《ƘADDARAR RAYUWA》Q page 25
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Ina alfahari dake antyna, ina matuqar alfahari dake Allah ya sanyaminke a aljannah ya biya miki buqatunki na alkhairi, Allah yasaka miki da mafificin alkhairi, *ANTY RASHIDA*(mrs mustapha)."
Alkhairin Allah yakai miki aduk yanda kike XEECUL🥰 wannan shafi sadaukarwane agareki."
Page 25
Wuni zubur haliifaa yayi yana bacci bai farkaba, miqewa umma tayi akaro na biyar tashiga d'akinsa domin dubashi,
Ajiyar zuciya tasauke ganin yanda yake baccinsa cikin nutsuwa,
Ahankali ta fito ta rufo da qofar saboda kada qaranta ya tasheshi,
Zaunawa tayi tana fadin yau dai yarima haliifa bacci yaketayi gabaki d'aya wunin wannan ranar,
Ummi dake zaune agafe tace" jikin haliifa kam yanzu abun sai godiya kullum lafiya yake samu Allah yaqara masa lafiya,
Amin umma ta amsa zancen y'ar uwartata cikin jin dadi."
————-
Har dare ya farayi hajiya suwaiba tana jiran taji labari akan jinyar yarima amma shiru babu wanda yakawo mata wani labari gameda hakan,
Aikawa tayi aka kira mata jakadiya, bayan tashigo ta tsugunna ta kwashi gaisuwa tayi shiru tana jiran jin dalilin kiran,
Hajiya suwaiba tadauki lokaci kafin tace bakiji wani abun gameda shahsinsu haliifaa ba??
Cikin ladabi jakadiya tace har yanzu babu wani abunda naji,
Jijjiga kai hajiya suwaiba tayi tace shikenan zaki iya tafiya, amma kina jin wani labari ki tabbatar kinzo kin sanar mun,
Toh ta amsa sannan ta fita,
Tsaki hajiya suwaiba tayi tana tunanin anya kuwa wannan abun yaya hadiza zaiyi aiki?
Itafa daga yanzu ta rigada ta yankewa kanta shawara babu wani jira da zata qara yi zata aikata abunda take kallo shine mata mafita,
Zata bawa salim dama yayi aikinsa kokuma ita tayi aikinta."
———————
Bayan isha'i umma ta dubi ummi tana fadin kinga har yanzu yarima bai farkaba gashi kuma baici komai ba yau through out, ummi ce tace" toh ko za'a tasheshine abashi abincin saboda cikin dare kada ya farka,
Miqewa umma tayi tace toh barina gwada tashinsa kinsan shi dole saiya yi niyya kafin yake kar6an abincin Allah yasa yayarda,
Qarasawa tayi cikin d'akin agavan bed din ta tsaya ta sanya hannu ta ta6a shi temperature d'insa normal, d'an bubbugashi tayi amma shiru bai miqeba taqara bubbugashi still baiyi motsiba, hannunta takai dai-dai saitin hancinsa ajiyar zuciya ta sauke jin yanda numfashinsa yake fita a hankali, rufo masa qofar tayi ta dawo saboda taga yanda yake jin dadin baccin,
Tsakar dare umma tana kwance a d'akinta taji wani irin qawa had'eda kuwwa,
Advertisement
Arazane ta miqe tana fadin inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un wanna wace irin qarace haka?
Yarimane ya fad'o mata arai da sauri ta sakko da kafafunta daga kan gadon, hijab tadaura akan doguwar rigarta tayi waje,
Duk illahirin mutannenda suke sashinta kowa ya fito, tareda ummi suka qaraso wajan cikin tashin hankali tayi hanyar dakin yarima,
Sauran masu aiki da suka tsattsaya a qofar kowa yana taraddadin shiga suka buda mata itada ummi suka shige d'akin kai tsaye,
Da gudu da qarasa ganin yanda yake wata irin qawa yana sassandarewa,
Hannunsa ta kama ta riqe tana fadin inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un haliifa maiya sameka?
Kuka tasaka saboda tanada raunin zuciya ta kamkameshi ajikinta tana kuka sai qoqarin kwacewa yakeyi dayake yanada karfi tashi daya ya kwace yaci gaba da kawa mai amsa kuwwa,
Qarasawa ummi tayi itama tahau gadon tafara yimasa addu'a tana tofa masa kusan 3minute suna ahaka saika ruma tashigo,
Kuka tasake tana fadin na shiga uku,
Kanta babu dankwali bbu takalmi aqafarta tafice a sashin bata tsaya ko inaba sai sashin mai martaba duk yanda tsakanin wajen takeda nisa amma a qaramun lokaci ta isa,
Tana isa masu gadin sashin suka fara tsareta kota kansu batayiba har sanda takai izuwa falonsa qofar d'akinsa ta tsaya tana kuma tana bubbugawa, mai martaba dake kan sallaya yaci bubbugawar qofa, bai kulaba har sanda ta idda ya sallame tukunna,
Ba'a daina bugun haukanda akeyiba shima bai kulaba sai da ya idda,
Tashi yayi yana fadin subhanallah waye haka?
Cikin kuka ruma take fadin yaya yarima! Yaya yarima!
Dasauri ya qaraso ya bude qofar cikin faduwar gaba yace mai kuma yasamu yariman?
Nima ban saniba tafad'a cikin kuka,
Jirani ina zuwa yafadi cikin qanqanin lokaci ya shirya ya fito,
A lokacin aka kawo motoci suka shirya suka fita,
Koda ya isa kai tsaye ya shiga d'akin da yarima yake,
Yayiwa su umma umarni dasu fice adakin su barsu su kadai,
Umma na kuka tafita ummi ma tafita ya zamana saura shida yarima kadai,
Wasu yan dabaru yayiwa yarima yadade cikin d'akin dan har saida aka kira sallan asubahu kafinnan yafito lokacin qawanda yarima haliifa yakeyi ya lafa,
Ficewa mai martaba yayi zuwa masallaci daga nan kuma sai ya koma shahinsa dan hutawa,
Sai bayan anyi sallah umma takoma d'akin idonta yayi jaa saboda yanda taci kuka,
Qarasawa gabon gadon tayi ta tsura masa idanuwan ba bacci yakeyiba amma hankalinsa ba ajikinsa yakeba,
Zaunawa tayi ta kamo hannunsa da yayi sanyi qlau hawaye yana bin kan kumatunta,
Advertisement
Allah yabaka lafiya yarone Allah cire maka wannan lalaura tafad'a kuka yana shirin cin karfinta,
Babu yanda ta iya dole tasha kukanta ta gaji saida hantsi kafin tabar d'akinsa,
Jiki babu karfi tayi wanka amma bata iya sanya komai abakintaba,
10:00am mai martaba ya aiko yana son ganinta,
Bata 6ata kokaci ba 10:30am tayi mata a sashin mai martaba,
Tana zaune a palour bai dauki lokaciba yfito,
Gaidashi umma tayi cikin ladabi ya amsa yana tambayarta mai jiki,
Amsawa tayi da fadin Alhamdullah,
Cikin tausayawa mai martaba yake kallon umma, acikin surukansa kaff babu wanda yakaita hankali da nutsuwa irin soyayyarda yake yiwa dansa yasanya yakejin itama batada bambamci da dannasa,
Shine dalilin daya hanata fita daga gidan bayan mutuwar dannasa,
Kuma data tashi ta raini jikinka ta bashi tarbiya mai kyau wanda ko ina yashiga ana yaba halinsa. Da irin tarbiyarda yasamu duk yanda ya shiga mahaifiyarda ta haifeshima tana shna addu'a ba shiba kad'ai,
Nisawa yayi cikin tausayawa yace" hafsatu! D'agowa umma tayi cikin ladabi ta dubeshi sannan ta dukar da kanta tace" na'am abba,
Nisawa mai martaba yayi sannan yace wani abu na hanga ganeda ciwon yarima na yanke shawararda abunda ya kamata,
Nasan ba lallai shawararda na yanke tayi miki dad'iba,
Amma hakan shine mafi A'ala,
Yarima zai dawo sashina da zama gabaki d'aya,
Sannan kuma abuna biyu shine, zanma yarima aure domin yasamu mai kula dashi da kyau,
Idan da mace kusa dashi wasu abubuwan dasuzo dasauki, sannan ko bayan aurenda zanyi masa zai zauna anan 6arin daya layin shida matarsa,
Ta dalilin wannan auren sai kiga Allah ya dubu niyyarmu yabashi lafiya,
Umma cikin zuciyarta bataji wani abu gameda dawowar yarima wajan mai martaba ba, saboda tasan shi zaifi kula dashi zai samu wanda zasu kula dashi fiyeda kowa, kuma zaman awajansa zaifi zama masa sirri, akoda yaushe kuma zai samu damar yimasa magani, ta tabbata idan asaahin mai martaba yake babu mai shiga wajan yarima dai-dai da matansa kuwa,
Dan mai martaba ba fita yakeyi sosaiba zaman fada bawani yinsa yakeyiba sabida da jikin tsufa,
Nisawa umma tayi bayan tagama tunaninta cikin ladabi tace duk yanda kayi dai-dai ne abba Allah yabashi lafiya,
Amin mai martaba ya amsa sannan yace Allah yayi miki albarka zuwa dare zanzo da kaina in tafi dashi,
Sallama umma tayi masa tatafi,
Bayan umma takoma ta shaidawa ummi yanda sukayi da mai martaba sannan tace wallhy ni ba wannan bane damuwata tunda nasan can wajansa zaifi samun kulawa, damuwata itace aurenda yace zaiyi masa, dududu nawa yariman yake?
Bazai wuce 24yrs ba sannan kuma gashi bansan wace irin mace za'a aura masaba shin wacce zata kula dashibr kokuma wacce bazata kula dashiba shine babban damuwata,
Nisawa ummi tayi sannan tace nikam banga aibu a hakanba saboda yanzu duk cikinmu babu wacce zata kula dashi kamar matar aurensa, kinga auren shine yafi,
Nima bawa naga aibun hakan bane cewa umma kawai dai ina duba yanayinda yake cikine,
Hakane kam mudai namu addu'ane zallah Allah yabashi lafiya shine babban damuwarmu, amma nasan mai martaba kafin ya aikata abu yakan tsaya yayi shawara sosai akai."
——————-
Hajiya sabuwa kuwa da asubahi zancen ciwon yarima ya risketa taji dadi sosai,
Amma shaida mata da akayi mai martaba yaje acikin daren ya lafa ba qaramin tashin hankali ta shigaba,
Abunda bata saniba shine addu'a bata bar komaiba."
———
Umma na zaune da yamma abokin abban yarima yazo dubasu kamar yanda yasaba baya daukan lokaci baizo dubasu ba duk dukiyarda suke dashi ba hakan yake hanawa shima ya narkar musu da tashi dukiyarba,
Har qasa biyu ya fitada yarima saboda nema masa lafiya ba'a daceba,
Koda abban yarima ya rasu duk dukiyarda mahaifin yabar musu dakuma wacce take cikin gidan sarautar bai hanashi daukan wasu daka cikin dawainiyar yarima da mahaifiyarshiba,
Bayan sun gaisa umma ta shaida nasa yanda sukayi da mai martaba saboda kamar mahaifi haka tadauke ma yarima, yaji dadi sosai, cikin ransa yake ayyanawa da'ace yanada yarinya budurwa da batayi aureba toda ma yarima zai bawa amma kuma yarasab mata biyune duk sunyi aure sai uku maza,
Abun arziki yakawo musu sannan yayi musu sallama yatafi,
Da dare yayi maimartaba da kansa yazo yadauki yarima ya tafi dashi kamar yanda yace."
Idan kunason na ringa qoqartawa inayu muku typing gaskiya comment yayi yawa danni rashin comment na daya daga cikin abunda yake hanani typing."
————
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Toh Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial82 Chapters
Royal Road Community Magazine [June Edition]
Official page for the [Royal Road Community Magazine] Contest. This page includes the first chapters of all entries submitted before the 9th of June. Further information can be found at: https://www.royalroad.com/forums/thread/118779
8 145 - In Serial24 Chapters
To The Land of Nyx
When Hyde ends up inside a carriage with his sister and a butler, he knows that his carefree days as a young nobleman are becoming out of reach. Tasked to journey to a kingdom far from home, he finds himself looking for ways to make their trip less unbearable and even enjoyable. Accompanied by soldiers he considers as friends—there's hope for them! But things are not as they seem to be. A slice of life fantasy fiction that updates sporadically!
8 195 - In Serial25 Chapters
Jacob's War
Meet Jacob Williams.A survivor of the First World War, forever changed by his experience.Now he’s facing down the terrors that conflict unleashed upon an unsuspecting world.Weak spots have always existed between our world and that of the Fae; stone circles help to keep the most dangerous sealed shut. But now Stonehenge is failing…It falls to the members of the Fae Defence Society to repair the ancient monument, protect humanity from the terrors it holds back and prevent another disastrous war.Jacob and his wartime comrade Harry are on the front lines in a supernatural battle which threatens everything.About the FDS seriesThis is a prequel novella for an upcoming series following the work of the Fae Defence Society, a secretive organisation tasked with protecting humanity from the creatures that would destroy us. Can't wait for the rest of it? Available now at https://www.royalroad.com/amazon/B07ZL24L6Q New chapters released every Monday!
8 73 - In Serial144 Chapters
Crimson Moon
Important News: Due to the high volume of work and projects that I have. I will be taking a break from publishing the novel with the objective to finish my tasks and do some research for the upcoming Volumes and Arcs. I always want to deliver the best and for that I need a little bit of time... Thank you The Borderland, a desert region located between two countries, two cultures and two rivals; This Region is full of mysteries and rich in “mana” (Natural Energy) a target for powerful individuals.Five Years ago, a tragedy hit the borderland with a massive earthquake and destroyed both cities completely,however, the most mysterious event was the dissaperence of a certain family: The Vazquez.After witnessing a miracle, Alejandro Sanchez, a regular student at the Study Abroad International Highschool, a prestigious school where students from all over the world come to learn with high technology in the Western World. He decided to form “The Supernatural Investigation Society” to investigate what happened on that fateful night, however, after five years of investigation, he found no positive results leading to loss of all his friends.A new adventure begins as Alejandro meets the mysterious transfer student known as Uriel Di Fiore who returns to the place he once called home with a simple mission: Assassinate the one who killed his father. Join the two boys as they uncover the secrets of Borderland and the whereabouts of the Vazquez family...Presenting a new and improved project taken by inspiration of my past project “The Lessons of a Lazy Substitute Teacher” with a new story and new characters... THANK YOU AND ENJOY....
8 173 - In Serial101 Chapters
god of wealth
Woke up in a world all bright and shiny What comes to his head first is that ‘could that be a diamond shining over there’. The thought of seeing a diamond jolts him up from where he was laying only to feel a long splitting pain in his head His name was Andrew, a commoner whom worked his ass out on earth. Was 22years old, had no parents, had to fend for himself all through his life just to make money but ends up falling in love with a pretty girl whom stays in the same neighborhood with him. Had a pretty awesome time with her, thought he could find absolute peace with her by his side but was unexpectedly betrayed by her when she broke up with him to get married to the son of Rudy, the president of a well established and famous company. Got heartbroken, drunk to stupor and got hit by a truck and died. His only regret in this world was not making lots and lots of money, live his life according to his wishes, be powerful and great. “Seems like I got transmigrated, a typical background encounter I did guess. Since I was given a second chance I would become so rich, powerful and famous that the whole world would bow at the mention of my name. Muahahahahahahahahahahahahahahahahaha.” Coughs hardly cause of laughing too evilly This is the story of Andrew a man whom transmigrates to a different dimension and dreams of making it big without knowing how deep the ocean is and if he did live long enough to achieve his dreams.
8 195 - In Serial56 Chapters
FOR GOD SAKE KITA SHINSUKE! || KITA SHINSUKE [COMPLETED]
Kita Shinsuke is a captain of Inarizaki Highschool Volleyball Club. Meanwhile, Miya Ayumu is Miya twins; Atsumu and Osamuㅡ youngest sister. Ever since their first meet (between Kita Shinsuke and Miya Ayumu), nothing is going well. Anyway, as time passed ㅡ will the fate bring them together? Or not.Kita Shinsuke X Reader ^^[STARTED: 24NOV20][STATUS: COMPLETED][ENDED: 25AUG21]Rank#585- Fanfiction [25/10/21]#949- Fanfiction [24/11/21]A/N: There will be some similar scene based on HAIKYUU. However, since I put my own character, there will be slightly difference.
8 233

