《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 35
Advertisement
*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 35
Sawwama kwana biyu tana son ganin sadam amma babu yanda ta iya haka ta haƙura batareda ta nuna masa tanason ganinsa ba saboda tasan idan shi yana son ganinta tasan tabbas zaizo,
Haka baba ya lurada yanda sadam ya ɗauke ƙafarsa a gidan amma bai sanya abun a ransa ba balle yadameshi, suna zaune baba ya kira sawwama bayan tazo baba yake tambayarta ko sadam yana zuwa kwana biyu, baya zuwa sawaama tabashi amsa,
Jijjiga kai baba yayi yace toh shikenan bamusan mai yake nufi ba amma Allah ya zaɓarda mafi alkhairi, cikin rashin fahimta sawwama ta kalli baba sai kuma ta sunkuyarda kanta, mama tace badai tunda kukayi maganarba shine bai dawoba, baba yace eh shine amma bamusan mai yake nufiba zai iya kasancewa wani abun ya tsarrmeshi mai muhummanci dan haka zamu jira na wani lokaci mu gani, shiyasa banyi gaggawar bawa yaya zakari amsa ba saboda gudun hakan, gaban sawwama sai faɗuwa yakeyi dan haka tatashi ta wuce ɗaki, tana shiga taji wani gumi yana tsattsafo mata wani zance baba sukayi da sadam kenan har ya sanyashi ya daina zuwa wajanta? gabanta yaci gabada faɗuwa ga zancensa da yayi na cewa shiyasa bai bawa yaya zakari amsaba, mai hakan take nufi kenan? Menene haɗin ya neman auranta da sadam da yaya zakari kuma?
Tambayiyine dayawa fall cikin ranta amma batada wanda zai bata amsa dan haka ta yanke shawarar idan sunyi waya da sadam zata tambayeshi."
cikin sanyin jiki sadam yace dady nagode yana faɗin haka ya tashi ya fita dady ya bishi da kallon tausayi cikin ransa yana kissima abubuwa dayawa,
A ƙofar ɗakin mummy sadam ya tsaya yace mummy dady yana kiranki, da wani kallo ta bishi ganin yanda jikinsa yayi sanyi sai tace me kuma kacewa dadynka nayi?
Baby kawai yana son magana dake ne, miƙewa tayi tana masa kallon tuhuma ta yi ɗakin dady shikuma sadam ya wuce nasa ɗakin yayinda gabansa yake tsananta faɗuwa saboda yana taraddadin yanda zata kaya tsakanin dady da mummy yasan bawani da daɗi zata kaya musu ba,
Advertisement
Mummy zaune gaban dady tayi shiru kawai tana jira taji yafara magana,
Gyaran murya dady yayi sannan yace mummyn sadam dama magana nakeso muyi dake gameda abunda sadam yanzu yazo ya sameni akai,
Kafin na faɗa miki zancen inaso ki yiwa zancen kyakkyawan fahimta ki sanyashi a ma'auni ki auna zancen a matsayinki ke kanki matsayinki ma mahaifiya, inaso idan kika tashi yanke hukunci ki cire son zuciya aciki kiyi masa adalci iya yanda zai iya dauka,
Ni ban tilasta miki ba amma inaso kisani sadam dai ɗanki ne kuma Allah zai tambayeki idan kika musgunawa rayuwarsa duk da kasancewarki matsayin mahaifiyarsa,
Cikin ƙaguwa mummy tace dadyn sadam nikam ka faɗamim mai yake faruwa,
.Dady yace toh shi dai sadam yazo ya sameni da magana man cewa shi aure yakeso,
Zaro ido mummy tayi tace aure? Koba aureba? Shi sadam ɗin yafaɗi haka? nawa yake? Shi yaushe aka haifeshi da har zai fara maganar aure? Yaushema yafara karatu tukunna da zaiyi zancen aure?
Wallhy ban yardaba ban amince sadam yayi auren ba bada yawuna ba kwata-kwata nawa sadam ɗinyake? har yaushe aka haifeshi da zaiyi magaanr aure? wani mataki yakai a karatu? Yaushe ma yafara karatun da zai bijiromin da maganar aure? Idan wannan maganar nema gaskiya ni kada ka matsani saina amince dan banjin zan iya amincewa,
Jijjiga kai dady yayi yace ni ni bance can takuraki dole sai kin amince ba ai ɗanki nefa kinada hakki akansa, nidai abunda nakeso kisani har in dai yaro zai fito ya dubi iyayensa yace ayi masa aure to zancen abun dubawa ne lallai idan anason a zauna lafiya, saboda yafaɗi hakanne dan gudun faɗawa halaka, idan kuma anƙi to yaro zai iya faɗawa wani hali alokacin ɓarna zata yaɗu, sannan kuma kafin asamu hanyarda zata ɗinke wannan ɓaraka sai anyi da gaske, kuma har in dai ya faɗa halaka bashi kaɗai keda laifi ba mu kansa mahaifansa akwai namu gudumawar, sannan Allah zai tambayemu, wallhy ko sau ɗaya banason Allah ya tambayeni akan nakasa bawa yarana tarbiyarda tadace kokuma wani gazawa akan yarana, to ke idan kika hanashi aure meye ribarki?
Advertisement
Mu ba abun muyi murna Allah yabamu yaro mai sanin ciwon kansa ba, maimakon yafaɗa halaka sai yazo yafaɗa mana gaskiya, wallhy ban taɓa sanin hankalin sadam yakai haka ba sai yanzu, yarone mai tsoron Allah da hankalin gaske, sai yanzu nagane zan iya barinsa yaje bangon duniya banda damuwa,
Sannan karatu ai koda aure ana karatu, ni ina age ɗin sadam na aureki ban riƙeki ba? ban kula dake ba? Alokacinda naci gabada karatu mun haifi sadam, haihuwarsa ta hanani karatu bare aurenki?"
Dadyn sadam bazafa ka haɗa yanzu ta da ba shekaru nawa baya, yanzu lokaci ya canja, jijjiga kai dady yayi yace hakane lokaci ya canja babu komai taji kije,
Miƙewa tayi ta fice tabar dady da ɗumbin mamaki baiyi zaton cewa abun mummy har yakai hakaba, amma wannan abun mumny akan karatu kaɗai take yinsa? Kokuma tana ɗaya daga cikin mata masu kishin araɓi ƴaƴansu saboda kar yayi aure kulawarda yake basu ta koma man matarsa ne oho?
Kai tsaye ɗakin sadam mummy tawuce atsaye ta tsaya ta bishi da wani irin kallo sannan tace ka kyauta kaji daɗi ka ɓatamin rai tana faɗin haka ta juya tayi waje sadam ya bita da kallo kawai iska ya furzar ya kwanta bai daɗe da kwantawa ba wayarshi tafara ruri, yana dubawa yaga sawwama wani irin daɗi yaji a cikin ransa, sawwama kuwa anata wajan tarasa sukuni hakan yasa akaro na farko ta ɗaga waya ta kirashi,
Picking yayi ya kara a kunnensa, cikin nutsuwa sawwama tayi sallama lumshe ido yayi ya buɗe saannan yaji wani sanyi cikin ransa,
.Bayan sun gaisa sawwama ta tambayeshi mai suka tattauna da baba bai ɓoye mata ba ya shaida mata har yanda sukayi da dadynsa ya shaida mata sai dai yaɗan ɓoye wasu abun saboda baison tashin hankalinta, baiyi mata bayani yanda hankalinta zai tashi ba,
Wayarda sukayi da sawwama ita ta kwantar masa da hankali yaji kamar bai cikin wata damuwa ma gabaki ɗaya."
Mummy ta ɗauki abun da zafi sosai dan 2days sadam yana gaidata ko amsawa batayi hakan yasa ya shiga damuwa sosai,
Ranar ya yanke shawarar ya sameta a ɗaki ya bata hakuri sannan yaji opinion ɗinta tunda shi daga dady har mummy bbu wanda yace masa ga abunda suka tattauna akai,
Da sallama ya shiga ɗakinta, a ciki-ciki mummy ta amsa sallamr ta kauda kanta gefe, ƙarasawa yayi ya zauna agabanta ya tankwashe kafafu, yace mummy ina wuni?."
* FITATTU BIYAR NA KUD'INE.*
*FEEDOHM - SILAR WAYE?*
*ZAINAB BAWA- YARIMA FAYAD.*
*ZEE YABOUR - DR MUHRIX.*
*HAJJA CE - ANNURIN ZUCIYA.*
*NANA DISO - GIMBIYA SUHAYMA.*
LITTAFI BIYAR AKAN___500,
IDAN HUDU KIKE SO___450,
IDAN KUMA UKU NE___400,
IDAN BIYU KIKE SO___350,
IDAN KUMA D'AYA KIKE SO 200.!
TURA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT D'IN.
3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK TARE DA SHAIDAR BIYA A 08036953516
KO KUMA.
ACCOUNT NUMBER:- 0003075326 ZAINAB M BAWA
Jaiz bank SHAIDAR BIYA TA 08161146563.
*KO KATIN MTN TA WANNAN LAMBAR 07065283730 TARE DA SHAIDAR BIYA.*
*SANNAN MUYI ADDING D'INKI A FITATTU GROUP🌹...*
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
Advertisement
- In Serial17 Chapters
Guardium
Year 3184: Earth remains divided. Five years ago, a comet storm known as Orbital bombardment ravaged the Sol galaxy and left many humans scrambling to find new lives beyond the stars. Those who stay face many challenges to keep their world alive. Though splintered, Earth still retains hope underfoot. Gaia, who emerged to save Her people that day. But ever since, she has remained dormant and hidden from the world when they needed her most. That is, until one Illian Jones answered her pleas. Despite his blue-collar occupation as an intergalactic diamond miner, Illian learns he is destined for greater things. He is the only one who can speak to Gaia. He is one of many Messengers who speak for their Gods in the mortal coil. In all iterations, they call their congregation Guardium. When an ancient army awakens to reclaim Earth through means of war, it will be up to Illian to unite his people and prove once and for all that Earth is not yet dead. --- Guardium is Science Fiction like you've never read before. Meet legendary figures, engage in exciting warfare, and learn what it means to be one part of a bigger whole. The perfect cross between Star Wars, Mass Effect, and Greek epics such as The Illiad! Also on Wattpad and Tapas.
8 145 - In Serial58 Chapters
The Broken System: What Bred the KING
Kinoya an ordinary research fellow, was bitten by a genetically modified spider. Did he become next SPIDERMAN? Of course, NO. He died just to become an object of research himself. Being a fascinating subject, he was researched extensively and he had died again but not until he killed them all. He got a loving family on the next time he woke up. A Gift? Of course No. His family was devastated in front of very eyes and he was sold as Sex SLAVE. What should he do? Of course, Kill them all. And then [Ceremony successful… Tribute accepted… Connecting the soul...] [Connecting to the world… Activating the system… Error... Modifying… Connecting to the system… Error...] [THE BROKEN SYSTEM activated.] He had no intention but the destiny had chosen him. Willing or not he was led to the path of KING armed with a broken system. BUT ascendancy and demise are the two side of the same coin... *************** Schedule: 7 chaps/Week (Extra on weekends) Found something good, comment. Not up to the mark, comment, please. If you love it rate it. Last but least, donate if you take pity to this little soul.
8 144 - In Serial12 Chapters
To Live Again
A demon lord addresses a crowd in his final moments. A crowd consisting of family, friends, enemies and curious bystanders. However he is killed moments before he can name a successor, leaving those he once thought as loyal, grasping at the fragments of his dying kingdom.Apparently reborn the demon lord is raised by a loving but powerless couple in a fractured world created by those he once considered his retinue. Where he learns the horrors that befalls those without power.Starts off slow though will speed up in the future. Contains mature themes. Tags, especially the mature tag are there for a reason.10,000 - 25,000 word chapters.
8 199 - In Serial51 Chapters
Harry Potter and the Shadow of the Dark Lord
In a twist of fate, Harry Potter finds himself saved from the killing curse by a charm that gave him memories from a man from another world. A man who knew about wizards and magic before he did, and holds the secrets of his world in his head. He grows up with the talent of a grown wizard, the love of a mother, and the many mysteries of the wizarding world hidden within a voice that was ever present in his mind. But his world turns on it’s head as he discovers that the other owner of the voice was Lord Voldemort himself, and he now had all the knowledge he needed to enslave the entire wizarding world. Fated friends became sworn enemies and destined enemies became inseparable friends. Join Harry in this new world under the shadow of the dark lord. Join my discord server to give me some ideas about the fanfic - https://discord.gg/bJagK5B7ut I do not own Harry Potter. Full credits go to the owner. Authors : Evolvingyanjing DemonsDescent
8 216 - In Serial46 Chapters
Hostage
25, Angel White moves into her father's mansion in Los Angeles, California. She didn't know her father had money stashed away in the house. She also didn't know that her father had a lot of enemies who wanted that money. She soon gets an uninvited surprise when a couple of men broke inside the house. Will Angel survive being hostage for days ?
8 68 - In Serial15 Chapters
Tenali raman
story of tenali raman
8 85

