《ƘADDARAR RAYUWA》Ƙ page 69
Advertisement
**
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 69
Alwala Sawwama yayi tafito wayam taga bbu kowa sai yara akan bed suna wasansu, Sallah ta gabatar sannan ta leƙa palour nanma bbushi,
Dawowa tayi gabanta yacigaba da faɗuwa wai komawa yayi? Hakan ya muna yanason yarinyar man kenan?
Duk abunda tayiwa matansa yaji yagani haka yakeso zai jure kenan? Lallai Yaya Sadam yana neman tarwatsa musu farin cikinsu,
Bbu abunda ta iyaci bayan tanajin yunwa haka ta kwanta,
Sadam kuwa yana can suna shirin raka ango, najeeb kamar wanda yakejin kunya ana cewa za'a tafi sai ɗauko wani uzurin daban, Sadam daya gama cika yace kai karka ɗauka bamuda abunyi munbar matanmu agida suna jiranmu idan zakazo mu kaika kazo kowa ya samu ya koma wajan iyalinsa"
Najeeb ya harareshi yana faɗin toh an anfaɗa maka kowama irin kane? Maras kunya mai rawar kai,
Kaine lokacin da zakayi Aure kake zumuɗi ko akaika ko kakai kanka, amma baniba danni inada kunya, tsaki Sadam yaja yace kunyar ƙarya abunda muna kaika muna tafiya zaka lalume ƴar mutane kana faɗin wai kanajin kunya, Kasan kanajin kunya kayi auren? Najeeb yace" kanka akeji kuma,
danni ba irinka bane, Sadam yace "idanm akai irinane ko akasin haka yau zaka sani, wata ƴar dariyar mugunta Sadam yayi, Najeeb daya fara ƙuluwa yace "koh me akayi na dariyar?
Kawai tunani nake cikin raina da sai kaje sakamu amaryarka tana fashin sallah sai muga ƙarshen kunya,
Duka Najeeb yakai masa yana faɗin amma kai karshen mugune wallhy Sadam, miƙewa yayi yace wallhy yanzu har indai baka tashi mun rakaka ba toh zan tafi abuna inada iyalai,
Najeeb yace daɗinta ma yanzu kowa yayi iyalan, Hannun rigarsa yagyara yace "da bambamci tsakanin nawada naka danni mata biyu gareni da yara Amma kaifa? Sunan an ɗaura aurenne kawai har yanzu bakamasan menene shi kansa aurenba,
abokanansu da suke gefe sunata dariyar Sadam da Najeeb, ɗaya acikinsu yace "amma gaskiya baka yiwa Najeeb adalci ba tayaya zakayi masa fatan yaje ya samu amarya na fashi sallah zai haɗiya kwaɗayinsa kenan, toh kai idan ka koma gida ka samu uwargidan ahaka fa? Aishi munfurci yakeyi yanata wani nuƙu-nuƙu wai dole shi mai kunya dama bamusan halinsa bane, nikuma dama ban ɓoye maitata ba afili na fito da ita kuma ni gida biyu nake dashi maganin gobara, Yana faɗin haka yafara tafiya zuwa motarsa,
Dukansu abokan shiga mota sukayi suka raka Najeeb sun sami ƙawayen amarya acan, Sadam yayi kicin-kicin ya ɗaurewa hafsa fuska ko kallon yanda take baiyiba har suka gama abunda zasuyi wajan karfe goma,
Abokanan ango zasu maida ƙawayen amarya amma Sadam ko tsayawa baiyiba bbu wacce yaɗauka a motarsa, ganin haka yasa Hafsa itama ta kama kanta,
Gidan Sawwama yanufa kai tsaye dake yau ce ranarda zai dawo gidanta,
Yashigo ya rufe ko'ina a cikin gidan, hayaƙin turaren wutane kawai yake tashi a burner gidan ya ɗauki kamshi mai daɗin gaske, ga dukkan alamu bata daɗe da shiga ɗaki ba, ƙarasawa yayi yakashe burner sannan ya shiga ɗakin da sallama,
Sawwama takasa bacci sam ga yunwa ga kishi gakuma damuwar rashin dawowarsa hakan yasa tafito taketa zurga-zurga a palour, gashi twins sunƙiyin bacci tayi musu wanka ta canja musu kaya ta kwantar dasu sai sannan baccin ya ɗaukesu takoma palour ta kunna turaren wuta tana jin shigowar motarsa tayi saurin shigewa ɗaki,
Advertisement
Kwanciya tayi akan bed gefen yaranta tayi luff kamar mai bacci,
A hankali ya taka ya isa zuwa gaban gadon murmushi yayi dan yagane ya bacci takeyi ba kawai pretending ne,
shima kwanciya yayi akan bed ɗin ya rumgumota ta baya jikinta yayi laushi, dai-dai kunneta yakai bakinsa a hankali yafara yimata raɗa,
Yau sawwanaty tayi fushi da Yaya Sadam ɗinta, banyi tunanin zaki ɗauka a yanzu zan iya son wata mace har naji zan aureta ba, bayan ke shaidace akan irin sonda nake miki,
Inasonki! Inasonki! Inasonki,
ina sonki alokacin da idona yake buɗe ina sonki a lokacin da idona yake rufe, ina sonki idan ina zaune ko ina tsaye, ina sonki akowani irin hali da yanayi,
inasonki kuma can iya furta hakan agaban koma waye batareda fargaba ko tsoro ba, zanbi duniya gabaki ɗaya na shaida musu irin sonda nake miki, bai kamata wata mace can ta ɗaga miki hankali ba bayan kinsan matsayinki a wajena,
A'iya tsammanina bakida kishi, amma yau naga ashe ba haka bane,
Sawwama ta duk maganganunsa sun gama kashe mata jiki a hankali ta juyo cikin sanyin murya tafara magana, Yaya Sadam shin dama aakwai macenda batada kishi ne? Sai dai dauriyar wata ce tafi ta wata,
Ko lokacin Abida ma ai bawai banji kishi bane bbu yanda na iya ne tunda bazamu jaa da maganar iyaye ba,
amma ni yanzu bazan iya jurewa ba domin ko ayanzu ina daure rainane narasaka nawani lokaci idan baka kusa dani kasan da yaya nake iya bacci?
Shine kakeso ka sake nisanta kanka dani? Kasan irin farin cikinmu da kake shirin tarwatsawa kuwa?
Kuma ina ganinka ka keɓe da ita da baka bata fuska ba bazata taɓa yin wannan abun datayi ba, sai bango ya tsage ƙadangare ke shiga, na roƙeka dan Allah yaya Sadam ka dakatar da zancen yin aure zuwa wani lokaci,
Kallon bakinta kawai yakeyi tana magana yana murmushi, bai katseta ba saida ta ida sannan ya ɗora lips nata akan nasa ahankali yake kissing nata itama tana biye dashi saida yaga dama dan kansa ya saketa mirginota yayi ya ɗaurata a saman cikinsa ya kankmeta sanna yafara magana,
Naji daɗi daya kasance matata tana kishina sau dayawa nakanyi tunanin shariyarki akan wasu abubuwa daga baya nayi la'akari cewa Allah ya ɗaura miki kawaici da haƙuri, amma yau naganki cikin wani hali hakan ya tabbatar mun da tabbas na ɓata miki rai,
Tabbas na ƙebe da ita amma ba hakan yana nuna ina sonta ba, hasalima nina ƙebe da itane dan na sanar mata ba aurenta zanyi ba, kuma ta nunamin kamar taji abunda nafaɗa mata, amma ga mamakina saita biyoni har gabanki,
Sawwamaty idan ayau inason budurwa zan aura kikace batayi miki ba bazan aureta ba bare kuma bana sonta banida niyyar aurenta,
Ko Abida Allah ya rubuta saina aureta ne amma ni banida ra'ayin tara mata,
kuma abunda Allah ya rubuta banida jaa akai,
idan Zuciya tace ma Sawwama kaɗai na bawa har karshen rayuwata saboda kinfi kowa sanin muhimmancinta yanda kike tarairayarta da rashin son ganinta cikin wani hali, yanda kika nuna kulawa da soyayya akaina dolena na faranta miki nabar abunda bakyaso,
har indai akan wannan yarinya ce in sha Allahu an rufe babinta har abada, babu mai ɓata ran Sawwama ta kuma nacigaba da mu'amala dasu sai wanda yazamemin dole bbu yanda na'iya,
Advertisement
Murmushi Sawwama tayi ranta yayi fari ta haɗe kansa na nata yayinda numfashinsu yake dukan na juna haɗe lips dinsu tayi waje ɗaya a hankali tafara tsotsan lips dinta haɗeda lumshe idanuwa, batareda ya tayata abunda takeyiba yabarta tana sarrafashi son ransa, shikansa yayi mamakin Sawwama baiyu tunanin zata iya sarrafashi har haka ba,
Miƙewa yayi ya ɗauketa cakk yafice da ita zuwa palour domin yara dake kwance akan gadon,
Bin illahirin jikinta yayi yana shinshina ga kamshin turararen wuta dake falon gakuma khamshin dake fitowa a jikinta kamshin da haɗu yabada wani sanyi na daban mai ratsa zuciya,
Sadam gani yakeyi kamar ba Sawwama ba domin salonta na yau yatafi da hankalinsa gabaki ɗaya."
Saida suka dawo hayyacinsu sai ta kwanta ajikinsa tana maida nunfashi, shima nunfashin yake maidawa ahankali yana shafa bayanta" yakasa magana gabaki ɗaya sai can ya iya buɗe baki in a whisper voice yace" Sawwmaty dama kin iya wannan salon kika barni? Yanda kikebi dani a baya na ɗauka nafi kowa sa'a, ashe-ashe ahakanma anamin rowa sunne kanta tayi a cikin jikinsa kamar wata maijin kunya tace Yaya sadam kayi shiru ni kunya kake bank,
kunya koh?
Duk abubuwan da kika gamayi yanzu bakisan kinajin kunya ba saida nayi magana,
ƙokarin tashi take cikin shagwaɓa tana faɗin ni mai nayi bbu abunda nayi dawo da ita kwance yayi ya murgina yadawo sama kanta, yace" bayanda zakije sai kinyimin bayani,
Nauyinsa ya sake mata tayi ƴar ƙara haɗeda saka kukan taɓara tana faɗin yyaa Sadam nauyi, ina sane na sakar miki nauyinai, ina jinki yimin bayani saina sakeki ki tafi, cikin kukan sangarta tace "nimafa bansan yanda na koya ba kawai najini na iya ne, kuma kasan ance kowacce mace da baiwarta, ɗagata yayi yana faɗin tabbas lallai Allah yayi miki baiwa ta kowacce fanni ɗari bisa ɗari,
Miƙewa tayi ta saka rigar jamfarsa tashige ciki danyin wanka,
tana toilet batayi auneba taji shigowar Yaya sadam ciki toilet ɗin,
A zatonta wanka zaiyi amma saitaga wani abun daban yake ƙara nema, haka babu yanta ta iya saida tasake biya masa buƙatarsa, kukanda su twins suka farane ya sanyashi yin wanka yafita wajansu yabarta cikin toilet din,
Tafara wanka zancen Sadam na datsu yafaɗo mata a ranta, itama mamakim kanta take toh A'ina takoyi wannan salon? Itadai tasan ba'a waya ta karanta ko a littafi ba,
amma a'ina kenan?
Gabanta ne yyi mummunan faɗuwa saida tazauna daɓas tunowa a yanda ta koya tayi, kukane ya ƙwace mata mai ƙarfi tayi saurin kunna shower tafara zuba tazauna tacigaba da kukanta,
Tabbas sai ayanzu take tuna yanda ta ɗauki wannan salon, abunda yafaru da its shekarun baya ko second ɗaya aciki baigoge daga cikin ƙwaƙwalwarta ba, duk kuwa da ƙarancin shekarun da take dashi a wancan lokacin,
salon da wannan mutumi yabida ita alokacin da yayi mata fyaɗe ayanzu shi tabi da mijinta, haushun kanta da takaici ya cikata mutumin da batasan koshi waye ba yayi mata kuma abunda har tamutu bazata manta dashi ba, menene abun koyi acikin abunda ya aikata mata dahar zatabi da mijinta da irin salonsa?
Har yanzu wannan abun bai fita akanta ba yana mata yawo a kwakwalwa,
Tana kuka tana Allah ya isa, taja masa Allah ya isa yafi ƙafa ɗari,
Kafin tagama wankan ta ɗauki lokaci dan gabaki ɗaya jikinta yayi sanyi tafito ta samesu shida twins yana yimusu wasa,
Ƙarasawa tayi ɗaure da towel tazauna a bakin gadon
Ɗagowa yayi ya dubeta idonsa cikeda tsantsar ƙaunarta,
Zama tayi ta saki fuskarta kamar bbu wani abunda yake damunta,
Muskuɗawa tayi zuwa tsakiyan gadon yanda suke zaune ta zauna itama,
Sadam yana kallonta cikeda murmushi tace "dana nasan zasu tashi dan sun kwanta da yunwa, Sadam yace nima nayi mamaki dan idan sukayi bacci basa tashi,
Jawosu tayi ta zubawasu tsakankanin kafarta sadam ya rufeta ta baya shima ya miƙarda ƙafarsa,
Towel ɗin dake ɗaure a kirjinta yaja yayi ƙasa yakai bakinsa dai-dai kunnenta yace "ki shyar dasu" bata musa masa ba tafara shayar dasu,
Wuyanta yake shanshanawa zuwa kanta yana shaƙar kamshin dake fitowa a gashinta, hannunsa yakai ƙirjinta tayi saurin raba jikinsa da nata ta haɗe rai tana faɗin menene haka yaya Sadam?
Langaɓar dakansa yayi yace nima yunwa nakeji,
Turo baki tayi cikin shagwaɓa tace "ba kaƙi dawowa da wuri ba ni yanzu dare yayi bazan iya girki ba,
iska ya hura mata a kunne tayi saurin kaucewa gefe, a hankali ya ringa sumbatar bayanta izuwa wuyanta saida yazo daf kunneta yace "badamuwa idan bazaki iya girkin ba dama yunwa biyu nakeji kowanne nasamu aciki zan iya haƙura yana karasa faɗin ya fara saka harshensa a kunnenta, ihu tasaka ta kwace ta sauka daga kan gadon dariya sadam yasaka bbu shiri tace barinaje na dafa maka abincin."
Sadam yace "nace miki kowanne nasamu zan haƙuta da ɗayan, tana tafiya tace " aishiyasa nace maka zanje na girka maka,
Ajiyar zuciya ta sauke bayan tafice a ɗakin wai yau meyake damun Yaya Sadam ne? take tambayar kanta,
Abu mai sauƙi tadafa masa ta kawo kintsa kinta tayi tazauna sukaci abincin, sannan ta kwantar da twins suka shiga suma suka kwanta,
Baccine yafara ɗaukar taji sadam yana shafata haushin kanta da tausayin kanta tafara ji hawaye, tausayin Sadam ne yakamta da yasan cewa ga salon wanda tqyi amfani dashi ta rikitashi d tabbas sai ya shiga mummunan hali dan batasan irin halinda zai shiga itama kanta haushin kanta takeji bare shikuma."
Har washe gari batada wata kataɓus ya hanata sake har kuka saida tayi masa sannan yabarta ta sarara,
Tayi danasanin wannan salo da tayi amfani dashi gashi ya zame mata maƙale mata."
Tayi dana sani yafi sau ashirin,
Suna zaune a palour kan carfet tana jikinsa akwance hamdan da hameeda na gefe suna wasa"
Wayarsace taɗauki ruri yakai kallonsa kan wayar Mummy yaga mai kiransa hakan yasa ya ɗaga amma hannunsa nakan Sawwama yana wasa da gashinta,
Gaisheda mummy yayi ta amsa sannan tave kana ina? Kazo yanzu ina jiranka, toh mummy ganinan zuwa yafaɗi takashe wayar,
Juyawa tayi tadubi Abida tace "kwantar da hankalinki gasshi nan zuwa."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial50 Chapters
A Lonely Tree
Have you ever wondered how wonders are made? Thought about the stories behind a flying mountain, a desolate castle, or an underwater labyrinth; all filled to the brim with monsters, traps and treasure? This is the story of a lonely tree using everything at its disposal to live long enough to become one of the greats. [participant in the Royal Road Writathon challenge]
8 271 - In Serial10 Chapters
High School DEATH GAMES
"'Why,' a woman asked me, 'would they show a movie with things I do not want to see?' She is not unusual. Most people choose movies that provide exactly what they expect, and tell them things they already know. Others are more curious. We are put on this planet only once, and to limit ourselves to the familiar is a crime against our minds." - From the Great Roger Ebert Be forewarned, this story is not for everyone. It's not even for some people. This is for just a select few who get wet from misery and excited by suffering. This is no level up, power up, let's kill monsters, op mc, fantasy land, standard litrpg garbage you find in basically every other story on this site. If the rest of RoyalRoad is shounen (which it is), then this is Gantz/Berserk. Sorry. I lied. This is darker than Berserk and bloodier than Gantz. Not a manga fan? Then how about Korean cinema? Have you heard of Kim Ki-duk? His works The Isle, Moebius, and Pieta all come to mind. Again, this is not for normal people. There's a bunch of other normal stories for normal people to read. The whole rest of the site library is for normal. This is a special section set aside for a special type of story meant for a special kind of people. If you follow or favorite this, you're telling the whole world that you're a little different. A bit twisted. I guess you could call it the BDSM of reading. Which segues perfectly into the introduction. Are you kinky? Are you familiar with the taboo? Have you ever thought about the depths of human depravity? What I'm trying to ask is, do you like fucked up shit? Do you like massacres and public shamings? Do you like watching people fall into despair, going insane, or turning into psychopaths? Do you get turned on when love is destroyed and hedonism reigns king? Well, I've got the perfect story for you! If you're uncomfortable with profanity, gore, sexual and traumatising content, then I recommend you move on. I won't judge you just cause you're a pussy. And I'm not talking about the fake labels of the other candy ass stories on this site who think their shit is morbid or even remotely disturbing, I'm talking about the shocking, offensive, real fucked up shit that you can't even use incognito mode for and you gotta install Tor browser. (You don't actually need to install Tor, you idiot.) If you love that shit or even if you're just curious, then read on. I swear it's not as bad as you think it'll be. It's much worse. - Signed with no love, Marley (written by a friend in the voice of Marley) Unapologetic, cynical, pretentious, pessimistic, hypocritical, selfish, sarcastic, passive, apathetic asshole main character named Marley. Alternate POV: Badass, intelligent, proactive, loving, nice, friendly, optimistic co-main character Sophia. This is essentially a rough draft. Grammar and spelling has been read through and fixed for the most part. If you don't like something, tell me why you don't like it. Don't just rate it low anonymously. Thanks.
8 208 - In Serial20 Chapters
Highborn (The Stormforth Chronicles)
Highborn, the Guardians of Alluvion, have vanished from Alluvion. Destin, though physically weak possesses that very power of the Highborns, yet this forgotten knowledge was kept secret until a vision of another Highborn lead him into a journey to restore that lost magic in world, reawakening this lost power. Guided by the help of his dwarven friend Goddar and Highborn Master Gideon, they will oppose the High King of Arthemis to empower the rebellion and again bring order to the land. An inheritor of the lost power, Destin has hidden his secret his entire life in his bid to remain alive. While his secret may be safe inside the prison camp of Vertrock, there’s no guarantee he’ll keep his life much longer. Physically weak but determined to survive, he quietly plots his escape. The High King of Arthemis will do everything in his power to bury the knowledge of the Highborn once and for all. With a rebellion on the rise, Destin and his friends will have to rise above the obstacles in their path to bring balance once more to a war torn land. However, his potential unlocks with the key of his belief.
8 94 - In Serial6 Chapters
The Idiot Centurion And His Idiot Men
During the Reign of the Mighty Roman Empire 43 AD, in the verdant realm of Ancient Britannia, a Centurion and his hundred men are tasked, as part of an invading legion, to gather wood so that a fort could be put up. Except, they get lost. They. Get. Lost. The Centurion is a great leader but is, well, kinda stupid. No, no... Thing is, he's insanely stupid. Watch how these Roman idiots survive, somehow, in the hostile lands of Britannia. Share in their daily lives as soldiers trying to find their way back to their legion and enjoy how the dynamic between them forms into a comedic play, an ancient epic comedy that will fail to make anyone laugh.
8 95 - In Serial12 Chapters
Imperium
A young fledgling city-state of Etris seeks to make a distinguished name for itself in the chaotic era of human emergence with the Titanomachia only a few decades behind them the ordinary citizens of Etris await the coming of their divine Consul. The one who will lead them to become the prophesied Etrian Empire is yet to be born. In the faraway tribal regions of Gallia a young boy is born to the tribe chief of the Veraxes. The boy is pale and smaller than most young ones in the tribe yet his destiny is to outshine all who came before and shall come after him. In another city-state of Junia the city lord has recently been bestowed a son and a daughter by the Gods and he has begun preparations of an invasion of the tribes that surround his territory. A prelude to an epic begins in 100 C.D. Hey everyone second time writing a story on Royal Road the first time was an experiment that made me learn much but hopefully this time it will be better. As always 3 chaps a week for this one could be in the middle of the week or at the end but 3 will fall definitely. Discord Link: Imperium Discord Have fun reading.
8 90 - In Serial169 Chapters
POC Face Claims
POC to cast for your stories ;)Please, if you'd like to suggest a specific person or more of a type of person (race, gender, size, sexuality, religion, profession,etc) lemme know in the comments. I gotchu. ⋆ = My favorite people [AA/Blk] = African American / Black[Afro] = African[Afro-Lat] = Afro-Latinx [W. Indie] = West Indian or Caribbean [Lat] = Latinx [Hisp] = Hispanic[Yt] = White[E. Asian] = East Asian (Korean, Chinese, Japanese,etc)[S. Asian] = South Asian (Indian, Pakistani, etc)[SE. Asian] = Southeast Asian (Indonesian, etc)[NA] = Native American [Arab] = Arab or Middle Eastern
8 120

