《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 20
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
Wannan shafin sadaukarwane gareki Qawar arziki *Badi'atu abdulsamad* (beesamad)amincin Allah yakai miki aduk yanda kike, ILYSM🥰
Sanda sadam yatsaya a masallacin da suke sallah yayi sallahn isha'i sannan yawuce gida,
Da sallama yashiga ciki ya samu mummy zaune afalo ga dukkan alamu hankalinta yana wajansa, dawowarsa kawai take jira,
Amsa sallamar sukayi ya qarasa gefen dady ya zauna,
Gaisheda dady yayi, dady ya amsa cikin fara'a yana fadin sadam an dawo?
Ya karatun?
Karatu Alhamdulillah sadam ya amsa,
Kallon mummy sadam yayi sai wnai cika takeyi da dukkan alamu da shaqa dayawa, dariyane taso kamashi amma ya matse yana fadin mummy sannu da gida,
Shiru tayi kamar bata jishiba tashi qara mai-mai tawa yayi amma nanma bata amsaba, miqewa sadam yayi ya isa kujerarda take zaune ya zauna,
Sannu da gida mummy yaqara fadi akaro na uku,
Kamar wanda aka dama jira take yaqara magana cikim zafi tafara fadin, wato sadam ka rainani koh?
Yanzu karfe nawa?
Duba agogo kagani karfe takwas sai yanzu kake dawowa gida?
Sadam bai samu damar bada amsaba dady ya amshe maganar da fadin haba sajida wai mai kikeson kidawo ne?
Eyemm yaro yana qoqarinsa dai-dai gwargwado eyem amma ke bakya gani, iya qoqari yana yinsa balle sadam shiba rawar kai gareshiba kinaso ki takura masa takurin yayi yawa harya kaiga yafarayin abunda bamaso ba fata nakeyiba,
Shi yaro namiji zakayi tayi masa kulle kamar macene?
Balle yanzu shekarunsa nawa?
Shiba qaramin yaro bane,
Ko yanzu akayi masa aure zama zaiyi ya riqe matarsa gam, iyeh
Amma kin maidashi qaramin yaro,
Jin zancen aure da sadam yayi ya sanya yafara murmushi,
Amma me? Mummy ce takatse dady da fadin sadam dinne zai iya riqe mata?
Kwarai kuwa dady yabata amsa,
Aikuwa dai ko zai iya sadam baisan shekarun aureba nanda shekaru gaba,
Idan yayi aure karatunsa fa?
Nima aii bawai nace miki yayi auren bane misali nake miki saboda ki rage wanna takurin, amfaninsa kadanne,
Advertisement
Shiru mummy tayi batace komaiba sadam kuwa gabasa sanda ya fadi jin yanda mummy tadauki zancen da zafi, akwai qura yafadi aransa,
Dadyne ya kalli sadam yace daga yanzu idan kanason zuwa wani waje kajeka bazan qara kullekaba ai kai ba mace bace,
Banaso dai ya kasance goma tayi baka dawoba aduk yanda kake tara da rabi 9:30pm tayi maka a gida,
Lasisi! Sadam ya furta cikin zuciyarsa afili kuwa yacewa dady ya gode,
Mummy kuwa baqin ciki ya hanata cewa komai,
Itafa nata tunanin dalilin dayasa take hanashi fita daga school sai school bawai tsantsan kulle bane A'a son yayi karatu da kuma qin kada ya je yafara soyayya dan ita taci buri akan karatun sadam bata sanya masa shekarar aureba shiyasa take wannan taka tsan-tsan gashi kuma dady yazo ya 6ata mata duk wani budget dinta,
Satan kallon mummy sadam yayi yaga yanda take wani cika tana hura hanci,
Qara matsawa sadam yayi kusada ita ya kamo hannunta juyawa tayi ta kalleshi sannan ta juyarda kanta gefe,
Langa6arda kansa yayi yana fadin eyya mummy am karatufa natsayayi, sadam ya samu kansa da fillo qarya,
Karatu! Mummy ta mai-maita,
Eh mummy karatu natsayi,
Mummy tadan fara saukowa tadan kalleshi alamun tanason yarda da zancensa tace" to maiyas baka dawo gida kayi karatun agida ba?
Uhm-uhm mummy wani karatun sai cikin abokanai aii mummy zaki iya kiran najeeb ba ki tambayeshi, sadam yafadi cikin son ta gamsu da maganarsa,
Girgiza kai mummy tayi na gamsuwa da zancensa tace" basaina kirashiba ai nasan dama karatunne kadai zai tsaidaka,
Murmushi sadam yayi na ganin mummy tafadawa zancensa,
Kallonsa mummy tayi tace bawai na kyaleka bane dan wani abuba sai dan darajar karatunda ka tsaya kayi,
Kuma kaine da shegen taurin kai sadam babu yanda banyiba akan kakoma hostel kaki to ina amfanin yin daren?
Jijjiga hannunta kawai yayi hadeda fadin mummyy,,,, yafadi hadeda dan jann sunan, nidai kawai kimun addu'a in sha Allah sai result dina yabaki mamaki,
Advertisement
Mummy in sha Allah zanyi qoqarinda ban ta6a yiba,
Washe baki mummy tayi tana fadin kaga kuwa idan kamin haka ka gamamin komai,
Kaga sadam dalilin dayasa nakeson kayi karatu ka zama nutsattse dalilin kaine babba acikinsu abunda kayi shi qannenka zasubi suyi,
Wata rana kaima kazama mai sanyasu a hanya kabasu shawarar yin abu mai kyau,
Murmushi sadam yayi yace in sha Allah mummy zanyi,
Badai karatuba?
Zan cika miki burinki,
Shafo kansa mummy tayi tace Allah yayi maka albarka, ni ai har indai zakayi karatu sadam duk wani abunda kakeso arayuwa zanyi maka shi,
Murmushi sadam yayi yana ayyana abubuwa acikin ransa, afili kuwa ya furta kinyi alqawari?
Nayi alqawari mummy tabashi amsa kai tsaye batareda tunanin komaiba,
Shikenan mummy tunda kinyi alqawarin cikamin burina idan nayi karatu nima zan cika miki burinki da yardar Allah,
Murmushi mummy tayi najin dadi,
Sadam zuciyarsa abunda take tunani masa daban, yayinda itama mummy yanda zuciyarta tatafi daban,
Dady dayake sauraronsu ya girgiza kai kawai,
Shi har cikn ransa yanason yaransa suyi karatu amma na mummy abun har yayi yawa,
Shafo fuskar sadam mummy tayi hadeda fadin tashi kaje kayi wanka ka huta saika fito muyi diner,
Gyada kai yayi hadeda miqewa ya shiga daki, ya zauna akan katifansa shi kadai yana tunanin qaryarda ya gillawa mummy yanzu,
Shi har mamakin kansa yakeyi abaya kwata-kwata bai iya qaryaba gaskiya zai fada ko wani hali kuwa za'a shiga,
Amma gashi yanzu soyayya ta canjashi,
Yanajin kansa cikin nishad'i bayason wani abunda zaizo ya gusar masa waannan yanayi mai dadi dayake ciki,
Yana zaune bai tashiba yaji sallamar hassana, jaddada masa tayi akan mummy tana jiransa yazo ayi diner,
Shi harya manta ma shadaf soyayya ta cike masa ciki bayajin yunwa badan yaci abunciba,
Agaugauce yashiga wanka yafito ya sanya kaya yafita,
Lokaci-lokaci mummy kan sakin murmushi ganin haka yasa mummy ta tsareshi da tambaya,
Kasace mata komai yayi dan haka dole zaiyi controlling kansa idan yana tareda mummy saboda kada ta ganoshi,
Tambayoyinta ba masu amsa bane,
Yana gamawa kuwa yashige cikin daki yahau aikin tunanin sawwama,
Yana buqatar jin muryarta amma kuma baisan yaya zaiyiba saboda ita ba waya garetaba,
Haka dai ya daddaure ya kwanta."
——————
Ita ma sawwama anata wajan haka ya kasance wani irin farin ciki ta tsinci kanta aciki,
Haka tashiga gida da wannan fara'ar,
Jira kawoi takeyi baba yadawo ta shaida masa zuwan sadam,
Bayan baba yadawo tayi masa sannu da dawowa ta tsugunna gabansa takasa magana,
Baba yana ganin haka yasan da magana abakinta,
Mamana yakira sunanta na'am ta amsa hadeda dagowa ta dubeshi,
Dawonan ki fadamin da magana abakinki,
Matsowa tayi kusadashi fuskarta cike da annuri,
Murmushi baba yayi yana fadin maiya farune mamana?
Naga annuri cike a fuskarki,
Wasa sawwama tafarayi da yatsunta kanta yana qasa,
Cikin jin kunya tace baba dama yazone,
Murmushi baba yayi yace" toh Allah mun gode maka,
Mama ma taji sanyi aranta sosai,
Baba yaci gaba da fadin irin wannan mijin akeso wanda bazai gujeka dan wani abun yafaru da kaiba,
Allah ya za6ar mana mafi alkhairi,
Amin su duka suka amsa,
Sannan baba yadaura da fadin sawwama inaso kisani bawai dan ya yarda dake ahaka kekuma kisake jiki ba,
Ina nufin ki kama mutumcinki ki rufawa kanki asiri, dan wannan abun yafaru bashi yake nuna bakida sauran kima ba,
Nasiha baba yayita mata sosai har taji jikinta yayi sanyi, sannan daga karshe ya sanya mata albarka yana qara jaddada mata riqe mutumcinta,
Sawwama ranar tayi kwanan farin ciki
Sa'i-sa'i kalamansa suke dawo mata, aduk sanda tatuna takanji wani irin sanyi ya ratsa duk wani gabban jikinta,
Ita kanta ta tabbata tasamu saurayi mai sonta tsakani da Allah, tasamu mijinda kowace mace zatayi alfahari da samun irinsa."
Yau dai banyi editing ba zai iya yiwuwa aka mistakes kala-kala sai akaranta da hakuri🥰
✔️ote
Comment
Share
Follow plss @zeeyybawa
To be continued
Zaynab Alabura."
Advertisement
- In Serial7 Chapters
The Marauders
It has been thirty years since the end of the brutal Andromeda War. The Andromeda Republic was barely able to defeat the Zeta Empire, and its remnants retreated into uncharted space. At first, peace has been settled across the galaxy, but over the decades, the Andromeda Republic became more and more paranoid of the Zeta Empire returning. As a result, they slowly became tyrannical and started to use terrorist tactics to maintain control across the Andromeda Galaxy. But little did they know, the Zeta Empire has secretly been preparing and growing stronger to invade the Andromeda Republic ever since their defeat. With the republic going into turmoil, it is now the perfect opportunity for the Zeta Empire to strike. After the Zeta Empire returned from uncharted space on a full-scale assault against the galaxy, the Great Zeta War has started. Two years later, both factions were at a bitter stalemate. But the Andromeda Republic decided to hire a pair of former bounty hunters; a skilled sniper and pilot Bryce Kiness, and Agnar Reise, a heavy weapons specialist, to sneak behind enemy lines to find a way to end the war. Meanwhile, one of Zeta Empire’s flamethrower specialists, Kyle Savo, goes rogue and befriends a teenage prisoner of the empire named Arrua Veronis. After making a daring escape from the Zeta Empire, they come across the two mercenaries and decide to join forces, becoming the galaxy’s most daring group of mercenaries, the Marauders!
8 145 - In Serial9 Chapters
Hunter x Hunter - The Unknown Fate
Hunter x Hunter - Fanfiction - - This book is a fanfiction of original series called "Hunter x Hunter" - - I have no rights to sell the chapters as a whole, but if you would like to support my writing, please check for patreon for advanced and early chapters. - - Thank you - - Marcus was a man in his twenties, one day he opened his eyes on a house at first he did not knew where he was But after some time later with a ding sound in his head he understand that he was in the world of Hunter X Hunter and he had a system on his side for making things easier for himself. - For Early Chapters & Advanced Chapters, please support my writing here,
8 99 - In Serial7 Chapters
On Green Pastures
A century after the start of great migration when the second son of the Chief Mieshko took half the folk and moved east Yarosh is leading his 100 cavalrymen at the flank of Volynian army facing the imperial tagmata.The land beyond is green and crossed with rivers, should they gain victory it shall be theirs by right of conquest, should they be defeated on Volynian head will be the Thebasian yoke.Unseen by mortal eyes Hysminos God of war and his daughter Ahra Goddess of combat are planning to intervene. Little do they know who their actions will create. Hey guys this is my first attempt at writing something hopefully I will be able to keep somewhat stable releases.The story is not set in stone so if you have ideas or suggestions please comment them they would help a lot.Also comment if you have some critique about action scenes I'm trying to make them as realistic as possible.
8 108 - In Serial87 Chapters
The Transcenders
In a world of magic and science, peace never lasts. Has the Dark Faction returned? Is there something grander at play? Something big is about to happen. Follow the Transcenders on their journey to transcend humanity. They might just be the world's only hope. If they want to fight back thought, these mages will need to get stronger. (Chapters are released every Sunday)
8 112 - In Serial53 Chapters
He's my MATE... HELL NO!!!
An unforgettable night in Vegas was all the 15 year old, Lexy Moon wanted. A whole night partying with her pack. Did she get what she want? Somehow yes. She did have the night of her life, the same night her Virginity was stolen from her. She woke up sleeping in a bed naked beside a black haired, brown eyed were who asked to have a drink with her that night. She quickly changed not minding to wake him up.What will happen if there paths cross? will love exist or will anger take over?what does the moon goddess in store for them?will the spark exist? or will something new come?Follow Lexy as she goes through hardship, love, revenge, traitors, secrets, and lost love.(I'm not really good with summarizing but please give this book a chance.)*Knight O_O*
8 81 - In Serial10 Chapters
ThE wRoNG nUmbER ||Taekook||
It all starts when Tae just wanted to text his best friend aka. soulmate Jimin if he wanted to go out to get some boba.. Will the number be correct? Will they ever find out about each others secrets?Will there there be any smut, fluff or angst? And the last question :Will I ever finish this fanfic😂😂Let's see 😬Started-22 Aug 2020DISCONTINUED .
8 74

