《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 34
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 34
Washe gari dady ya fita da wuri dan haka sadam bai samu yayi magana dashi ba, wunin ranar haka sadam yayi shi jikinsa gabaƙi ɗaya babu ƙwari, har mummy sands ta afahimci hakan amma bata tanka masaba saboda tace duk ranarda abunda yake damunsa yayi tsamari taji tunda har yaƙi faɗa mata abun bai dameshi bane, daga ƙarshe wunin ranar a gidansu najeen yayi shi najeeb yaci gabada bashi shawarwari yanda zai ɓullowa al'amarin da yanda zaiyiwa dady magana ya ɗauki maganarsa da muhummanci sai dare yadawo yana son ganin sawwama amma bai samu yajeba, saboda yafiso har sai randa yayiwa dady magana dady ya amince tukunna zaije wajanta da gwarin guiwa, sadam bai samu ya zauna da mahaifinsa yayi masa magana dashiba saboda da wuri yake fita aiki sannan kuma yadawo da dare, dan haka ya yanke shawarar cewa zai bari a weekend ya sameshi d azancen, sannan kuma har wannan lokacin bai ƙara komawa wajen sawwama ba amma kullum suna waya akai-akai duk yanda yakeson ganinta haka ya haƙura,
Ranar friday haka ya wuni da faɗuwar gaba saboda washe gari yake sanya ran yiwa dady magana saboda ya gaji da wuni da kwana da taraddadi cikin ransa,
Bacci kaɗan sadam yayi aranar gani yakeyi kamar safiya bazata yiba saboda yanda ya ƙagu yayiwa mahaifinsa magana, tunda yaji wani daga cikin ƴan uwan baba sun fito neman aurenta ya gigita da zullumi take kwana aransa, zuciyarsa bazata iya jure rashin sawwama ba,
sai bayan yyi sallar asubahi sannan bacci mai nauyi ya ɗaukeshi, bai farkaba sai wajan ƙarfe goma 10:00am yatashi toilet yawuce yayi brush yayi wanka ya fito ya sanya kaya ya fita zuwa palour, qannensa yasamu a palour suna zaune hassna tace yaya sadam breaksfast ɗinka yana man diining mummy tace idan kafito a gaya maka,
Toh yafaɗi sannan yawuce dining bai wani tsaya cin abinci sosai ba saboda yanda hankalinsa duk baya jikinsa ɗakin dady ya wuce kai tsaye bayan yayi sallama ya tsaya bakin ƙofa mummy dake ciki tace shigo mana sadam,
Advertisement
Toh sadam ya amsa sannan ya sanya kansa ciki, a kishingiɗe ya samu dady yayinda mummy take gefensa ga dukkan alamu taɗi takeyi masa kuma yana jin daɗin taɗin dan yanda annuri ya nuna a fuskarsa, ƙarasawa sadam yayi ɗan kusa dasu ya zauna akan guiwowinsa ina kwana dady yafaɗa yana kallon mahaifinnnasa dady ya amsa fuskarsa sake cikeda annashuwa yace lafiya ƙlau sadam katashi lafiya?
Lafiya ƙlau sadam ya ansa sannan yace mummy ina kwana? lafiya son harka tashi? Eh mummy natashi,
Shiru sadam ya zauna yayi yarasa ta yanda zai furta zancen dayake bakinsa,
Dady ya tashi ya zauna ganin sadam a zaune yasan magana yake tattare dashi lafiya sadam naga kamar kana son yin wata magana kuma kayi shiru karkaji komai faɗa kawai,
Kallon mummy yayi yace mummy dan Allah zamuyi magana da dady, zaro ido mummy tayi tace mai kake nufi kenan?
Sun kuida kai sadam yayi yace da dady kaɗai nakeson yin magana,
Da mamaki mummy ke kallon sadam wato har akwai maganarda zaiyi da dadynsa batareda ita ba?
Murmushi dady yayi yace toh mummy d'an bamu waje zamuyi magana da son ɗinki dady yayi magana cikin zolaya, kyaɓe baki mummy tayi ta miƙe tana faɗin tunda ba'a gayyatarmu a cikin zancen ai koba afaɗa ba zamu tafi, mummy tayi ta waje sadam ya bita da kallo, ta fita da kusan 2minute amma sadam baice komai ba, dady yace sadam kai nake sauraro, waiwayawa sadam yayi ya kalli ƙofa sai yana kallon kamar mummy bata tafi ba miƙewa yayi yaje ya leƙa ƙofar, ganin bata waajn ya sanya yaja ƙofan ya sanya mata key yadawo kusada dady ya zauna shi dai dady kawai ya tsaya yana kallon ikon Allah bai san wace magana bace haka da har sai an kulle ƙofa kafin ayita,
Zaunawa sadam yayi daf da dady yace dady dan Allah wata alfarma nake nema awajanka, dady ka taimaka ka tausayamin ka dubi wannan zance da zanyi maka da kyakkyawan tunaninka, dady ka duba zancenann da muhummanci kamar yanda kowani lokaci nake ɗaukan all'amurana da muhimmanci,
Advertisement
Murmusawa dady yayi yace In sha Allah can yiwa lamarim kyakkyawan fahimta sadam kai dai yanzu karkaji komai faɗamin wace maganace?"
Dady ni dai dan Allah kayimin alqawarin bazaka ƙi zancen da nazo maka dashi ba, girgiza kai dady yayi yace bazanyi maka alkawari ba sadam saboda bansan zancen ba amma nayi alƙawari zanyi iya ƙoƙarina nayiwa zancen kyakkyawan fahimta yanda bazan cutar dakai ba, yanzu inajinka faɗamin abunda ke tafe dakai kabar wannan noƙe-noƙen, dady dan Allah kayimun aure wallhy aure nakeso yafaɗi zancen da sauri kamar wanda zai sanya kuka,
Dady bai san lokacinda yafara dariya ba yace sure kakeso sadam? Sun kuida kai sadam yayi yace eh, jijjiga kai dady yayi yace sai yanzu na fahimci dalilin dayasa bakaso mummynka taji zancen, amma sadam kasan yanda za'a kaya da mummynka akan wannan zancen koh?
har yanzu kallon ƙaramin yaro take maka wanda bai isa aureba, nasani sadam yace sannan yadaura da fadin sanin hakan yasa na sameka dady saboda kai kafi kowa fahimtata kuma nasan idan har ka amince to zaka iya shawomin man mummy,
Nisawa dady yayi yace har indai ta wajena ne banda matsala sadam saboda ko ni lokacin dana auri mummynka ban kai age ɗinka ba, kuma na riƙeta mun zauna lafiya idanba ɗan abunda ba'a rasawaba bazata ce maka ga wani mummunan abunda nayi mataba, amma inaso kasani na auri mummynka tana sona insa sonta, yanzu kai akwai wacce zaka kakesone?har kakeson aurenta?"
Gyada kai sadam yayi yace eh dady, nisawa dady yayi yace nafarko sadam kai ba aiki gareka ba, mummynka baso takeyiba kana kallon ahaka zaka samu farin cikin da kakeso?
nan da nan idon sadam suka cicciko yace dady dan Allah ka taimaka wallhy yarinyar nan tun bata kai haka ba nafara zuwa wajanta babanta ya hanata kula kowa hatta da ƴaƴan ƴan uwansa sun nuna suna sonta babanta ya hana saboda yanaso yadawo mutumin kirki mai cika maganarsa, dady dan Allah karkace a'a zan zama mayaudari, bazasu ɗaukeni mutum mai gaskiya ba ko kaɗan mutumcina zai zube idanuwansu, nima kaina cikin zuciyata can zame me kallon kaina matsayin maci amana, dady ina fada maka hakane saboda nasan zaka fahimceni kuma a halin yanzu bbu amfanin ɓoye maka komai,
Jijjiga kai dady yayi yace naji amma mai yasa abaya ka ɓoyemin? Saboda ina tsoron yanda mummy zata ɗauki zancen sadam tafaɗi,
Toh sadam nidai yanzu bazance komai ba sai dai Allah ya za6a mana abunda yafi alkhairi zanyi ƙoƙoari har naga nacika maka burinka, amma kasani kada ka saka hope akaina da yawa ka ɗauki alamuranka da miƙawa ubangiji shine zaiyi maka magnin komai ba niba,
tashi kaje idan zaka wuce kacewa mummynka inason magana da ita sai naji ta bakinta saboda tanada hakki akanka bazan taɓa yimaka aure ba tareda amincewarta ba."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial46 Chapters
The Lions of Dawrtaine
Hallon Nilsdotter was born in 1268 and trained in the magics of the shamans of old Sweden. Now, in 1924, she hunts for the Calamity, a prophesied disaster. Along with her spirit allies and the young scientist Milo Rabbit, Hallon forces open a tear in the boundary of their universe to travel to another. An old war has ruined this land, breaking its weather systems, and a new war is brewing between the Untainted and those who show strange mutations. On the run after being identified as abnormal, Hallon and Milo must navigate this new world of machine guns, gas attacks, and fallen spirits. All the while, the Calamity looms over them. ----- The book is complete at 46 chapters, although I may revisit with short stories in the future.
8 201 - In Serial24 Chapters
Nature's Companion
Gorm, an old man living in the mountains and forests of the Endless Wilderness for thousands of years, is dying. Not how he wanted to, surrounded by nature, but trapped in a cave with strange carvings all over its walls. When he was transferring his soul into an oak tree to prolong his life, the carvings on the cave walls lit up. This is my first story so feel free to criticize and correct me. English is not my first language, so if you find grammatical or spelling errors inform me. I’ll try to publish 2-3 chapters a week.
8 164 - In Serial15 Chapters
The World System
James Harbor was on his way home from a night shift when his world and his SUV was turned sideways, literally, by a giant beast. With a dark sense of humor, a fair bit of intelligence, and scorn for his fellow man dont expect our protaginist to be a sefless sacrificing hero out to save the world from itself. Instead join a man driven by his whims and given an unexpected headstart in the race for survival. ------------ This story is going to be refined slowly as I write new chapters, cleaning up grammar, typos, repeats, elements placed wrong, etc, I do my own proof-reading which is far from perfect so expect older chapters to be updated frequently with revisions. Release schedule will probably be at least 1 chapter a week.
8 184 - In Serial6 Chapters
The Boy and The Whispering Willow
After a fatal accident, Timothy has lost his grip on reality. His mother and himself are being kicked out of their apartment and sent out to the countryside. There, he meets various people and deals with self-doubt and abuse. Finding a friend or two along his hopeless journey, we are brought to the conclusion that things aren't what they seem and life itself, is pitful road all must travel. Every road differs but the bottom line is we live, learn and die. But what is the meaning behind the simple path?
8 103 - In Serial45 Chapters
Rise To The Absolute Zenith
After appearing in a new world under circumstances that shocked him, Blade understands that he was in for a challenging life. Still, Blade would never expect the pain and suffering he'll have no choice but to undergo. Hate, pain, and suffering would be his best friend in his journey to the Zenith, his journey to becoming what he truly desires...to become eternal and immortal, Blade will swim through an endless ocean of dead bodies and blood.
8 170 - In Serial50 Chapters
GIRL OF HIS DREAMS- R RATED
From Compton too Los Angeles Amor'e is a hood beauty ,doing very well for herself in both the fashion industry and in the Business sector. Although she struggles with depression as time went along she overcame it, or so she thought.....Left heartbroken by her ex-boyfriend she thinks that she won't find Mr.Right.But one night will flip her entire world upside down as she meet Multi-Platinium triple threat and the King of Rnb, Chris Brown.From Virginia too Los Angeles Chris Brown's entire life has been portrayed in the media. Everyone remembers the incident but he just can't get past that he has being scruntinized for something that happened decades ago. But he still manages to be the world's best of the best.He's single but not actively looking for love one night he sets his eyes upon a girl whom he hasn't seen before and changes his life for the better .Want to follow these two along on a journey filled with obstacles of love,heartbreak and betryal?Has Chris Brown finally found the girl of his dreams?Read Girl Of His Dreams to find out
8 73

