《ƘADDARAR RAYUWA》K page 84
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 84
Dr sai zagaye takeyi a gidan tarasa wacce irin murna zatayi tabbas yau ta sake tsinkewa da lamarin ubangiji idan ya rigada ya tsara abu toh babu wani tsumi ko dabara sai wannan abun yafaru babu wani shortcourt da za'a yiwa lamarin har sai iya lokacin da Allah ya tsaga,
Jikinta yayi sanyi tunowa da tayi aranarda zata samu wannan ciki babu irin wulakancin da bata yiwa Abubakar ba aranarda tasan cewa bazai saiki sawwama ba aranar tasamu wannan ciki har cizonsa saida tayi akan kada ya kusanceta batasan cewa rabo bane yake kiranta daya biye mata ya rabuda ita kamar yanda taso da bata samu wannan cikin ba, bayan daya kusanceta wannan lokacin saida tabada tazarar 2month bata bari yasake kusantarta ba, fushi tayi dashi mai tsanani ko yanzu bata gama sauka ba sai wannan lamarin ciki ya bullo,
Hawayenr yagangaro a fuskarta tasanya hannu ta share wani irin kunya, nauyi, da tausayin Abubakar ya kamata a iya saninta bata taba ganin mutum mai son kyautatawa da sanyin halinsa ba duk wani abunda take masa saboda tasan yanada sanyin haline kuma zai iya dauka amma koda sau daya bata taba taka kafarta ko tasanya wani yaje mata wajan malami ko boka da sunna ta mallakeshi ba, a ganinta soyayyar dayake mata kawai ya isa ta juyashi sai akaci sa'a soyayya ta haduda sanyin hali sai take amfani da hakan tanayi yadda taso."
Kai tsaye gidan Dr ya nufa, a tsaye ya sameta tanata zagaye falo takasa zama, tanajin sallamarsa tayi saurin jin bakin kofa kafin yakaiga shigowa cikin falon ta isa zuwa wajansa,
Rungumeshi tayi sosai sai kuma tasaki kuka amma yanayin kukanta ya bambamta da irin kukan dayake yawanyi wannan kukan anaji za'asan da farin ciki kunshe akasansa,
Shima rumguneta yayi yana shafa bayanta cikin sigar lallashi amma baice komaiba tadan jima yana kukan sannan ta dago da murmushi dauke a fuskarta hannunsa taja suka zauna kan kujera murmushi kawai takeyi takasa furta koda kalma dayane shima baice mata komaiba jira kawai yakeyi ta furta abunda takeson furtawa, rabonsa daya ganta cikin farin ciki haka yadauki tsawon lokaci kuma rashin farin cikinta ba karamin daga masa hankali yakeyi ba, yanzu kuma daya kalli fuskarta cikeda farin ciki sai yasamu kansa cikin yanayin dadi,
Ciki nake dashi ta fado zancen cikin sauri,
Tsayawa Abubakar yayi sai yakeji kamar wanda kunnensa baiji masa dai-dai ba yace "ciki? Dr ciki gareki? Alhamdulillahi Allah nagode maka ya rumguneta tsam ajikinsa shi kansa saida yayi hawaye domin kullum burinda da fatansa baiwuce itama Dr taga jininta kamar yanda shima yaga nasaba,
Yayi murna sosai ita kanta Dr dagata yanda yake farin ciki sai take ganin kamar ita bama farin ciki tayiba,
Kula ta musamman Yafara bata sannan ya hanata daga koda cup ne ya sanya ta dauki hutu a asibiti yace "takula da abunda yake cikinta kawai, Dr har mamakin irin sonda Abubakar yake nuna mata takeyi duk ta kasancewa shiba bako bane wajan nuna mata soyayya amma ta wannan karon dabanne, ya fadawa Sawwama itama tayi murna sosai har taje ta dubata rashin samun kasewar fuska ya sanya bata sake komawa ba."
Advertisement
Hajiya ma daya fada mata sai tace Allah ya sanya alkahiri ya sauketa lafiya,
Bayan Haka kuma sai tace "yaushe zaka kawo anty hafsa? Ta kwana biyu bata zoba inaso naga maigidana, dan yake yayi sannan yace Hajiya bazakice yaushe zan kawo miki Sajida ba?
Baki hajiya ta sake sannan tace "koh meyasa zance ka kawomin ita? Idan itada kanta tayi ra'ayi tazo kasan bazan koreta ba amma haka kawai bazan ce tazoba tunda ita batada kirki,
Ko azatonka dan kace tanada ciki zan fara haba-haba da ita?
Toh nafadaa maka zan kara fada maka bantaba kin wannan yarinya dan bata haihu ba saidai dan munanan halinta ko yanzu idan bata canja ba inanan nima bazan canja ba,
Allah ya amfana mata abunda zata haifa ita rabonta mai nisane shiyasa takai har wannan lokaci bata samuba yanzu da rabonta yazo Allah yabata hali kuma nanan ajikinta idan ta canja tayiwa kanta fada idan takk taje tayi rayuwarta muma muyi tamu,
Shiru Abubakar yayi bai iya cewa komaiba,
Washe gari yakai Sawwama ta wuni wajan Hajiya, Hajiya tace mata tashirya in sha Allahu watan gaba zasuje garin yan uwanta tagansu suna su ganta."
Abubakar yanzu idan yana gidan Sawwama baya dawowa sai dare sosai saboda yana wajan Dr yana kula da ita amma yaga laulayinta ma ba irinna Sawwama wanda tayi bane ita bata wani laulayi sai kawai tsirfe-tsirfe irinna ciki,
A falo ya samu Sawwama tayi wanka sanyeda sleeping dress tana jiran dawowarsa Muhammad kwance a cinyarta da sallama ya shigo ta amsa ya kasar mata murmushi itama ta maida masa hadeda yimasa barka da zuwa ya amsa hadeda karasawa ciki muhamnad ya dauka cikeda soyayya yayi masa peck agoshi yace "Babana yayi bacci baiga dawowar babansa ba, Dariya tayi sannan tace "aikuwa dai ya jiraka dan baima dade dayin baccin ba,
Rumgume yaron yayi yana fadin "banji dadiba na tsaya wajan Dr ne kuyi hakuri murmushi Sawwama tayi har cikin ranta batajin zafin dare dayake kaiwa wajan Dr ita da ya aureta abaya ma ya kulada ita sosai alokacinda takeda ciki toh inaga Dr auren shekara goma sha?
Babu komai nasan yanzu tana bukatar kulawa so yakamata a yanzu kabata kulawa, nagode Allah yayi miki albarka yafadi sannan ya shfo cikinsa yace "yunwa nakeji mikewa tayi ta tanadar masa abunda zaici bayan yagma daida yadan huta sannan yashiga wanka bayan yafito Sawwama har tayi shirin kwanciya ta kwanatrda muhammada akan gadonsa itama ta kwanta,
Turare kawai ya fesa shima yabita gadon ya kwanta jawota jikinsa yayi a kunne ya rada mata nayi missing dinki kwana biyu bana samun nutsuwa gabaki daya al'amura sunyi yawa ga zancen shiyasa ga kuma Dr dake butata kusada ita, lumshe ido kawai Sawwama tayi tana jinsa yana magana ita kanta tasan tayi missing dinsa dan sam yanzu basa samun lokaci, saukoda bakinsa yayi daga kan kunneta zuwa lips dinta ya dauki tsawon lokaci yana kissing dinta sanna ya sauko zuwa wuyanta yana kissng yanabin kowani sako yana shakar kamshin turarenta,
Kowani lokaci da salon turaren da yakeji ajikinta, wani dan tsokaci karki kasance kullum da turare daya kike amfani kikasance lokaci-lokaci kina amfani da varities na turaruka kamshi daya akowani lokaci yanada gundura wasu lokuta dayawa maza sunson sabon abu sabon yanayi,
Advertisement
Akwai mutanenda turare ya rigada ya kama jikinsu kowani irin turare kikayi amfani dashi sai wannan kamshin jikinnaki ya fito ki kasance wacce mijiki yanajin kamshin jikinki zai gane bawai da kalar turare ba, ina nufin kamshi na jiki idan kika sanya turare sai ya bada wani samfarin scente mai dadi,
Karki kasance amfani da turare daya kullum mijinki idan yaji sauyin turare a wajene kawai wata tazo wucewa yaji turarn ya masa kamshi no ki kasance mai canja turare lokaci-lokaci mijinki zai kasance mai tunanin yau da wani rin kamshi zaiyi arba, idan kika saka turare kamshin baiyi masa ba toh gaba sai akiyaye kada a sayi turare irinsa amma idan kamshi yayi masa koda gaba bayan kinyi amfani da wani zaki iya canjawa ki sake sayo wancan."
A kasalance ya dago idanuwansa suna lumshe yace "wannan wani irin turare ne? Kamshinsa yayi dadi yafadi hakan hadeda maida hancinsa wuyanta yana shakar kamshin, shiru Sawwama tayi dan batasan mai zata ce masa ba domin turarene hadeda humra kala-kala da kamshin ya hadu saiya bada wani irin kamshi mai armashi,
Kamar yanda ya fada dagaskene yayi missing dinta danya nuna mata hakan da gaske,
Kwanciya tayi ajikinsa itaba bacci takeyiba tadaiyi shiru yanayinda suka kasance dan lokaci kalilan daya wuce yana dawo mata,
Hafsa taji yakira sunata, uhmm ta amsa cikin muryar bacci,
Babu wanda zaice kin haifu a zahidir da kuma badini, a kallon fuska dakuma jikinki murmushi tayi batareda ta bude idanuwanta ba tace yara har uku kuwa, tana fadin haka sai kuma tayi shiru jikinta yayi sanyi,
Murmushi yayi sannan yace "koda sau daya baki taba zuwa kin dubasu bayan aurenmu ba kuma nima baki taba sanyawa naje na dubasu ba bakya tunanin yaranki zasu tashi da jin haushinki a ransu?
Ko saboda mahaifinsu ne ya sanya baki zuwa ki dubasu?
Jiki a sanyaye Sawwama ta girgiza kai kamar bazatayi magana ba sai kuma tace "ko daya ba saboda mahaifinsu bane kawai dai banason zuwa na dagawa yaran hankali nima na daga nawa hankalinne mama tana zuwa dubasu duk sati kuma idan taje takan kirani,
Kayi hakuri bawai ina yabon mahaifinsu agabanka bane amma shi baiyimin komai da zaisa nakasa zuwa duba yarana ba, koda yayimun ma hakan bazaisa na kasa duba yarana ba, koda narabu dashi bazan taba mantawa da taimakon daya yiwa rayuwata ba, idan bama tare zan daukeshi matsayin dan uwana na kadan daga cikin abubuwan da Sadam yayi mata ta sanar dashi amma saida yaji jikinsa yayi sanyi,
A sanyaye yace gobe zamuje dubasu idan Allah yakaimu,
Tace Allah ya kaimu, tashi ki gyara jikinki ki kwanta dan naga bacci kike kokarin yi, mikewa tayi ta yi bandaki shima yabita abaya maimakon suyi wanka kai tsaye kamar yanda suka shiga saida ya tabbatar ya sake sama musu nutsuwa kafin sukayi wanka suka fito,
Washe gari bayan yaje ya duba Dr ya dawo gidan sawwama da yamma yace ta shirya suje duba twins,
Shopping suka wuce yace tayi musu shopping abubuwan da zata kai musu, wasu yan tsirarrun abubuwa ta dauka ganin haka ya sanya da kansa yashiga debe musu kaya,
Saida yacika butt na mota da seat na bayan motan tass sannan suka tafi,
Sawwama sai taraddadin yanda zataga yaranta takeyi dukda kasancewar mama kullum taba fada mata irin kularda yaran suke samu,
Sun samu mummy da yaran agida dady yana wajan aiki itama mummy batajin dadi ya sanya bata fitaba,
Sawwama tadauka yaran zasu manta da ita amma saitaga yanda suka makala mata saida suka kusan sanyata kuka,
Mummy jiki a sanyaye hakama Sawwama banda gaisuwa babu wani abunda waninsu yakara cewa
A sace mummy ke kallonta gabaki daya ta canja tadawo wata hamshakiyar yarinya bazaka taba cewa tayi aureba,
Za'a dauka yanzu take karagan yan matanci, sai wani yalyali takeyi, kana ganinta zaka tabbatar hankalinta a kwance yake,
Abubakar bai shigoba yana waje shiga muhammad yace kawia ya fito masa da yaran ya gansu
Saida tadan jima kadan sannan ta ce zata tafi amma zata fitawa mijinta da yaran ya gansu mummy toh kawai tace Sawwama takaisu a Abubakar yadaukesu yanaji kamar shine mahaifinsu yacewa Sawwama gabaki dayansu kamarki sukayo nan gaba nima idan zaki haifamin yara zaki haifo masu kamarki ne,
Dariya kawai Sawwama tayi saboda tasan yanzu su Hameeda da hamdan sunyi wayan daukan magana dan suna surutu,
Hassana da Hussaina suka fito karban yaran Abubakar yace sufara shiga da kayan kafin yaran saida suka gama shigarda kayan gabaki daya mummy tana zaune ta zabga uwar tagumi kawai kallon kayan takeyi sai kace wani wanda zasu bude shgo,
Dakyar ta iya bude baki tace kuje ku karbo yaran dannasan yanzu suma sunaso sutafi,
Suka koma karbosu amma yara fir sunki zuwa wajansu har mummy tafito dakanta sunki zuwa wajanta,
Mummy satan kallon Abubakar takeyi aranta tana fadin irin mijinta Allah yabawa Sawwama kuma kenan yanzu?
ahaka dady yazo ya samesu bayan sun gaisa dady yace toh kushigo ciki mana, mummy tace ai sunma fito tafiya ne yan biyune sukaki barinsu su tafi,
Abubakar yace idan babu damuwa da anbadasu muntafi dasu idan suka kwana biyu sai nadawo dasu tunda yanzun sunki, batareda wani tunaniba dady yace shikenan babu damuwa kuje kawai, da mamaki mummy ta kalleshi ko kallon yanda take baiyiba godiya sukayi masa suka shiga mota suka tafi,
yawuce ciki batareda yabi takan mummy ba,
Sawwama taji dadin wannan abun sosai shi kansa saida ya fahimci hakan kai tsaye gida yakaisu ya zubasu sannan yawuce sallan magrib daganan zaiyi wajan DR."
Zuwa jimawa in sha Allahu zan karo wani
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial9 Chapters
The Master and his Bird
In the vast world of Tariel all humans are born linked with their respective Spirit. These Spirits are normally in the form of an animal, for example a Raccoon or a Bear. But there are always exceptions. Mythological Spirits. People born linked with Spirits of unimaginable potential such as Dragons, Phoenixes or Unicorns are knowned as Chosens. People able to reach the pinnacle of humanity.Follow Nero, a boy born without sight but with a Mysterious Spirit, as he beats insurmountable odds an proves that with enough hardwork even an abandoned blind boy can beat the odds and become powerful.***Currently undergoing rework***Progress: Prologue (finished)Chapter 1 (finished)Chapter 2 (1%)Chapter 3 (0%)...
8 212 - In Serial19 Chapters
Assassin Type: The Rifle Girl- Rica Reyes
For Anime lovers of -School life- Romance- Action series. Eleven year old Rica Reyes is the new transfer student at St. George Middle School. Pretty and quickly popular, her classmates never suspect that she is really the precious student of the notorious contract killer, The Villain Reyna Rai. Rica's mission is to protect a handsome classmate named Caleb from a criminal crew that will kill for what's in his possession. Tsundere, Assassin, Original Light Novel, Light Novel, Romance, Middle School Life.
8 195 - In Serial8 Chapters
The Breaking
Erik Torsten is no Hero, he is a Junior lieutenant in the US Engineering Corps, and he's only gotten this far because of his father. He's failed at pretty much everything he's tried in life. So when humanity accidentally creates a breach into an alternate dimensional plane, and floods the world with magic, the world is broken, and the apocalypse or rebirth depending where you stand, begins. Erik will have to defeat dark gods, monsters and terrors He will have to delve into dungeons, and cross undiscovered oceans, if he wants to protect those he cares about, but first he has to learn how to save himself. This is a Copyright © Protected work of fiction
8 154 - In Serial11 Chapters
The Head That Wears The Crown
It's a tale as old as time. Boy goes to funeral. Boy gets sucked into a different world. Boy has to lead a settlement. Boy has to lead a settlement? Boy has to lead a settlement. This is a story about that settlement, and some other stuff. Maybe. Disclaimer: Not sure if it qualifies enough for a gore tag. There is a description of someone's death somewhere in this, but I don't think it is descriptive enough to justify a gore tag. Disclaimer part deux: I initially started writing this as background for another story but got so into it I just ended fleshing it out a bit. Disclaimer part tres: People love reading disclaimers don't they? It's why I've included so many. They're just for you. Disclaimer part four: I know, this is getting egregious. You're starting to find it less funny. Just wait till the twentieth disclaimer, it will start being funny again. Disclaimer part five: I'm kidding, this is the last one. I don't promise I'll read every comment or message, but I certainly welcome your feedback. Disclaimer part six: I lied, it wasn't the last one. I wrote this story without breaking it down into chapters. It just goes, that means that the chapter ends when it ends, not when there is a convenient break in the story. That means that it's very annoying for you as a reader since chapters can end mid sentence. Hah! Sucker! Disclaimer part seven: Get ready for slow updates. Who knows when this will continue. Toss it on read later and come back in fifty years. Disclaimer part eight: Cover Photo by Arthur Ogleznev on Unsplash
8 159 - In Serial23 Chapters
An Account of Humanity
It has been 50 years since humanity has made its mark on the galaxy. Before that, humans were a simple species, living in isolation in their own little part of the galaxy. But times have changed, and so have the views of the humans that have now spread across the stars. Some see them as challengers of their galactic dominion, others look at them with eyes of envy and reluctant gratitude, and others find them merely interesting. Regardless of their opinions, the one thing that they can all agree on is that they are here to stay. Perhaps, by chronicling the effect these humans have had upon the galaxy can they figure out the mysteries of humanity themselves. These are their accounts.
8 212 - In Serial24 Chapters
The Life and Times of Fiera Celosis
Fiera Celosis has just returned to Inima after having been banished from the land as a child. Being the daughter of FIre and Magic, her blood is looked down upon. But what has she returned to? And why does she constantly feel that her life is in danger?
8 108

