《ƘADDARAR RAYUWA》K page 87
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 87
Rayuwa mai cikeda kunshi da kadaici ta sake dawowa Sawwama kamardai lokacinda tarabu da Sadam zamu iya cewa garama wancan lokacin danshi rabuwace kuma tana sanya ran cewa ko badade ko bajima wata rana zata sake ganinsa Amma Abubakar fa? Yatafi fa yatafi gabaki daya shikenan bazata sake ganinsa ba, yatafi yabarta da farin cikin daya sayar da ita alokacin da suke tare dakuma bakin cikin rabuwa dashi, akoda yaushe taga fuskar muhammad fuskar mahaifinsa take gani domin kamarsu daya sak babu wani ahunda yabaro na mahaifinsa,
Hajiya ganin damuwar Sawwama gabaki daya taki karewa ya sanya ta yanke shawarar tayi takaba agaban Mama ko zata dan samu sauki,
Dady da mummy sunzo mata ta'aziyya amma dady sam baiyi tunanin karban yaranba tunda marikinsu ya rigada ya rasu ko maganarsu baiyiba har suka mata ta'aziyya suka tafi,
Itadai mummy batace komaiba amma a zatonta zasu taho da yaranne sai taga dady baiyi zancensuba."
Sadam yafito daga wani eatery dake kusada wajan aikinsa dan samun abunda zai sanyawa cikinsa ko breaskfast baiyiba saboda sassafe yake barin gidan,
Kansa na sama yafito dauke da breaskfast a hannunsa yana sauri ga dukkan alamu yanaso yakoma wajan aiki,
Batareda ya lurada yaji ya bigi mutum da sauri yaja baya yakai kallonsa ga wanda ya bige, a fili da furta hafsa! Da mamakin ganinta dayayi awajan dan baiyi zatoba,
Tsayawa tayi ta kalleshi sannan ta tabe baki tace "Sadam kaine?
kace bazamu sake haduwa ba sai gashi yau Allah ya hadamu, murmushi sadam yayi yace "ikon Allah kenan,
Sake tabe baki tayi sannan tace "ina tunani abaya ka manta da cewa Allah zai iya ikonsa musake haduwa koh?
Sadam ya sunkuyarda kai yana murmushi itakuma ta wulla masa harara,
Cikin sauri yace "Yanzu dai bani phone number dinki zannemeki zuwa jimawa idanna tashi wajan aiki yanzu haka idanna tsaya zan iya latti,
Harde hannuwanta tayi tace "banbayarwa kaje abunka,
Sadam yace "toh shikenan sai anjima,
Hade rai tayi,
tayi saurin shan gabansa oh dannace katafi sai katafin? Har yanzu baka canjaba kunyatardani baya baka wahala idan mace tace maka zatafi kawai saika sanya kai katafi? Dan rarrashi haka bazaka iyaba?
Murmushi sadam yayi yace "yanzu bani adreshinki zanzo mu gaisa,
Babu musu tabashi adreshin sannan tace "kazomin da twins idan zakazo,
Advertisement
Yake yayi wanda yafi kuka ciwo kawai yawuce batarea yasake cewa komaiba,
Kwana uku kenan hafsa tana sanya ran ganin Sadam amma baizona,
Shikuwa Sadam harma ya manta da sun haduda hafsa."
Yau yakasance weekend babu aiki sannan yagaji da fita yawuni bazai iya zama agida yaji dramar abida ba,
Yanata tunano wanda yasani sai yaje can, Hafsa ce tafado masa rai, kai ina yace bazan iya zuwa wajanta karma tayi tunanin wani abun ya kaini ta sanyawa ranta auranta zanyi bakuma zan iyaba,
Haka ya share baije wajan nataba Sati biyu Allah yasake hadasu a same eatery da suka hadu,
Hafsa tayi bambammi kan cewa yace zaizo baizoba koya tunanin har yanzu zatace saiyayi soyayya da itane?
Sadam yace " no hafsa bahaka nake nufiba kawao aikine yayimin yawa bansamu danar zuwaba,
Hmm kokuma kace matar so ta hanaka ba? Ina tunanin bazaka iya zuwa wajena kabarta a weekend ba,
Murmushi mai ciwo Sadam yayi yace "Hafsa kibari zanzo zamuyi magana,
Nasan bazuwa zakayiba ka fadamin address dinka ni zanzo, girgiza kai yayi yace "dagaske nake miki wannan Karon zanzo,
Hafsa bata tafiba saida takarbi lambar wayan Sadam, kiransa takeyi akai-akai amma bata wani samun kansa,
A weekend ya shirya yatafi zuwa address dibda tabashi wani dan matsakaicin gidane mai kyawun gaske,
Sadam yasamu tarba sosai har mamanta da babanta saida suka shigo suka gaisa,
Bayan sun fita ya kasance saura ita dashi a palourn,
Hafsa tace "nace maka idan zakazo kazomin da twins har yanzumma rowarsu zakayimun?
Sadam yace "twins basa tare dani shiyasa banzo miki dasuba,
Kace idan kazo zamuyi magana inajinka yanzu zaka aureni matsayin matarka ko har yanzu bakada ra'ayin aurena?
Nasan kanason matanka kuma nima zan kiyaye bazan yi wani abunda zaai sanya musamu matsala dakai ta dalilinsuba,
Sadam yace "kiyi hakuri amma aure tsakaninmu bazai yiwuba ko yanzu haka nazone kawai dan karkiga kaman ina miki wulakanci,
Nunfashi hafsa ta furzar tace "har yanzu baka canjaba kananan dason matarka,
Ko kasan dalilinka ya sanya nadawo nan kasar da zama?
Awancan lokacin nashiga wani hali daka nuna bazaka aureniba dama kuma mahaifina anan yakeda zama ina wajan kaninsa acan, yasamu ambassdor nanan kasar amma koda yadawo ban biyoshiba saboda nafison can, nafi sabawa acan natashi, amma dana rasaka saina yanke shawraar barin kasar ko zan samu sauki sai gashi Allah ya hadani dakai anan shin baka tunanin akwai abunda Allah ya tsara akanmu?
Sadam yace "bawannan dalilin ya sanya bazan aurekiba Sawwama yanzu bama tareda ita, aurenmu yarabu badan wani laifi dana mata ko ita tayimun ba,
Advertisement
Atakaice yabata labarin abunda yafaru yace "kinji dalilin daya sanya bazan iya auranki ba saboda abune mawuyaci nasake haihuwa idanna aureki na cutar dake ko Sawwama abunda yasa bazan taba iya maidataba kenan,
Kuka sosai Hafsa takeyi na tausayinsa dakyar ta iya budan baki tace "bantaba tunanin abunda yafaru dakaiba kenan saboda nahana su najeeb fadamin duk wani abunda ya shafeka,
Nace musu komai naka bana bukatarsa dan abunda kayimin wajan bikinsa,
Banyi tunanin abunda yafaru dakaiba kenan,
Yanzu kun rabuda maman twins?
Kai kawai ya jijjiga mata tacigaba da fadin amma baka tunanin idan kayi mata haka bakayi mata adalciba?
baka tunanin cewa ka sake mata wani rashin adalcin akan wanda aka mataba?
Bakasan ko cewa zata iya zama dakai ahakaba da baka yanke mata wannan hukuncinba, zaka ka jefata cikin wani hali,
Sadam yayi murmushi yace "nasan wacece Sawwama bazata taba guduna ba komenene yasameni, kowani hali nake ciki zata zauna dani ta rumgumeni hannu bibbiyu,
Amma nikuma bazan iya zamada ita ayanda nakeba ba lallai idan mummy zata zauna da ita lafiya ba na rigada na sanyata a bacin ciki abaya ayanzu bana fata tasake shiga wani bacin cikin koba ta dalilinaba,
Zan barta tayi rayuwarta amma soyayyarta bazata tana gushewa acikin zuciyata ba, soyayyar da zanyi mata kenan na barta tasamu farin ciki,
Kuma yanzu haka tayi auranta harta haihu a yanda nakejin labari ta samu farin ciki kamar yanda nake mata fata, tasamu kulawa da komai wanda ni banbata kamarsa ba,
Hafsa tace "bana tunanin ita awajanta zatace haka dan ga dukkan alamu itama tana sonka sosai, farin cikin daka bata kuma bazai taba barin zuciyarta ba,
Babu abunda mace zata nema wanda baka bataba ayanda mutane suke fadin sonda kake mata abu daya takasa samu shine soyayyar mahaifiyarka abunda ya tarwatsa muku farin cikinku kenan,
Murmushi Sadam yayi yace "kinga kuwa nakasa kenan ba? Tunda ban iya samar mata da soyayyar yan uwanaba shikuma wancan ya samar matada hakan,
Wannan ba laifinka bane Sadam babu yanda ka iya da wannan, yafi karfinka,
Ita yanzu abida tana ina?
Tana gida yanzu haka nabarta,
zafafe tace "itama karabu da ita karka zauna da ita babu wani amfanin da zatayi maka arayuwa ninan na isheka duk wani farin cikin daka rasa ni zan dawo maka dashi,
Wata dariya Sadam yayi yace "Hafsa wai bakya jine?
Nace miki bazan aurekiba kinemi wani can ki haifa wanda zaku tara iyalai dashi,
Cikin fada tace "wallhy baka isaba saika aureni waya cemaka tara yara shine kawai farin cikin rayuwa?
Kaganni kadauki darasi akaina Ummina daka gani wannan ba itace ta haifeniba,
Mahaifiyata wajan haihuwata tarasu abbana ya aureta ta raineni haryau Allah bai bata haihuwa ba kuma tana ryuwarta cikin farin ciki, ko kawayena bantaba fadawa kowa cewa ba itace ta haifeniba saboda soyayyar danake mata,
Shi kansa mahafina daga kaina bai sake samun haihuwaba kuma yayi hakuri ya zauna cikin farin ciki, mahaifina da mahaifiyata farin cikin da suke ciki wasu masu yaranma basa ciki, bare kai Allah yanaka har guda biyu muyi aurenmu mu rumgumi yaranmu zamu kasance cikin farin ciki."
Mikewa Sadam yayi yace "banaso nayita jan magana dake Hafsa mubar wannan maganar ni yanzu barina tafi saimun sake haduwa, baijira abunda zatace ba yafice,
Hafsa bata tsaidashi ba yatafi abunsa, yana fita umminta ta shigo da niyyar jin yanda sukayi,
Ganin yanayinta ya sanya ta tabbatar abun baitafi dai-daiba,
Zama tayi tace "hafsa yaya kukayi dashi?
Hafsa tace "yace bazai aureniba,
Umminta tace "Hafsa izuwa yanzu ki hakura da wannan yaron tunda yanuna baya sonki ko kina tunanin ni zanji dadi na turaki yanda ba'a sonki?
Ummi shifa bawai sonane bayayiba ayanzu bazai aureni bane dan wani dalilinsa na daban,
Mahaifiyarta tace "komadai menene dalilinsa baida hujjarda zai ringa wahalardake akan kinasonsa kawai.
Nifa bashi yake wahalardaniba kuma dalilinsa mai karfine amma ni wannan dalilin bai isa yasaka nabarshiba,
Menene dalilinsa toh?
Hafsa ta fadawa mahaifiyarta,
Cikin tausayawa tace amma ke har zuciyarki kika amince zaki aureshi ki zauna dashi ahaka?
Jijjiga kai tayi dasauri umminta tayi tace "shikenan zanyi magana da abbanki yanda mukayi dashi zakiji har indai kinada tabbacin zaki samu farin cikin da kikeso awajansa wannan ba komai bane,
Murna sosai hafsa tayi bayan mahaifinta yadawo umminta ta sanar dashi ya sanya ta kira masa hafsan bayan sun zauna yace "hafsa naji abunda umminki tafadamin ahaka kina sonsa? Dasauri ta gyada kai mahaifinta yace shikenan kije Allah yayi miki albarka ki kirawonshi zamuyi magana, hafsa tayi murna sosai takira sadam tace masa yazo inji abbanta bataeda yayi tunanin cewa mahaifin zaiyi masa maganar auren yarinyar bane dan atunaninsa babu mahaifinda zaiso yarsa wacce bata taba aurena ta aureshi."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial112 Chapters
An Adventure Beyond Greatness!
Alex was a bullied high-school student with high sense of morality and a guy who believed in having a firm heart due to his martial art heritage. One day after being beaten unconscious at school he suddenly wakes up to find himself in a mysterious library, but before he could digest his situation, a woman he had never met before reincarnated him into a world of swords and magic. Fifteen years after his reincarnation he visits the great kingdom of Lancia to reunite with his comrade and childhood friend. However, things quickly fall out of place as he meets an old enemy who had apparently 'reformed' and became a good person after their last encounter including the crown prince of the kingdom itself. This is ignoring the Ascenders in the shadows...! What are their goals and how is he related to them? What is to happen in this tale of Hidden Dragons and ACTUAL Dragons? Guess it's all in Alex's hands... ———I am posting this on other sites.
8 202 - In Serial33 Chapters
Spellgun
For millennia, The Elders gifted pre-technological civilizations with a piece of technology that allows them to transcend the bounds of what is normally possible: The Implant. Altering reality on a quantum level, creatures with an Implant can gain extraordinary physical and mental abilities. In return, the Elders require wearers of the implant to pass through the Gauntlets - Entire worlds that have been hollowed out and turned into a training and testing ground for the wearers. Once their trial is complete, the wearers then are used by the Elders as their foot soldiers as they expand across the galaxy. What happens when a human accidentally receives an implant instead?
8 441 - In Serial140 Chapters
Number One Commander
Life is an unfair game. If you were born rich and smart, then you were more than likely arrogant and cunning. If you were born poor and dumb, you were probably simple and ignorant. A commander is someone who protects his people regardless of their faults, position, and riches, but the Number One Commander is someone who would even protect the Galaxy itself. Join Luon Fate, an engineer and a bookworm simpleton who changed the fate of humanity. Orcs? Elves? Demons? Cultivators? Follow Luon in another fantasy, sci-fi, martial artist novel in the making. Releases on: When I have time, maybe once a week hopefully? Available On: https://creativenovels.com/novel/number-one-commander/
8 102 - In Serial36 Chapters
Breathe in the Embers
In a world filled with heroes, Martin Kumalo has long since become disenchanted with them. They have become too real, too human, too flawed. He turns his mind to the heroes of fantasy novels every day to escape the disappointing mundanity of his world. Those two worlds, the fantasy of his mind, and the reality he so often tries to escape, are set to collide in a way he might find uncomfortably personal, for across the stars eyes of blazing blue are watching for souls such as his, and are always hungry for more.
8 200 - In Serial113 Chapters
Army of the Damned
"When are we gonna go home?" as the man in a General uniform looks at the beautiful setting Sun. An Isekai about Politics, Strategy and War. Players suddenly got transported into an Isekai world. Our cast of people are forced to accept the new world and adapt or die. They have the means to do damage and commit war, but are now forced to face the music of morals as now, they're not playing with Code. But actual human life. What will they do? What choices and mistakes will they make in their attempt to go back home?-Story by KFCLover from Archives of Stories
8 136 - In Serial32 Chapters
They never called, yet he is here (censored edition)
Introduction:Not every world needs a Summoned Hero, even if it is possible to summon one. No, really! Everywhere, no matter the time, there are always good people who can use glory, power and personal harem themselves.And the one who was summoned?He is just a resource, nothing more… Translation of the original novel by Avada KadavraThe uncensored version is available here.Authors notes:This is just my take on the whole Hero Summoning thing, where a hero happened to survive.Fatal mistake, an error in a well-oiled mechanism that lasted for generations, gave a Hero a tiny chance to decide his own fate.After all, bad guys never expect a Hero to come, yet, the fucker still does.Partially inspired by the series “You summoned the wrong one” by Aitbaev T.A. who was in turn inspired by “Rise of the Shield Hero”.I have to warn you, Aibaev’s work of fiction is pretty out of ordinary, it makes one breath fire, cry until tears turn to blood and laugh to unconsciousness in equal measure.
8 223

