
Bakiyi zaton sake ganina bane?
Taji ya jefo mata tambaya,
Gyada kai tayi hadeda fadin abunda yabani mamakin kennan nadauka katafi kenan bazan sake ganinkaba,
Girgiza kai yayi yace Akan wani dalili zan bar zan tafi bazan sake dawowaba?
Saboda!!!! Sawwama tafara magana sai kuma takasa qarasawa ta sunkuida kanta qasa,
Murmushi sadam yayi cikin tausayawa yace" zan dawo sawwama ai sonda nake miki ba qarya bane, akanme zan rabuda abunda nakeso dan wata qaddara ta fada miki?
Ashema soyayyata bata cikaba kenan.
Ashe ba son gaskiya nake mikiba,
sawwama ina sonkine tsakani da Allah soyayyarda nakeyi miki babu algus acikinta,
Dan wannan abun ya faru dake bazai rage dai-dai kwayar zarra cikin sonda nake mikiba,
Inaso kisani bazan ta6a rabuwa dakeba da yardar Allah zamu kasance atare,
Dagowa sawwama tayi ta dubeshi cikin rawar murya tace to idan kai ka yarda iyayenka fa?
Murmushi sadam yayi yace akanme zasu sani?
Ni zan aureki ba kowaba,
Wannan sirrin ni kadai ya shafa, babu ruwan kowa cikin wannan lamarin sawwama,
Wannan sirri nane ni dake zan rufa miki sirrinki
Kamar yanda zan rufe nawa sirrin kai koma fiyeda yanda zna rufe nawa sirrin, mahaifana da kowa bazan bari susan wannan zancenba saboda sirrinki sirrina ne, sirrinki yarufu awajena bazan bude ba har wani yaji,
Sunkuida kanta tayi qasa kwalla yanabin kan kumatunta ta tabbata sadam masoyin asaline,
Zaiyi wuya tasamu wanda yakeyi mata so irin wannan,
Sadam ne yaci gabada fadin sawwma nasan qaddara zatayi iya fadawa kan kowa bbu wanda yafi qarfinta,
Bazan iya gudun dan adam akan wata qaddara data fada masaba saboda nima banfi karfintaba akowani irin lokaci Allah zai iya jarabtata,
Nidai abunda nake buqata daga gareki kisoni sonda babu algus acikinsa,
Kisoni tskani da Allah
Kada kisoni dan wani abu kodan na nuna miki cewa inasonki cikin kowani rin hali kema kiji zaki sakamin da maidaomin da soyayya ba,
Inaso ya kasance kin soni saboda Allah yakasance kin soni saboda kasancewata ni bakowaba bakuma dan wani daliliba,
Idan so ya kafu dan wani dalili ba fataba mai zai faru ranarda akace babu wannan dalili?
Bayan gushewar dalilin da aka gina soyayya akansa shin soyayayr zataci gaba da yaduwa ko zata mutu,
Abu dayane zaka yishi wanda har abada bazakaga karshensa ba shine yin abu dan Allah,
Nidai ina sonki dan Allah sawwama, aduniya da kika gani babu wanda yake tsarawa kansa rayuwa komai kikaga yafaru daga Allah ne,
Babu wanda yake za6awa kansa rayuwa dan damuna za6in rayuwa akanmu da dayawa baki gansu a halinda suke cikiba,
Dago ido sawwama tayi tana dubansa kalamansa cike suke da hikima da sanin ya kamata,
Kalamansa sun shigi sawwama sosai, komai zaiyi yana aiki da hankalinsa wajan aikatashi hatta kalamansa suna kan mizani,
Cikin yanayin jin dadi sawwama tace nagode da muna qaunarka a gareni,
Allah yabani ikon mayar maka qaunarda kakemin,
Amin sadam ya amsa cikin jin dadi hakan ya nuna ta aminta dashi kennan."
Tad'i suka dan ta6a jefi-jefi saboda rashin sabo da juna,
Dare yadan farayi kafin sadam ya anqara miqewa yayi zumbur yana fadin natsaya hira dare yayi barina wuce, sawwama ji tayi kamar ta hanashi tafiya amma kunya ta hanata, agaugauce yayi mata sallama yatafi hankalinsa yayi gida baisan mai zai gayawa mummy ba yasan sai tayita fada, shikuma baison fadanta kokadan."
✔️ote
Comment
Share
Follow
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial6 Chapters
The Fallen Angels
He still can't believe it, it's real, all of it. How did they never know? And why is she set on killing him?! He doesn't want to die, but he just got thrust into something huge! And from it, two worlds might just collide.
8 187 - In Serial9 Chapters
No Easy Mode
Reincarnation isn't easy, Sure you might have a status menu but unlike a video game the training is real, the blood, sweat, and tears are real. Unfortunately for Samuel Erasi Fuller he found out that no amount of video game knowledge can prepare you for a world of skills, attributes and magic and even his top notch survival skills only go so far when there are beasts that shoot fireballs or move like a bolt of lighting. Worse yet there are no levels of skills just a name and description and a percentage display! Edit: Yes the poorly done cover is my personal work. Drawing anything using your finger and an app on your phone was not as easy as the tutorial made it look!
8 112 - In Serial18 Chapters
Annihilation's Impact
There was once the Supreme Emperor who conquered the entire plane, and the Demon God who united whole Hell. But unknowingly, they disappeared and became an everlasting legend. Now, as the Great King of the Demi-human united the Demi-human Continent and marched toward Hell and Human Empire. Almost all of Hell and Human Empire was destroyed. Desperate, both the human's emperor and demon's monarch opened the seal of their forbidden palace.
8 178 - In Serial26 Chapters
The Sister In The Forest(Cancelled)
What do you do when you have a missing sister? Cry for the eternity of your lifeline and do nothing until you die? Or do you take a perfect opportunity of your childhood to explain the explanations of why your sister went missing in the first place? Follow a 16-year-old boy named Aaron Duncan, he is a muted teenager by choice who had lost his sister at a young age. He was five when his sister, Althea, went missing with no explanation. Aaron couldn't do anything, he couldn't prescribe a search until he was sixteen. So, he made it a struggle for the world and went mute, he refused to speak a single word until he finds his sister. And he finally got a chance, his school invited him to a multi-school camp trip to The Kielder Forest, a very recognisable memory for Aaron as it was that forest he and his sister made memories in. No chances were wasted, he agreed and went on the camp trip with his chubby best friend, George. When he arrived at the forest, he felt off. Aaron knew something was entirely eerie about the forest that never felt this way ever before, but he was the only one who felt this way so he shrugged it off and went into the forest with multiple different schools from all around the UK. Meeting Lia Ann kept Aaron thinking about his sister as they had similar personalities. One night, adrenaline was high for Aaron and he decided to go to the cave he made memories with deep in the forest. Everything was intact and his friendship with Lia grew when they both encountered each other. So, normally, Aaron thought nothing of it and continued going back to the cave until one day he was ambushed by a liquid entity that wasn't human. It almost murdered him before he was saved by an unexpected guest, his sister, in pure flesh, was finally in front of him. Aaron wanted to know everything, he asked everything until one question did it for Aaron as he found himself passed out from the help of Althea's distant eyes and woke up in his tent by George. "Was it a dream?" He asks himself dreadfully. A question that will have him explore his character, his purpose, his beliefs, his trust, and his friendships. Will a dream break Aaron down and destroy him? Or will it build him up to be even stronger to find out how his sister went missing? And possibly, what or who may have murdered her?
8 102 - In Serial133 Chapters
The Nameless Warrior *New Cover*
Since her father's suspicious death eight summers ago, Kindra has trained to become her tribe's first woman warrior. Although she completes the whipping ceremony to prove her strength and make a blood-bond with the tribe she fails to receive her warrior name. She's determined to earn her name in battle, but her plans change when the enemy Obsidian tribe claims her priestess sister as restitution for the war. To Kindra's surprise and horror the new chief allows them to take her sister. Rumors widespread at her father's death are whispered in her ear once more. It was the new chief who poisoned her father, they say. It was the new chief who sold her sister to the enemy. It was the new chief-not the War God-who refused to grant her a warrior name. Although she didn't believe the rumors in the past, Kindra begins to doubt the chief. When new evidence emerges it threatens to place the entire tribe in the hands of the Obsidians. As the last living descendant of the War God, Kindra's the only one who can depose the chief and save her tribe, but it will mean giving up the quest to rescue her sister, and the hope of ever becoming a named warrior.
8 222 - In Serial20 Chapters
Project Sekai Character Headcanons!
A headcanon book about the characters of Project Sekai: Colorful Stage.This story was written by both siblings.
8 179

