《ƘADDARAR RAYUWA》K page 46
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on "
Page 46
Ranar juma'a da misalin karfe biyu na rana dubbannin mutane suka shaida daurin auren sadam da hafsatul sawwama, akan sadaki naira dubu dari biyu 200k, a kofar gidan malam sa'adu mutane da dumbin yawa sun sami halartar daurin auren, auren yatara mutane sosai fiyeda auren sadam da abida, ganin sadam kadai a wannan rana ya isa ya tabbatar maka da farin cikin dayake ciki, bakinsa yakasa rufuwa annuri ya bayyana a kan fuskarsa, bakinsa yaki rufuwa sam sai wani kayataccen murmushi yake saki sabanin baya wanda kana kallonsa wancan ranar kasan cewa kawai yana yake ne,
Yan uwa da abokanan arziki sun zagayakeshi tako'ina sai murna sukeyi masa yayinda yake amsawa cikeda fara'a, sai a wannan lokaci sadam yasamu saukin zullumin dayake ciki, alokacin yanaji kamar duk wata damuwarsa ta duniya gabaki daya ta kauce sakamakon mallakar farin cikinsa abun kaunarsa dayayi matsayin matarsa, alokacin ya kara tabbatar da cewa har in Allah ya nufi abu mai yiwuwane koda duk duniya basa son abun, kuma suce bazai yiwuba ku zage karfinsu wajan hana yiwuwar lamarin to Allah da ikonsa da iyawarsa da isarsa da mulkinsa saiya sanya wannan abu ya yiwu, idan kuwa duk duniya zasuce wannan abun zai yiwu idan Allah ya nufa bamai yiwuwa bane koda karfinsu da dukiyarsu da iliminsu zai kare akai tofa wannan abu bazai yiwuba,
Shi kuma dama lamari na ubangiji haka yake yakan duba abunda zaifi zama maka alkhairine koda kuwa ba abunda kakesoba kenan cikin ranka sai ya zaba maka mafi alkhairi bakoda yaushe abunda kakeso yake zama maka alkhairi ba bakuma koda yaushe abunda kakeki yake zama maka sharri ba kamar yanda bakoda yaushene idan kaso abu zai zama maka sharri ba, Allah shine masanin komai, wannan aure da aka daura Allah kasa shine mafi alkhairi arayuwar sadam da sawwama,
Tun safiyar yau sawwama tatashi da wani irin faduwar gaba wanda tanahanta sukuni gabaki daya saita dawo kamar wata marar lafiya,
jan lalle tayi a kafarta da hannunta duka yankan salataf yafito radau yayi jajazir yayi mata kyau ba kadanba gashinta kuma mama ta sanya mata karkashi ta wanke matashi tass yafito kamar wanda tasaka relaxer kwanwar mamace tayi mata miri-mirin kitso akanta kusan wuni guda sukayi wajan yin kitsonnan tafito sabuwar amarya kana ganinta basai an fada makaba zaka tamrance waccece amarya,
Tayi sharr da ita sai yar rama datayi kadan bamai yawaba kullum cikin nasiha mama takeyi mata akoda yaushe suka zauna mama takance mata shi kinga zaman aure dan hakurine kowa kikaga yaji riba a rayuwar aure toh yayi hakuri kuma shi aure da kika ganshi ibada ne, idan kika daukeshi katsayin ibada ina tabbatar miki da komai zaizo miki cikin sauki, ki rike hakuri sawwama ina kara jaddada miki ki rike hakuri, hakuri shine ginshikin komai da kika ganshi, ita rayuwa bazata tafi batareda hakuriba kuma kirike gaskiya sawwama a rayuwa bazaki taba ji ance gaskiyarka ta kare ba sai daia ace karyarka takare, ki zama mai biyayya ga mijinki ki dauki mahaifiyarsa uwa agareki ki kyautata mata kamar yanda zaki kyautata min ko karamin yaro a dangin mijinki kada ki rainashi kibi kowa sau da kafa,
Advertisement
A kullum nasihar da mama ke yiwa sawwama kenan ba mama kadaiba hatta kowama abunda yake fara ambatawa sawamaa shine hakuri tayi zaman hakuri, kalmar hakuri takasance kalmarda tafi jiyuwa a kunnenta tunda aurenta ya gabato."
Ganin yanayin data tashi dashi yasanya mahaifiyarta taketa kwantar matada hankali dukda itama tanajin babu dadi cikin ranta amma yaya zatayi? Dole tayi hakuri ta nusarda driyarta dan aurenda zasuyi mata shine mafi alkhairi agareta shine mutumci dakuma darajarta shine kimarta, barinma daya kasance tasamu miji kai sonta da tausayinta a wannan zamani ba kowa bane zai san abunda yafaru da yarinya kamar yanda yafaru da sawwama sannan kuma ya jajircewa aurenta ba,
Tunda sawwama taji guda ta karade cikin gidansu ana fadin an daura auranta da sadam sai tarasa wani hali take ciki farin ciki kokuma akasin hakan tashi daya zazza6i mai zafin gaske ya rufeta tafara rawar dari haleema ce ta shaidawa mahaifiyarsu mama tashigo da kanta jin jikin yayi zafi ya sanya ta evo ruwa ta dudduma mata jiki da ruwa mai dan sanyi kadan sannan ta aika aka siyo mata pracematol tabata kozai saukar mata da zazzabin, hakan yasa zazzabin yadan sauka tasamu bacci mama tacewa halima ta kula da ita sannan ita tafita wajan baki gabaki daya jikin mama ita kanta yayi sanyi tana hidimane kawai amma sam hankalinta baya jikinta."
Sadam kuwa ana gama daurin aure suka wuce wajan reception akayi komai aka gama sanda suka jira baki suka gama watsewa gabaki daya harsu dady suka bar wajan sannan sadam yanufi wajan frnds nasa, najeeb shima yana can yana sallamar wasu daga cikin abokanansu dayake bakin sunyiwa sadam yawa shi kadai, bayan sun gama su duka suka hadu waje daya da sauran abokannasu wanda da yan uwa wanda bazasu wuce kan sadam dinba sai dariya suke yiwa sadam suna zolayarsa angon sawwama mijin abida a fadinsu anyi masa auren gata dan a sa'anninsu wanda sukayi auren fari ma dai-dai kune amma shi har mata biyu, shikuwa sadam aikinsa kawai dariyanr da yake hakora dan jinsa yakeyi eh yakai ya isa tunda ya mallaki sawwama idanma shine yafaryin haka a duniya baiki kowa yasaniba bai damuna idan an bugashi a jarida an sanarwa kowa yasani bai damuba idan anyi shela gidan tv da radio kowa yaji kuma yagani, shidai burinsa yacika, sadam yadubesu yace kungama? Idan kungama ai gara muje koh lokaci yana tafiya, dariya najeeb yayi yace yaushe kuwa zamu gama?? Wani abunma ai sai an dauko amarya tukuna, sadam yace toh yanzu muje mu daukota idan yaso saiku karasa acan, da mamaki suke kallonsa dauko amarya? Yaushe? Yanzu? Najeeb ya tambaya, uhumm eh mana tunda an rigada an daura mai zamu jira? Mubi ku daukota kawai sadam yafadi cikin halin rashin damuwa,
Najeeb yace kai yanzu babu yanda zamuje idan kaga mun tafi daukan amarya toh bayan isha'ine yayi,
Zaro ido😳 sadam yayi yace bayan isha'i? Mai kuma yayi zafi haka? Wani laifin nayi muku da zaku yimun wannan horon? Najeeb yadafa kafadarsa yace no man bbu wani laifin dakayi mana maganar gaskiya itace bazamu je daukan amarya yanzu ba duk kulafucinka da kwadayinka da zumudinka zakayi hakuri zuwa bayan isha'i, sadam ya marairaice yayi kalan tausayi yace dan Allah karku yimin haka plss karku yimin wannan horon, dariya suka sanya su duka sukace Allah sai bayan isha'i garama ka maida zalamarka ciki, jikin sadam duk yabi yayi sanyi ya dubesu yayi musu kallon irin babu komai akwai Allah sannan yace ai zuwa dauko amaryama duk bidi'ane wallhy ni kadai na ishi in dauko matata nawuce gida da ita, dariyar mugunta najeeb yayi ganin yanda yanayinsa yakoma yace atoh kaje mana kagani ko zasu baka ita! Je ka jarraba sa'arka, hade rai sadam yayi yace duk duniya yanzu babu wanda yakaini iko da ita dan haka babu wanda ya isa ya hanani matata, najeeb ya daga masa hannu hadeda fadin fatan alkhairi,
Advertisement
A kufule sadam ya bude kofan mota zai shiga da mamaki sauran abokanansa suka dubeshi da fadin sadam wai da gaske kakeyi da kanka kazaje daukanta? Siririn tsaki sadam yaja sannan yace zan je bada order din gashin kazan danakesone, tun yanzu suka fadi har suna hada baki, sadam yace da tun yaushe kukeso nabada? So kukeyi sai lokacin yayi naje nema da wanne daya zanji tukunna?
Ganin sadam ya shaka dayawa ya sanya najeeb karban key din motan yace muje na kaika ai dama yanzu yakamata muje mugama komai basai lokaci yayiba, dariya sauran frnds din suka sanya najeeb ya dubesu yace zuwa jimawa zamu hade a hotel(masaukin baki) okay toh shikenan Sai kun juyo suka fadi,"
Kai tsaye order din kajin suka fara bi suka baya sannan duka sayo fresh milk da yoghurt kala-kala suka barsu a karamin fridge dake cikin sabuwan motan da sadam yasake,
Duk wani abunda yakamata suyi sunyishi kafin lokacin daukan amarya yayi, duk abunda yakamata sadam ya saya ya siya jiran lokaci kawai yake yayi,
Sadam kam ya kagu gani yakeyi kamar lokaci bazaiyiba kamar lokacin baya tafiya haka yake gani,
Lokaci kuwa nayi sadam da kansa ya ringa bubhugawa abokanansa waya yana sanar dasu alokaci daya suka taru suka nufi daukan amarya,
Harda sadam a yan daukan amarya😅 motoci tun daga harabar gidansu sawwama har titi motoccine, najeeb ne yake driving motan da amarya zata shiga saida aka dan dade kafin aka fito da sawwama lokacin kuka takeyi kamar ranta zai fita, sadam yana jin kukanta gabaki daya shima yaji ya wani birkice wani irin tausayinta ya kamashi ji yakeyi kamar yafita a motan dayake ciki ya rarrasheta itakuwa sawwana anata wajan abunda ya kara sanyata kuka harda rashin ganin mahaifinta domin tunda aka tafi daura aure har aka fito da ita bai dawoba, mahaifiyarta kuwa sam taki su gana lokacinda akazo daukota firr haka taki akai mata ita su gana, abun yahadu yayi mata yawa goma da ishirin ga zazzabi dake damunta,
Duk yawan mutanen da suka fito kai sawaama haka akwai motocin da suka koma empty bbu wanda yashiga wasu motocin kanma mutum daddayane a cikinsu, dafarko mummy tace atatar gidanta za'a wuce da amarya adda saratu kuwa dake harda ita a daukan amarya tayi musu jagora tace suwce da amarya gidanta, hakan kuwa akayi kai tsaye suke wuce da amarya gidanta."
Sai kuma sabon kukan rabuwa da dangi yataso gidan amarya haka suka fita suka barta da zallan yan mata yan uwanta sa'anninta dake ita bawani kawayene da itaba."
Bayan yan uwa duka sun watse anbar daga sawwama saisu halima lokacin sadam ya ringa bin kan abokanansa daya bayan daya yana fadin suzo su rakashi amma sai yawo da hankali suke masa idan ya nemo wannan sai wannan yayi nan idan ya nemo wannan sao wannan yayi nan,
Bakin ciki da takaici ya ishi sadam abokanansa kuwa da saninsu suke masa haka saboda ganin zumudinsa yayi yawa,
Sadam daya gaji da hado kansu ya fita harabar hotel din yana fadin zan tafi wallhy tafiya zanyi ai bawai bansan hanya bane da zaku tsaya kuna yimun iskanci, a bakin mota ya tsaya ya sanya hannu a aljihu zai dauko key amma mene key yace daukeni a hankali ashe bayin Allahn nan harda key din motaraa suka dauke sadam yace ai shikenan zan hau keke napep natafi aikuwa ganin haka ya sanya suka fito suka masa dariya dan sunga alamun da gaske din keke napep din zai hau yatafi,
A cikin shiri cikin tsinake suka tafi raka sadam wajan amaryarsa sai asannan sadam yasaki ransa."
Gaskiya comment dinku yayi kadan😩😩 idan nayi kwana daya banyi typing ba kira akan kira amma idan nayi typing wasu daga cikin masu kiranma zasu gani amma sai suyi kamarma basu gani ba, agaskiya a kara dagewa wajan comment maganar Allah wallhy baku comment sosai masuyi yan kalilannne,
Ina kokari nayi typing na faranta muku kuma yakamata ko yaya ku ringayin comment dan farantamin."
Yarima fayad akan naira dari biyu kacal🥰
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial1589 Chapters
Soul Land 3: Legend of the Dragon King
The Age of Gods has long since ended, their voices no longer heard on the continent of Douluo. Humanity, standing on the shoulders of legends from its history, advanced soul technology to inconceivable heights. The humans of Douluo invented weapons of mass destruction, mechanized armor, and living metals. With these advancements, they went on to conquer the oceans and discovered two new continents. To fuel these new technologies, humanity hunted the soul beasts to the very brink of extinction.
8 505 - In Serial175 Chapters
Kernstalion
One release per week [Hiatus in November due to NaNoWriMo] [Changed the Summary based on reader feedback. Thanks guys!] When Mitchel gets a birthday gift from his girlfriend Sandra - a pre-order version of the newest VR game, he is thrilled. Real-life graphics, full-body senses, and a mysterious world that nobody knows anything about seem like a great way to escape real-life for a few months or longer. Two days later, his dreams of a pleasant pastime are shattered. After meeting a rude welcome-NPC, getting a weak starting body, and having a near-death experience, he finds himself sleeping on the ground, cold and filthy. Unable to log-out, he now has frightening dreams where the tutorial-AI is walking around in his body plotting Earth's conquest. If that isn't enough, he slowly realizes that the game might not actually be a game but that he could very well be in another world. Can Mitchel find out what is going on and where Sandra is? Can he regain his own body, and would he still want to when all is said and done? [The Story] What this story is: A LitRPG, portal-like, slow-moving story with a protagonist who has to balance crafting and 'magic' to survive. The books have a pre-thought-out plot and finish. Also, the world is harsh, and things don't always go the MC's way. What it is not: A drama, romance, grimdark, although these elements might appear. I've had some feedback that the intro seems to set up a very rough life for the MC. There is a reason for this, and I hope you give it a try beyond the first few chapters. Do note, this is not an unreasonably harsh novel.
8 198 - In Serial6 Chapters
Magus Zero
Announcement(s): A sudden family emergency happened...so the next chapters may take some time. I'll try my best to release a chapter tomorrow, but I'm not too sure I can. I'll try my best to make up for it. Sorry for the delay and thanks for understanding. ------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------- Hey! The light novel reached more than 100 views! Thank you for the support! It means a lot to me who's just starting out! Special thanks to my girlfriend who supports me right now (she's gonna be my illustrator soon too!)Special thanks as well to Deathkiddoom, who made the first ever comments on my works! You guys may not know how much these things mean. They might be little in your sight but for us authors it encourages us to keep going! Once again you have my thanks! :D ------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------- Synopsis: Five magic nations have been created out of the land of Rasec. Gloseren, Loche, Veile, Lieza, Meharea. Each nation with their own unique setting, and thus have their own unique understanding of magic. One thing was common though: they rank their magi according to their capabilities, and the one with the highest capabilities become the ruler of the nation. This story is about a boy from one of the nations. He stood out more than his peers not because he has something unique, but because he has nothing. He has zero. Watch the story unfold as the boy who has zero becomes the Magus Zero. ------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------- Author's blab:Hello everyone! This is my second light novel project! This particular project will be updated daily except Saturdays PST until further notice.Anyways, I hope you guys have fun! Here are my other work(s): Strife Howl of the Deities (Discontinued)Title TBD, Either a romance or another adventure (Novel to be published)Title TBD, A romance or a smut (Short story to be published) Cheers! -Halcyon.Bahamut ------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------------- Note: This author's works are officially available only here at Royal Road. Announcements will be made on this site regarding any changes.
8 139 - In Serial21 Chapters
Bladed Warrior (Shonen Light Novel)
Crest Evermore is the bouncer of the Drunken Tankard, a tavern on the East end of the Noctel continent. The job has its perks (Not the least of which is the pay) but Crest is slowly growing bored of the daily routine. Desiring to adventure and see new things, Crest dreams of a better life. One day his world is turned upside down when he rescues a slave girl from her captors. A victim of amnesia, she now seeks to rediscover her identity. Wanting to thank her rescuer, she promises to pay her debt by becoming his loyal follower. Now encouraged to follow his dreams and set sail, Crest takes the girl he names "Cerra" under his wing as a sidekick. Now traveling together for the long haul they seek fortune, food, and glory in distant lands. Story by JaKovian Edwards, Cover art by Aki Hikikomori Note: Chapters are released as they are produced, but aren't indicitive of the final product. Story, as uploaded here, is subject to change.
8 81 - In Serial15 Chapters
Long Bridge to the City
A chance encounter. A dangerous power. And a betrayal beyond imagining... Órlaith's kept her magic a secret her whole life, fearful of the fate that befalls the spellweavers - the unlucky few with powerful enough magic to catch the wrong person's attention. Until she - literally - runs into Leolin. He's a spellweaver just like her - except the magehunters already caught him. And they want him back. When Órlaith's whole world burns down around her, the two of them flee to the near-mythical City, said to be the only place in the realm where spellweavers can live without fear. But who is the mysterious Gwydion, who seems determined to stop them from reaching the City? And is the City everything it seems to be - or is there something else hiding beneath its shimmering towers? Written as part of the Inkfort Publishing Derby 2022.
8 85 - In Serial17 Chapters
Echoes
Johannes Isles, once one of the greatest heroes of his land, is felled by a great threat plaguing the land, the Kaiser. Killed in battle, he passes away thinking that it was the end of his story. But, a voice calls out to him. Thinking it to be a second chance for vengeance, he accepts unwittingly, coming face to face with another predicament. In a world far and different from his own, he arrives in a land filled with its own problems. There, he meets his master, Lucia Ellys, a struggling student and Artisan of the prestigious Academy of St. Lumiere. There, their story begins to unfold. On Break due to tests and work. Will be back very soon!
8 193

