《ƘADDARAR RAYUWA》K page 48
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa (z3iiyyb3rw3r)
#Follow me on
"
Page 48
Zaman nabila a gidansu! mai makon ta samu kwanciyar hankali da nutsuwa kamar yanda take tunani saita samu akasin haka, domin kuwa sam zuciyarta takasa nutsuwa kullum tana cikin tunanin halin databar yarima ko cikekken bacci takasa yi,
Maimakon ta danyi kumari sai kara ramewa data keyi domin tunani dakuma tausayin yarima da kullum yake addabanta cikin zuciyarta,
Abaya tana ganin tana son dariya dayawa amma yanzu data rabu dashi na wani lokaci sannan tagane matukar kaunar tadake masa nabaya ba komai bane,
Duk da kasancewar ko kallon kirki bata samu wajan yarima koda tana waje shi baya zama a wajan amma hakan bai hanata sabawa dashiba kamar yanda hausawa sukace sabo tirken wawa, so sabo da kuma soyayya sun yiwa nabila dabaibayi,
Kwana biyu takara akai ko zata iya cire tunaninsa aranta amma hakan ya faskara maimakon ya ragu sai karuwa yakeyi,
Ita kanta ta tabbata zaman datakeyi a haka a gidansu cutar kanta da zuciyarta takeyi domin sam takasa samun nutsuwa, lokacin tana tareda yarima gani takeyi kamar rayuwarta tana cikin kurkuku, yanzu kuma data rabu dashi sai ta sanya zuciyarta da tunaninta cikin kurkuku,
Addu'a ta dage sosai dayi tasan idan zama da yarima ba alkhairi bane Allah zai canza mata da mafi alkhairi, cikin kwana biyu babu wani takamammen canji a abunda takeji, hakan yasa ta yankewa kanta da zuciyarta shawara dukda kuwa wani gurbi na jikinta da zuciyarta basason wannan hukunci data yanke,
Da yamma likis tasamu mahaifiyarta tana zaune palourn mahaifinsu ta sanya masu aiki su gyaggyara mata ko'ina saboda dawowar mahaifinsu nabila,
Nabila tashiga tazauna cikin nutsuwa, mahaifiyarta ta dubeta cikin tausayawa domin duk tabi ta canja tadawo gida maimakon tasamu sukuni amma sai dada ramewa takeyi,
Kasa nabila tayi dakanta takasa cewa komai domin maganar tayi mata nauyi a baki, mahaifiyarta ta zura mata idanuwa kawai batace komaiba,
Dakyar nabila ta iya bude baki tace mama inason komawa gidan mijinane, dasauri mahaifiyarta ta kalleta tace banganeba wani abun akai miki anan din? Girgiza kai nabila tayi tace babu abunda akayi min kawai dai inason komawane,
Advertisement
Jijjiga kai mahaifiyarta tayi tace babban lamari toh naga keda kanki kikazo kikace kin gaji da zama?
Nabila ta jijjiga kanta tace eh amma yanzu inason komawa saboda koda ina zaune anan dinma hankalina yaki kwanciya hankalina gabaki daya yanacan, ina kwana da tashi da tunanin halinda yake ciki kullum, dama nadawone koda zan samu sukuni amma bansamuba saima abunda yakaru na rashin samun nutsuwar zuciya gara nakoma din kawai ko babu komai nasan ibada nakeyi kuma zan samu lada,
Mahaifiyarta ta jijjiga kai tace ina tausaya mikj sosai saboda halinda kika shiga amma har in dai hakan ne zabin zuciyarki a yanzu bazan hanaki tafiya ba saboda bani nakawo kiba kamar yanda kikazo da kanki kika nemi komawa da kanki bazance komaiba sai Allah yakawo miki sauki cikin lamuranki yabaki ladan ibadan da kikeyi,
Amin thumma amin nabila ta amsa mahaifiyarta tace amma zaki dakata zuwa gobe kafinnan koda mahaifinki bai dawoba nida kaina zan sanya akaiki,
Gyada kai nabila tayi tace nagode mahaifiyarta tace babu komai, Allah ya kawo miki dauki yabashi lpy nabila ta amsa da amin,
Ta mike tatafi mahaifiyarta tabita da kallon tausayawa,
Washe gari mahaifinta bai dawoba dan haka ta sanya aka kai nabila, nabila tasamu kanta da mummunan faduwar gaba a yayinsa takoma gidan, wajan mai martaba tafara isha tabashi hakuri mai martaba yace babu komai na fahimci halinda kike ciki kokadan banji wani abuba Allah yabawa mijinki lpy, kanta kasa ta amsa da amin,
Har umma ma tayi murna da dawowar nabila umma tadanyi mata nasiha hadeda godiya sannan suka maidata sashinta." Wannan kenan!
—————
Kwanan sawwama biyu gidan sadam amman ko sau daya bai taba yimata zancen uwargidansa ba koda kaita wajan uwargidan bai taba yiba balle su gaisa,
Tanason ta tambayeshi amma bataso yaga kamar tanason sany masa ido a rayuwar gidansa kokuma shige masa rayuwar gida,
Dalilin daya hanata tambaya kenan,
Yakan fita lokaci zuwa lokaci sannan taji dawowarsa,
Sai dai idan yafita baya dadewa yake dawowa,
Abida na zaune tacika tayi dam jin zuciyarta takeyi kamar tafashe sakamakon cin karo datayi da video din sadama na ranar da aka kai masa amarya a instagram, ita iya tsawon rayuwarta bata taba kallon angonda ya nuna zumudi akan amaryarsa ba haka kaman sadam, iya zamanta dashi bai taba nuna son wani abuba haka kamar yanda ya nuna akan amaryarsa ba,
Advertisement
Hawayen bakin ciki taji yana zirara akan kumatunta, fuuu tayi daki tadauko gyalenta tadawo tafice tadauki mota tafice a gidan gabaki daya,
Mummy takaiwa video din tagami ai mummy har tafi abida bakin cikin ganin video dinnan har wani huci take zuciyarta zafi take a zafafe tafara neman layin sadam amma mene? Layinsa a kashe diff,
Mummy tadubi abida tace wayarshi a kashe datsu yazo ya gaidani ya koma wallhy danaga video dinnan tun datsu dana ci masa uwa dan iskan yaro, oh yau ni naga ja'iba anya wannan yarinya ba asirceshi tayiba? Sadam nacikin hankalinsa kuwa yake wannan abun?
Anya bai fara tabuwa ba? Abida tace kema dai kya fadi mummy wallhy yanzu ni banma isheshi kalloba yana shigowa gidannan zaiyi wuff yafice ban sake sanyashi a idona,
Mummy tace ih yoh toh ba wannan kanwar ubannasa azabebbiya masifaffiya ta daure masa gindiba? Iyi ai dole yayi abunda ransa yakeso, ai naso akai miki yarinyarnan gidan da kike kici ubanta dakyau, amma ni zaizo ya sameni ina dai-dai dasu gabaki daya,
Abida tace ai mummy ni bansan me yasama aka fasa kawota gidana ba wallhy harda anyi jere aka fasa,
Mummy tace nima ina nasani basa kasani a cikin abunsu shida dadynsu da kanwar ubansa suke shirya komai, daba kin sanar dani ba'a kawota gidan canba aini bazan saniba,
Abida tace mummy dan Allah kiyi wani abu idan ba hakaba muna kallo yarinyarnan zata juyashi yanda ranta yakeso, mummy tace eh ai munanan dake zakiga mai zanyi, tunda nabawa sadam umarni yakibi akan yarinyarnan yasa naji duk na tsaneta duniya banga wanda na tsana fiyeda itaba, abida tayta zuga mummy, mummy tayita zurmawa🙄
Shikam sadam baisan wainar da ake tayawaba wayarshi tana kashe yana can yana shan soyayyarsa da sawwama,
Washe gari kuwa dayazo gaida mummy yasha bala'i kamar zata dakeshi tayita tsinewa sawwama shidai hakuri kawai yake bata,
Bayan tagama yace mata zaiyi tafiya kwana 2 an turashi wani aiki,
Mummy tadan sauka tace yawwa Allah yabada sa'a nace bada wannan yarinya zaka tafi ba? Jijjiga kai sadam yayi saurin yi yace eh mummy aikine ai bazai yiwu natafi da itaba,
Sai lokacin tadan sake ranta tace yawwa sai akula da akwai halima daka tafi da abida,
Sadam ya rusunar dakai yace mummy nima da zanzo hakan saboda ko zata tayani da wnai aiki amma kuma bazai yiwuba,
Mummy tace toh shikenan Allah ya taimaka sadam ya amsa da amin."
Mummy dataji bazai tafi da sawwama ba sai hankalinta yadan kwanta ko babu komai zasu rabu na kwanaki, zata bar mata yaro yadan sarara,
Nikuwa nace anya mummy ba kishi take da sawwama ba? Ba irin iyaye masu kishi da matan yayansu bane?
Sadam yana komawa gida yacewa sawwama tahada kayanta zasuyi tafiya, da mamaki take kallonsa dan batasanda zancen tafiya ba, amma batayi masa gardama ba ta hada kayanta kadan tasaka yazo da kansa yakara dayawa, yace zai fita kafin tadawo tagama shiryawa, zuwa yayi nanma ya shirga abida itama harda murnarta zai tafi at least dai zataji dadi bai tafida kowacce ba a cikinsu, aadam ya gargadi sawwama akan ko family dinta kada ta sanar dasu zancen tafiyarda zasuyi, suna gama shiryawa suka kama hanya sai YANKARI antafi honeymoon🥰."
Ina kuke masoyana masoyan rubutuna🥰 hajiyata kin karanta bibiyata akeyi? Nasan bazaki kasa karanta Y'ar fari fa? Dakuma wanda nake rubutawa yanzu Qaddarar rayuwa? To yaya kikaji salon🥰😍 ya qayatar koh? hajiyata wadannan aiba komai bane somon ta6ine cikin shirinda nayi na nishadatar daku hajiyoyina manyan mata Ku biyoni cikin littafina na YARIMA FAYAD🥰 wannan littafin salonsa daban yake akwaia zazza6ar qauna🥰😍 ciki dana tanada muku, 200kacal zaki sameshi, ga dadi ga sauqi🥰 Don neman qarin bayani,
tuntubeni ta wannan no 08161146563,
Kokuma ki biya kudinki ta wannan accnt 0003075326 zainab m bawa JAIZ BANK.
Ku antayo daga ciki😊😌
Hajiyata kada ki bari abaki labari."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial60 Chapters
Combat Archaeologist: Rowan
Rowan is a street-rat who just wants to live a normal life. All he yearns for is a roof over his head, a second set of clothes, and maybe the occasional apple pie. Unfortunately, life has other plans for him. Forced to flee the city with only the rags on his back and the knife between his ribs, Rowan sets off into a world that wants him dead.
8 184 - In Serial32 Chapters
Dreamer/Leveler
Zachary Trenner is a freshman at Burlington High School. Despite his mundane appearance and advanced course curriculum, something strange is happening to him. Every time he goes to sleep he switches worlds. Portals are popping up everywhere, allowing access between Earth and the world of Vera. Now he must spend every waking and sleeping moment getting stronger to fight off the [Instance Dungeons] opening on both Vera, and Earth. Prepare for an RPG fiction full of magic, action, a touch of romance, and the author's own dry humor. When the modern technology of Earth meets the medieval magic of Vera, which culture will invade the other world first? When the army rangers of the United States collide with the members of the Hunter's Guild, who will win? Updates on Wednesdays/Thursdays Cover is my own creation. Tips to reading: This is my first book, so cliches and tropes are used as the base and then expanded upon. My intention is to make it a casual read but deep if you decide to look closer. I'm not a people person, so my focus and purpose for writing this is to explore the world building and magic system, not necessarily the characters. There won't be a villian until the postgame ;) Author's philosophy: I took an professional personality inventory (through a community college back in 2018) and was categorized as a "double-checker." I'm never satisfied with the work that I complete, and never want to share it with anyone. But this book is a challenge to myself! As a rule of thumb, I will only add to the story. I can't remove elements I've already included (unless absolutely, absolutely necessary). PS, I'm a native English speaker.
8 206 - In Serial25 Chapters
Apollyon's Curse
Within the pages of folklore and fantasy, tales of people who chase after the dream of eternity, of living forever, rarely find a happy ending. They are either struck by the grim truth of reality, give up, and return to mortality or face a ghastly realization of their wishes. The latter often the worse fate, as they come to realize, only far too late, that what they sacrificed was worth far more than the time they gained. Ultimately, the common thread in these stories is that “immortality is as much a curse as it is a blessing”. People either realize it early and give up or are doomed to inevitably face its consequences. In the world Enrich lives in, that saying does hold merit. Every pathway towards eternal life has shackles of its own. They bring those high above down to the ground, evening the playing field. It is thanks to these fundamental laws that ambitious mortals are able to defy the heavens and achieve immortality themselves. The variety of methods result in each of these bindings varying in intensity and degree of freedom. Enrich’s path doesn't break this trend. Though, after what he did to himself, most wouldn’t even consider him a living thing anymore. On the day of his ascension, a world’s worth of souls were melted and recast. On that day, the human’s path had reached its conclusion, recast into Apollyon. An artifact, a weapon, is eternal, after all. As for the curse? The payment will be made, as it must. So why not offload the curse to someone else? Mortals throw their lives away for all manner of petty reasons, noble or otherwise, especially in desperation. Eventually, someone will be willing to foot the bill. Most will if given the chance. The bait is far too tempting, after all. Power, status, knowledge. All at their fingertips. If only they say “yes”. And Apollyon is very willing to help any lost souls. If they give up everything in return, of course.
8 122 - In Serial8 Chapters
Empyrean Ascendant
Lucas wakes up in a new world. A world with different laws. A world of magic and monsters. Will he be able to survive and forge his own path towards power, or will he perish in obscurity like countless others? Note: English is not my first language and any corrections in that regard are appreciated.
8 74 - In Serial12 Chapters
Fall of the Seven Kings
Hunter’s hatred for the world begins when an order is given for him to be imprisoned by the church of his hometown. It’s been seven years.. Seven years of bottled up anger will not be stopped by rusty chains and horse whips. He will watch the society which others call a blessing burn to the ground. He will rip the six kings that rule the nation off their thrones.He will show them the wrath of the fallen king.. Aziya has always loved the world she lived in; the mystery, the adventure. All of it seemed more of a dream than reality, that is until she met the woman who showed her the horrors of the world. With her personal mantra “Help everyone even if they don't deserve it; Kindness will always be repaid.”, she urges herself to better the world and sets off on a journey in order to make the world a better place. The fate of our two protagonists collide as they get closer and closer towards their personal goals. Will death and pain rule the forgotten land of Alagadda or will hope and peace prevail and shield the oblivious citizens to which they call this land their home.
8 188 - In Serial7 Chapters
Demon Hero
Some things aren't meant to be. Some things are. A hero isn't meant to be a demon, and a demon isn't meant to be a hero. But sometimes, what's isn't meant to happen will happen. In the span of an incomprehensible amount of time, a blur in the space-time continuum happened. A passing soul got sucked into another universe. On that day, a demon king died, but a hero was born. -- Note: Will need to see if this is something people would want to read to continue.
8 120

