《ƘADDARAR RAYUWA》K page 91
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 91
kwance yake yana bacci ahaka baza'a taba cewa yanada matsala ba da bataji ana zancen bayida lafiya ba toh da sai tace baccin jin dadi kawai yakeyi fatar jikinsa sheki kawai takeyi irin wacce hutu ya amsheta,
Da dukkan alamu wannan fata tadauki lokaci bataga ranaba Ta tsura masa idanuwa tana kallonsa,
Bazata taba cewa majinyaci bane ahaka domin bbu alamun jinya ajikinsa, kallonsa takeyi tun daga sama har kasa ta tsaida idanuwanta a yattsun kafarsa sai kuma tasake dago kwayar idanuwanta har izuwa zara zaran gashin idanuwansa, sai take ganin kamar tasan fuskarsa awani waje,
A'ina kenan toh? Mutumin da akace yayi tsawon shekaru yana jinya kwance baimasan yanda yakeba,
Sai dai idan yayi mata kamada wani wanda tataba kallo,
Zama sukayi gefen gadon da yake dukansu ita kuma tazauna a side drawer dake jikin gadon kamshin turare taji mai masifar dadi tun shigowarsu takejin wannan kamshin gabaki daya rayuwarta sau daya ta taba jin turare mai dadinsa,
Umma tadubi Hajiya tace kinga dannaki koh? Gashinan yana baccinsa yanzu haka zancen danake miki yakai 1week yana wannan baccn
Sai jiya da jikin yataba shi hakanma bai bude idanuwa ba yanzu baifi yafarka sau daya a sati ba,
Kuma abun mamaki ba wata na'ura aka sanya masa da zata taimakeshi ba iko kawai na ubangiji ne,
Koda ya tashi sai dai ihu kawai yakeyi banda ihunsa shekara da dama banji muryarsa ba,
Hajiya tace "Allah ka dubi lamarin wannan bawa naka kabashi lafiya su duka suka amsa da amin,
A hankali Sawwama ta furta Allah ya yaye masa yabashi lafiya Umma tadubeta tadanyi murmushi sannan tace Amin,
Sun dade a zaune sunayi masa addu'oi sannan suka mike da niyyar fita itama Sawwama ta mike tafara tafiya a hankali,
Caraf taji an cafke hannunta atsorace ta juyo tadubeshi idanuwansa suna kulle kamar yanda tabarsu amma hannunsa yana rike danata gam,
Jan hannun tayi a hankali amma taji shi gam danba rikon wasa yayi mata ba,
Dayan hannunta ta sanya tayi amfani dashi dan raba hannusa da nata amma ko gizau hannun baiyiba, ganin bata tahowa ya sanya Hajiya juyawa tayi mata magana sai taga abunda yake faruwa ta kalli hannun sannan ta dubi Sawwama ta sauri ta karaso wajan ganin tajuya yasa hankalin Umma itama yakai wajan hardasu Ummi da aysha suka juyo,
A hankali umma tace "kiyi hakuri sannan ta sanya hannu zata raba hannu Gam taji hannun arike,
A fili ta furat "Yareema! Yareema! Yareema ka farka ne? Tayi magana ne duk da tasan cewa bazai san metake yi ko cewa ba,
Sake mata hannunta Yareema kaji?
Shiru dai bai motsa ba, a hankali ta sake kama hannun zata cire ta karfi ya jawota ta fado kansa da sauri tafara komarin mikewa sukam mutanen dakin tsayawa kawai sukayi kallon ikon Allah,
Umma tsoronta karya shaketa kamar yanda yataba shaketa shekarun baya dasuka wuce dan haka ta isa ta rikota tana shirin kwacota daga hannunsa kamar wanda aka tsikareshi ya bude ido, akan Sawwama ya saukesu,
Advertisement
Itama shi din take kallo idanuwansu ya hadu waje daya murmushi ya sakar mata Sannan cikin mamaki da al'ajabi ya furta kinzo? babu abunda sukayi miki?
Umma dake tsaye akansu saida ta zauna dabass akasa dan tsakanin mamaki rabonda taji muryar danta yayi magana an doshi kusan shekara tara,
Hajiya ta karaso dasauri tana fadin yareema! Yareema Alhamdulillahi kana jina? Kana cikin hankalinka kallonta yayi da alamun rashin sani a fuskarsa bai kulataba ya juya ga Sawwama yace "babu abunda sukayi miki
Sawwama sai tayi amfani da wannan damar tace "eh babu sakeni na tashi na zauna dasauri yakai kallonsa wajan hannunta daya rike sannan gata kuma kwance a ajikinsa, saketa yayi dasauri a fili ya furta kiyi hakuri,
babu komai tace sannan ta mike,
zata zaune can gefe yayi saurin rike hannunta yace "ki zauna anan tsoro nakeji karsu sake zuwa sutafi dake babu musu ta zauna dan har ita cike takeda al'ajabi yanzu mahaifiyarsa tagama fadin rabonda taji muryarsa yafi shekara takwas yanzu kuma gashi nan yana mata magana garau zatt mai hankali kai hakan yake nufi kenan?
Dakyar Umma ta iya mikewa daga yanda take tazo jikinsa ta rumgumeshi sosai tana kuka tana yiwa Allah hamdala saida tagama kukanta bai kulataba tayi masa magana yaki amsawa hankalinsa yana kan Sawwama gabaki daya,
Daga karshema hannunta yasake kamaw yarike gam kamar wacce za'a kwaceta,
Kowa yayi masa magana adakin yaki kulawa ko dagowa bayayi ya dubesu, itadai Sawwama ita kanta bazatace ga halinda take ciki ba a yanzu tarasa abunda yake faruwa gabaki daya takasa gane komai kanta ya kulle,
Umma tacewa ruma takira mai martaba da sauri tafice tashiga mota lokaci kalilan ta isa shashinsa batareda an tsayarda itaba aka barta tashige saida tazo shiga falonda yake a zaune sannan akayi mata iso a falon tasamu Hajiya Babba shiyasa batayi gigin sanar da mai martaba abunda yake faruwa ba, ganinta a birkice ya sanya mai martaba yadauka jikin yatashi dan haka yabiya suka wue can kai tsaye,
Hajiya Babba kuwa taji dadin wannan lamari domin itama a zatonta jikinne yatashi shiyasa akazo neman mai martaba, yan wahala tafadi bayan fitan mai martaba ta rigada tasan wahalarda kansu kawai sukeyi amma Yareema bazai tana samun lafiya ba,
Sashinta takoma saboda tasan idan jikin yatashi mai martaba yatafi to acan yake raba dare,
Abunda yaje ya samu yasha bambam da abunda yayi tsammani mai martaba yayi murnar wannan canji da aka samu daga wajan Yareema haaliafa kuma ya gargadi,
Amma sai dai abunda yakasa sani shine menene akalarsa da Sawwama? Menene Alakarta da ciwon Yareema da yana kallonta kaso Hamsin daga cikin ciwon da sukayi shekara tara suna magani bai kauba sai yanzu?
Mai martaba yaje ta dayan gefen ya zaune yace "Yareeema yaya jikin kana jina?
Ance kayi magana nima kayimin magana naji,
Yareema ya kalleshi sanna ya juyaga Sawwama yace "karki kulasu mugayrn mutanen ne zasu cutar dake,
Sawwama ta girgiza masa kai tace ba muggaye bane kuma bazaku cutarda kowa ba yan uwanka ne idan sunyi maka magana kana amsa musu,
Dagowa kansa yayi ya dubi Umma dasauri tazo tazauna kusa dashi tace "Eh eh yareema mu yan uwankane ba zamu cutarda kaiba, ni mahaifiyarka ce nima haifeki ka kalleni kayimin magana ko zanji dadi,
Advertisement
Kallon Sawwama yayi yanaso ta gaskanta masa zancen kai ta daga masa alamun eh dagaskene abunda Umma tafada,
Murmushi kawai yayiwa umma Mai martaba yace "yareema kallo ni nan ka gane ni waye?
Ya juya wajan Sawwama yace" wannan fa shima ba mugu bane?
Sawwama tace eh ba mugu bane, waye shi? Ya tambaya shiru tayi dan batasan menene alakarsa da mai martaba ba,
Mai martaba yace "ni kakanka ne nine mahaifin babanka, ina baban nawa yake? ya tambaya,
Allah yayi masa rasuwa, jijjiga kai kawai yayi hannunsa yana cikin nata firr yaki sakinta tagumi kawai tayi da dayan hannun tana kallon ikon Allah,
Ajiyar zuciya ya sauke yace "ashe bamasu cutarwa bane toh amma mutanneda suka kamaki ina suke?
Sawwama da batasan amsar tambayarsa ba tayi shiru kawai tana kallonsa duk cikinsu ma babu wanda yasan abunda yake nufi,
Mai martaba yace kuzo muje waje nagano wani abun dangane da abunda yake faruwa yanzu,
Yacewa Sawwama kiyi hakuri ki zauna anan yanzu zamu shigo kai kawai ta gyada musu Umma tace "kana ganin babu matsala idan anbarsu su kadai?
Yace "babu komai, fita dukansu sukayi yana kallon sun fice ya sake rike hannunta da karfi yace kiyi hakuri kinji bazan sake bari wani abun ya sameki ba bazan sake hannunki ba,
Sawwama kallonsa kawai takeyi tarasa abun cewa,
Suna fita Mai martaba ya dubesu yace su sallami duk yan aikin da suke ciki babu bata lokaci duk wasu masu hidima na sashin Umma aka sallamesu yarage saura Umma, ummi, Hajiya Aisha, ruma dashi kansa mai martaba,
Yadubi Umma yace "toh Alhamdulillhi inaga ciwon Yareema yakusa zuwa karshe dan yanzu zamu iya cewa hamsin cikin dari na matsalar takau tunda har yayi magana kuma alamu ya nuna yasan me yakeyi amma saidai wannan yarinyar ita kadaice acikin tunaninsa da rayuwarsa dole akwai wata alaka data taba hadasu akwai alaka kai karfin gaske a tsakanin wannan lamari,
Mun dade muna magani Allah bai kawo sauki ba ashe saukinsa yanaga gareta sai yanzu Allah ya turo manada ita,
Ba shakka sun san juna kafin wannan abun ya sameshi,
Hajiya tace Abba bana tunanin haka saboda har yanzu ko shekara ashrin da daya ina tunanin bata ida rufawa ba kaga lokacin da wannan abun yafaru kenan tana karamar yarinya kuma bata taba zuwa nan garinba koda sau daya zanyi mamaki idan akace sunsan juna,
Mai martaba Yace " yanzu kishiga kiji ta bakinta mikewa tayi dan cika umarnin mahaifinta,
Bayan tashiga kamar yanda tabarsu haka ta taddasu yana makale da ita,
Zama tayi gefen Sawwama ta dafata cikin kulawa tace Hafsatu kiyi hakuri da abunda yake faruwa,
Murmushi karfin Hali kawai Sawwama tayi Sannan tace "bbu komai,
Hajiya tace "Hafsa ko kin sanshi ne?
Sawwama tayi shiru sai kuma ta girgiza kai tace "bansanshiba Hajiya,
Amma kiyi tunani baki taba kallonsa wani wajeba?
Sawwama tace bantaba kallonsa ba nima saida nayi tunanin haka amma bantaba kallonsa ba,
Hajiya tace "ikon Allah kenan shi kadai yasan abunda yake kulle a acikin wannan lamari,
Zuww tayi ya sanarda mai martaba yanda sukayi,
Mai martaba yace "toh itama batada amsar wannan lamari yanzu haka amsar da zata warware wannan abu tana wajansa dan shikam tabbas yasanta ayanayinda yake yanzu bazamu samu amsaba,
Amma muci gaba da addu'a sannan ayita zamuci gabada magani bazamu tsayaba har muga yanda Allah zaiyi damu sannan basaina fada mukuba bayan mu da muke nan banaso wannan zance yafita ko'ina,
Yanzu kukoma ciki saboda zamanta ahaka zataji babu dadi har muyanke abunyi,
Mai martaba yatafi ransa cikeda jin dadin wannan hali dayaga jikannasa aciki,
Ahaka suka koma suka samesu yana nan rikeda ita ya dubi Sawwama a hankali ya rada mata yunwa nakeji,
Umma dake gefensa taji abunda yace "dasauri ta mike dakanta tayi dining ta debo masa abincin da aka jere musu danyin dinner ta daukoshi a plate jikjnta har rawa yakeyi ta zauna gefenaa tadauki spoon ta debi abincin sannan takai bakinsa,
Batareda gardama ba ya bude bakin ta zuba masa a hankali yake ci tana bashi harya koshi,
Bayan yagama yadubi Sawwama yace "bakyajin yunwa ne?
Murmushi kawai tayi bata bashi amsaba,
Hajiya tadubi Aysha da ruma tace "ku kawo mana abincin gabaki dayanmu nan sai muci, suka mike suka debo abincin Sawwama kasa ci tayi saida Hajuya tayi magana tadan tsakura kadan tabari muhammad dama shikam yana jikin hajiya ita ta bashi harya koshi,
Yasaba da ita sosai hakan yasa bai nemi zuwa wajan mamarsa ba,
Anan suka raba dare murna da farin ciki bai barsu sun iya rintsawa ba barinma umma datake ganin kamar idan tatafo zai sake komawa bacci,
Saida bacci ya daukeshi Sannan sawwama tasamu da zare hannunta, wani daki dake cikin sashin suka ta kwanta amma bata iya bacci ba,
Tunanin abunda yafaru dakuma wanda yake shirin faruwa kawai takeyi amma takasa gane komai domin kwakwalwarta ta tsaya cak tadaina wani kissafi,
Tashi tayi tadauro alwala tacigaba da Sallah akunnenta aka kira a sallatu har aka kira sallah tayi raka'atanil fijr sannan ta gabatarda sallar asubahi sai asannan bacci ya dauketa,
7:am Yareema ya tashesu yana neman yanda take aysha tazo ta tasheta, taje tasamu halinda suke ciki yana ganinta kuma sai ya lafa, breaskfast kanma ki yayi kowa yabashi sai ita zallah,
Haka suka wuni a zaune tagaji tazama ji takeyi kamar tafashe da kuka da ita dayace adakin tasan kuka zata saka tayi mai isarta,
Yanzuma taki magana domin tana kallon idan tafara kukane zai kwace mata,
Wai meyake shirin faruwa da itane? Menene hadinta da wannan yareeman da baya samun nutsuwa sai idan tana wajan?
Zuciyarta azalzalarta kawai takeyi ji take kamar tayi tsuntsu takoma gida dan bazata iya zama irin wannan zama maras makama da alkibila wanda sun kansu basusan me suke ciki ko wane hukunci zasu yanke ba."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial11 Chapters
Divik: Companion Two in the Orak'Thune Series
A city built on honour. A downfall built on lies. Divik is a cesspool. Left too long to its own devices, it is a city ruled by degenerate barons, unique in that on the surface, they’re part of the shiny ruling class. Enter the terrorists. Having decided on vulnerable Divik for their plans long ago, it is an easy corridor of which to get a foothold on the otherwise impenetrable, ultra-patriotic Orak’thune nation; and they have a message for its Fire Queen. The countdown to their demise has been set, the players on the board unwittingly outmatched. The innocent residents will be victims in the crossfire if the last good knight, Colonel Rabb, can’t clear them out of the way in time. Living Fire: Book Four in the Orak'Thune Series tells the tale of how King River and Hanna get embroiled in the coup, and how Queen Nyssa and Jara get them back from the clutches of a sociopathic terrorist and out of an imploding city. But what really happened inside Divik that it fell so quickly? How did Malta and his underling Krug, even get this close at all? Divik is number two of nine companion novellas to the epic fantasy series Orak’Thune. It is the current freebie available on my website - you can download the full ebook version with no obligation (but why not sign up to the newsletter so you don't miss out on the next one?) Offer on now for a limited time! ***** Curious to know who the heck these characters are? Why the hell would the Rogun Black Tower be attacking a foreign city? Meet the characters in The Armoured Queen: Book One of the Orak'Thune Series, follow the progression of the queen and her introduction to magic in The Necromancer's Fire: Book Two of the Orak'Thune Series. And for the history of the Rogun animosity against Nyssa and the Orak'Thune, check out Rogun: Companion One. (the novella prequel to books 1-3) All on Royal Roads in part at the moment, but full versions now available through Kindle Unlimited and Amazon. Please feel free to check out the website for more details about what's going on, the reading lists and what's to come. Sign up to my newsletter for news on release dates, freebies and promos. https://www.genevieveginn.com Or visit us on Facebook page or join the Fan Group: https://www.facebook.com/GenevieveGinnAuthor/ Instagram.https://www.instagram.com/genevieveginnauthor/ Thank you readers!
8 174 - In Serial6 Chapters
Zephyrion
One man's mistake. Don't avert your eyes. Look around you. Look at the souls that your foolish kindness had reaped. One man's escape. Your attempts are futile. There is no place for vermin like you in this holy empire. One man's descent into chaos. At the cost of your humanity, and the lives of many innocent others, will you forsake all to ascend to the top And one man's final resolution. Enough with your blabbering. Even if I have to start over from the lowest of low… I will definitely regain my rightful throne.
8 143 - In Serial6 Chapters
I AM BRAND
"Fear is only as deep as the mind allows, and the only thing we have to fear is fear itself” -Travelling Poet "It was on a night, ever so dark, that I truly found out what horror was. The way of the profound means nothing, in fact, is not even considered a spec of dust in front of true strength. No mere mortal nor a mere god could achieve such strength, much less rival it. In fact, it wasn't this tyrannical strength I feared so much, it is the one who holds it. I swear by the law on my follower's belief, that I would and will never forget that night for the rest of my life. The true fearsome power held by an unfathomable existence. Nothing in existence should hold such a power, and nothing should have such cruelty and high bearing. I have felt fear and will never forget it. Yet even now, I still feel the phantom pains from the limbs you ate and the heart you crushed; are you satisfied? Titan!." - Unknown God --------------------------------------------------------------- This is the story of BRAND
8 161 - In Serial14 Chapters
Ascendant: Online | Book Two | Crash Through
Ascendant: Online isn't just a game. For Antonious King, it's his life, literally. His soul torn from its body and flung fifteen hundred years into a bleak future for mankind into an augmented body made in his image, but not his own... Tony is one of three hundred humans in the Ascendant Program. One of three hundred humans left. After being confronted by The Archon, Tony finds himself back on Arach to make things right with Jorogu and drive back the Padinus Swarm, but is captured and forced to entertain through gladiatorial combat. In the face of waning powers Tony must take drastic measures to escape the grasp of the Padinus Queen, Serketzi, to fulfill the Oath sworn to avenge mankind before all of his powers are stripped away. Meet your enemies head-on and Crash Through in Ascendant: Online!
8 129 - In Serial56 Chapters
For a Change - A Slice of Life LitRPG
Change is constant. Starting over without your own memories? Connected to some System AI? Probably a pretty big change. Join Monday March as she attempts to deal with these changes and many others in a fantasy future with magic, monsters, AIs, and dating. Notes / Expectations: - About the writing style - Almost always First Person past tense (aside from the prologue), Chapters are short by design. Also, I'm not rushing to the conclusion, it's there, I'm in no hurry. - Genres - Fantasy is the most obvious umbrella, Action, Comedy, Romance, Psychological and everything else that makes a character into a comprehensive person will likely crop up, but won't be the main focus, at least not for hundreds of pages - Tags - Dungeon, Gender Bender (closer to gender themes), Post Apocalyptic and a few others might be a valid fit, but anything that doesn't fit most chapters will be set aside tag wise for now. Possible updates in the future if needed. - Content Warnings - While I want to write this story as accessible and friendly, sometimes a narrative gets messy, and sometimes people are naked, or get hurt either physically or mentally. Best to be prepared. As for cussing, well, our main character will avoid it. - Initial posting schedule is once a week, updates to the schedule will be posted here or in chapter notes.
8 76 - In Serial49 Chapters
(Re)Install
After his death, Garry, AKA Gaz, is summoned by a nameless goddess to another world and tasked with a very important mission, the main characters sets out to travel around in search of a way to accomplish his objectives and live happily ever after.The catch? The mission is to save the same goddess, who've been sealed away for all eternity in who knows where. Having little to no energy left, she was unable to create a decent blessing, so Gaz is left with a weak body in a savage world that he knows nothing about.Also, did i mention he wasn't reincarnated as a human? Neither as a beast? Well...His actual body might actually not be that bad. As long as he survives the first day, of course.-------------Okay, some of you might know from Insania Online, some don't, so might as well explain it here. This is a Re: (ish) style story, with a Scifi (ish) setting and some fantasy (ish) assets (precision is overrated). This is kind of a side project I will work while I take a break from insania.This is a crazy idea i had thanks to a certain game's trailer, and decided to write it. Even if it starts fairly serious, it will probably have a lot of wacky comedy, so don't say you haven't been warned and don't try to take it too seriously. Really. If you are expecting a dramatic and heavy story, this is very probably not what you want(who knows? I'm just starting it...).
8 153

