《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 34
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 34
Washe gari dady ya fita da wuri dan haka sadam bai samu yayi magana dashi ba, wunin ranar haka sadam yayi shi jikinsa gabaƙi ɗaya babu ƙwari, har mummy sands ta afahimci hakan amma bata tanka masaba saboda tace duk ranarda abunda yake damunsa yayi tsamari taji tunda har yaƙi faɗa mata abun bai dameshi bane, daga ƙarshe wunin ranar a gidansu najeen yayi shi najeeb yaci gabada bashi shawarwari yanda zai ɓullowa al'amarin da yanda zaiyiwa dady magana ya ɗauki maganarsa da muhummanci sai dare yadawo yana son ganin sawwama amma bai samu yajeba, saboda yafiso har sai randa yayiwa dady magana dady ya amince tukunna zaije wajanta da gwarin guiwa, sadam bai samu ya zauna da mahaifinsa yayi masa magana dashiba saboda da wuri yake fita aiki sannan kuma yadawo da dare, dan haka ya yanke shawarar cewa zai bari a weekend ya sameshi d azancen, sannan kuma har wannan lokacin bai ƙara komawa wajen sawwama ba amma kullum suna waya akai-akai duk yanda yakeson ganinta haka ya haƙura,
Ranar friday haka ya wuni da faɗuwar gaba saboda washe gari yake sanya ran yiwa dady magana saboda ya gaji da wuni da kwana da taraddadi cikin ransa,
Bacci kaɗan sadam yayi aranar gani yakeyi kamar safiya bazata yiba saboda yanda ya ƙagu yayiwa mahaifinsa magana, tunda yaji wani daga cikin ƴan uwan baba sun fito neman aurenta ya gigita da zullumi take kwana aransa, zuciyarsa bazata iya jure rashin sawwama ba,
sai bayan yyi sallar asubahi sannan bacci mai nauyi ya ɗaukeshi, bai farkaba sai wajan ƙarfe goma 10:00am yatashi toilet yawuce yayi brush yayi wanka ya fito ya sanya kaya ya fita zuwa palour, qannensa yasamu a palour suna zaune hassna tace yaya sadam breaksfast ɗinka yana man diining mummy tace idan kafito a gaya maka,
Toh yafaɗi sannan yawuce dining bai wani tsaya cin abinci sosai ba saboda yanda hankalinsa duk baya jikinsa ɗakin dady ya wuce kai tsaye bayan yayi sallama ya tsaya bakin ƙofa mummy dake ciki tace shigo mana sadam,
Advertisement
Toh sadam ya amsa sannan ya sanya kansa ciki, a kishingiɗe ya samu dady yayinda mummy take gefensa ga dukkan alamu taɗi takeyi masa kuma yana jin daɗin taɗin dan yanda annuri ya nuna a fuskarsa, ƙarasawa sadam yayi ɗan kusa dasu ya zauna akan guiwowinsa ina kwana dady yafaɗa yana kallon mahaifinnnasa dady ya amsa fuskarsa sake cikeda annashuwa yace lafiya ƙlau sadam katashi lafiya?
Lafiya ƙlau sadam ya ansa sannan yace mummy ina kwana? lafiya son harka tashi? Eh mummy natashi,
Shiru sadam ya zauna yayi yarasa ta yanda zai furta zancen dayake bakinsa,
Dady ya tashi ya zauna ganin sadam a zaune yasan magana yake tattare dashi lafiya sadam naga kamar kana son yin wata magana kuma kayi shiru karkaji komai faɗa kawai,
Kallon mummy yayi yace mummy dan Allah zamuyi magana da dady, zaro ido mummy tayi tace mai kake nufi kenan?
Sun kuida kai sadam yayi yace da dady kaɗai nakeson yin magana,
Da mamaki mummy ke kallon sadam wato har akwai maganarda zaiyi da dadynsa batareda ita ba?
Murmushi dady yayi yace toh mummy d'an bamu waje zamuyi magana da son ɗinki dady yayi magana cikin zolaya, kyaɓe baki mummy tayi ta miƙe tana faɗin tunda ba'a gayyatarmu a cikin zancen ai koba afaɗa ba zamu tafi, mummy tayi ta waje sadam ya bita da kallo, ta fita da kusan 2minute amma sadam baice komai ba, dady yace sadam kai nake sauraro, waiwayawa sadam yayi ya kalli ƙofa sai yana kallon kamar mummy bata tafi ba miƙewa yayi yaje ya leƙa ƙofar, ganin bata waajn ya sanya yaja ƙofan ya sanya mata key yadawo kusada dady ya zauna shi dai dady kawai ya tsaya yana kallon ikon Allah bai san wace magana bace haka da har sai an kulle ƙofa kafin ayita,
Zaunawa sadam yayi daf da dady yace dady dan Allah wata alfarma nake nema awajanka, dady ka taimaka ka tausayamin ka dubi wannan zance da zanyi maka da kyakkyawan tunaninka, dady ka duba zancenann da muhummanci kamar yanda kowani lokaci nake ɗaukan all'amurana da muhimmanci,
Advertisement
Murmusawa dady yayi yace In sha Allah can yiwa lamarim kyakkyawan fahimta sadam kai dai yanzu karkaji komai faɗamin wace maganace?"
Dady ni dai dan Allah kayimin alqawarin bazaka ƙi zancen da nazo maka dashi ba, girgiza kai dady yayi yace bazanyi maka alkawari ba sadam saboda bansan zancen ba amma nayi alƙawari zanyi iya ƙoƙarina nayiwa zancen kyakkyawan fahimta yanda bazan cutar dakai ba, yanzu inajinka faɗamin abunda ke tafe dakai kabar wannan noƙe-noƙen, dady dan Allah kayimun aure wallhy aure nakeso yafaɗi zancen da sauri kamar wanda zai sanya kuka,
Dady bai san lokacinda yafara dariya ba yace sure kakeso sadam? Sun kuida kai sadam yayi yace eh, jijjiga kai dady yayi yace sai yanzu na fahimci dalilin dayasa bakaso mummynka taji zancen, amma sadam kasan yanda za'a kaya da mummynka akan wannan zancen koh?
har yanzu kallon ƙaramin yaro take maka wanda bai isa aureba, nasani sadam yace sannan yadaura da fadin sanin hakan yasa na sameka dady saboda kai kafi kowa fahimtata kuma nasan idan har ka amince to zaka iya shawomin man mummy,
Nisawa dady yayi yace har indai ta wajena ne banda matsala sadam saboda ko ni lokacin dana auri mummynka ban kai age ɗinka ba, kuma na riƙeta mun zauna lafiya idanba ɗan abunda ba'a rasawaba bazata ce maka ga wani mummunan abunda nayi mataba, amma inaso kasani na auri mummynka tana sona insa sonta, yanzu kai akwai wacce zaka kakesone?har kakeson aurenta?"
Gyada kai sadam yayi yace eh dady, nisawa dady yayi yace nafarko sadam kai ba aiki gareka ba, mummynka baso takeyiba kana kallon ahaka zaka samu farin cikin da kakeso?
nan da nan idon sadam suka cicciko yace dady dan Allah ka taimaka wallhy yarinyar nan tun bata kai haka ba nafara zuwa wajanta babanta ya hanata kula kowa hatta da ƴaƴan ƴan uwansa sun nuna suna sonta babanta ya hana saboda yanaso yadawo mutumin kirki mai cika maganarsa, dady dan Allah karkace a'a zan zama mayaudari, bazasu ɗaukeni mutum mai gaskiya ba ko kaɗan mutumcina zai zube idanuwansu, nima kaina cikin zuciyata can zame me kallon kaina matsayin maci amana, dady ina fada maka hakane saboda nasan zaka fahimceni kuma a halin yanzu bbu amfanin ɓoye maka komai,
Jijjiga kai dady yayi yace naji amma mai yasa abaya ka ɓoyemin? Saboda ina tsoron yanda mummy zata ɗauki zancen sadam tafaɗi,
Toh sadam nidai yanzu bazance komai ba sai dai Allah ya za6a mana abunda yafi alkhairi zanyi ƙoƙoari har naga nacika maka burinka, amma kasani kada ka saka hope akaina da yawa ka ɗauki alamuranka da miƙawa ubangiji shine zaiyi maka magnin komai ba niba,
tashi kaje idan zaka wuce kacewa mummynka inason magana da ita sai naji ta bakinta saboda tanada hakki akanka bazan taɓa yimaka aure ba tareda amincewarta ba."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial6 Chapters
The Gods' Game (An epic fantasy LitRPG)
The start of an epic LITRPG fantasy adventure...Of a game played between gods where the playing field is the world itself and the pieces, living beings. A young man is caught unwittingly between, in a strange world, without allies or help, and must battle for survival using his wits and magic alone.Pawn or Player...his fate is his to decide...which will he prove to be?Accidentally summoned from Earth to the world of Myelad, Kyran becomes embroiled in an eons-old war between the gods. Earning their ire, he is sentenced to die. To escape the gods’ trap, Kyran must become a player in their game that even the gods would learn to fear...For those who enjoy epic tales of fantasy, this is a coming-of-age story of Kyran Seversan, a young man from Earth, stranded in another world where magic not only exists, but is part of an elaborate game between immortals.Enter the world of Myelad and join Kyran on his epic journey! Book 1 - 5 of the Gods' Game have already been released on amazon. You can grab them here! Or you can wait to read the story on Royal Road as I release chapters of Crota, Book 1 of the Gods' Game over the next few weeks. Hi, I am Rohan Vider and the author of the Dragon Mage Saga and the Gods' Game, both of which have been previously published on Amazon. If you want to support my writing, you can find the Gods' Game here! or followe me on Patreon. I hope you enjoy the story. Happy reading! Release Schedule Book 1: Two per day going forward.
8 112 - In Serial15 Chapters
Dice of Infinite Fates
Every hundred years, the interplanetery council will start the World Survival Games and out of the millions of inhabited planets, one will be chosen to be the participant of this game. Billions of unwilling participants will participate in this glorious game and only a thousand will survive in this cruel game. What happens when Earth becomes the next participant? Before humanity is thrown into the meat grinder, everyone is given a chance to fight for their chance to survive. Some received powerful skills while others receives tyrannical weapons. For me, I receive the most powerful weapon of all. The ability to change fate! For many,this game is hell. For me this is paradise. Watch as I manipulate and scheme my way to the top. I will be updating this novel at minimum of at least 3 times a week.
8 729 - In Serial63 Chapters
Shadows Rise
Hey! If you're here because you think our cover art looked like a dick in the front page; yes, we know. You don't need to tell us. Read the story while you're here since you bothered clicking. We'd appreciate it. lol - The Crew It's a common misconception that we all see ourselves as the heroes in our own stories. Sometimes, hunting down the ones who caused you harm comes with the hefty cost of becoming exactly what you hate the most. Shadows Rise is a story about grief, revenge, and the consequences one must face when overcome by either. It begins with two brothers who find themselves alone in the wake of a traumatic loss and become involved with a group of people set on taking revenge on one of the deadliest forces known to Valcrest. Shadows Rise is the first of a series of web novels set in the land of Valcrest. New chapters release twice a month, on the 1st and 16th. For more information on Valcrest, behind the scenes details, and future plans for this series, you can visit our blog: Written In Shadows. Cover art by Violeaf -MnF on deviantArt
8 219 - In Serial13 Chapters
Nine Rebirths [Title in Progress]
A young boy forced to cultivate a Devilish Technique that greatly overdrew his vitality drew what he thought would be his last breaths on a blood soaked battlefield. However, nearing the end of his life, he meets someone that helps him restore his vitality, disperse the vile cultivation and start anew again. This is the story of Ji Curo, a young man on his path to the top.
8 116 - In Serial25 Chapters
You, Me
Both Xiaolian and Xiaomi resembles each other with he exception of attitude. Xiaolian is cautious, smart, calculative, has knowledge of medicine and poison, and also knows martial arts and powers where as Xiaomi knows calligraphy arts, music, literature, and etiquette as a lady. She is innocent, pure, and naive and tends to be the more happy go lucky type of girl. Why do they look so alike? And since when did they got their fate twisted to change place? When Xiaolian was hunted down by the Demon Prince's people and when Xiaomi was pushed down to Earth by her teacher's fiancee, they both had coincidentally swap places as Xiaomi's teacher rescued Xiaolian without knowing and the demon prince caught Xiaomi by chance. Since then, she was held captive in the demon realm.
8 75 - In Serial13 Chapters
The Dendrochronology of Lincoln & Daisy // a Staticquake fanfic
What if Lincoln Campbell and Daisy Johnson met long before Agents of SHIELD? In the story, they end up meeting under the same oak tree throughout their lives leading up their first meeting in Afterlife. And a little bit after ;)
8 184

