《ƘADDARAR RAYUWA》K page 92
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 92
Kwanansu hudu agarin amma gabaki daya garin ya isheta damuwarta kawai taganta agida Hajiya kanta ta fahimci hakan shiyasa ta yanke shawarar kwana biyar kawai zasuyi su koma hakan yana nufin saura kwana daya kenan,
Hajiya Sam batason ganinta cikin yananyin damuwa har irin haka,
Ta lura idan suna zaune ita shiru kawai takeyi tana tunani idan aka sakota cikin zance sai tayi murmushin yake kawai,
Yareema kuma gabaki daya ya hanata sakatt kuma baya taba yiwa kowa magana sai ita baya sakewa da kowa sai ita idan tabar wajan ya ringa musu tijara kenan bata samun lokacin kanta sai dai idan yayi bacci,
Har su umma hakuri kawai suke bata domin sun san ta takura dayawa amma babu yanda zasuyi,
Aranar Hajiya ta snaar musu cewa washe gari zasu koma nan kuma sai hankalinsu ya karkato kan lamarin toh idan suka tafi wani hali yareema zai kasance aciki?
Karfa akoka gidan jiya, su kansu shaidane baya taba yarda ya zauna waje idan bata a wajan kuma har lokacin bai saki jiki da kowa ba sai ita, yaya zasuyi kenen menen mafita?
Izuwa yanzu basu hango mafitar ba amma da ace zau kara koda wasu yan kwanakine tabbas za'a samu mafita,
Hajiya zaune gaban mai martaba kanta yana kasa bayan sun gama gaisawa sannan tace "Abba dama nazo na sanarda kai ne cewa gobe idan Allah yakaimu zamu koma gida,
Mai martaba saida yaji gabansa yafadi a tunaninsa zau dan kwana biyu,
Shiru yayi sai can yace "Bazaku dan kara wasu kwanaki ba? Tunda kinga yanda lamarin ya kasance kada kutafi kuma abu yazo ya baci azo akoka gidan jiya azuwa yanzu bamuda wata mafita amma nasan idan kuka kara kwanaki tabbaas zan nemo mafita,
Ajiyar zuciya Hajiya ta sauke sannan tace "Abba nima naaso nakara kwanakin tunda dama bada niyyar kwanakin danazoba kenan naso nafi haka amma Abba hafsatu tana takure matuka tana cikin damuwa ganinta a wannan yanayin baiyimin dadiba Abba kar garin son zuciyarmu ita kuma mu tauyeta tunda mijinta ya rasu na yi alkawarin bata farin ciki dai-dai gwargwado yana daya daga cikin dalilin dayasa nazo da ita nan,
Kar yazamnaa ni banbata farin cikiba kuma na sakata a damuwa batajin dadin zaman nan idan muka koma can duk wani abunda ake ciki sai a yanke, tayi magana yanda mai martaba ya fahinceta sosai,
Advertisement
Dan haka baija wani zance ba,
Mai martaba ya nisa sannan yace "hakane maganarki kinyi tunani mai kyau shikenan yanzu kuje in sha Allah zamusan abunyi,
Hajiya tayi masa godiya sukayi sallama da fadin gobe zatazo yimasa Sallama,
Sawwama jin zasu tafi washe gari taji dadi sosai sai take ganin kamar gobenma bazata yiba,
Washe gari jirgin 12:am suka biyo suka dawo gida sai asannan sawwama taji sanyi aranta,
A gidan Hajiya suka wuni zubur sai yamma likis kafinnan tasaka driver yakaita da muhamnad da tsarabarda suka zo da ita,
Babu wanda tabawa labarin abubda yafaru agidan tacigaba da rayuwarta kamar yanda tasaba, amma sai dai wani abu guda daya shine tausayin Yareema takeji aranta ko menene ya sameshi ya kwanta ciwo haka tsawon lokaci?
Menene alakarta dashi wacce ita bata saniba? A iya tunaninta tayi amma batasan wani abunda yataba hadata dashiba.
Nisawa tayi sannan afili tace "Allah yabaka lafiya dan har cikin ranta tana tausayinsa."
Yareema yasake shiga wani hali a hankali-hankali ciwon yake dawowa yanaso yakoma kamar na baya mai martaba Umma da sauran hankalinsu ya tashi ganin abunda yake shirin sake faruwa,
Mai martaba ya rigada yagama yanke hukunci cikin zuciyarshi dai dai har izuwa yanzu bai fadawa kowa Bayan yazo ya duba jikin yareema yafito falo yasamu su Umma suna zazzaune suna kallonsa gabaki daya suka mike shikuma ya zauna akan kujera sannan suka zauna a kasa,
Yadubesu zuciya cikeda Damuwa yace "Ga dukkan alamu abunda banaso shine yake shirun sake faruwa jikin yareema yanaso yasake dawowa kamar nabaya,
Bamuda tabbacin abunda yake faruwa gameda wancan yarinyar (Sawwama) amma inada yakinin cewa akwai wani abun dake kulle tasakanin wannan ciwon dakuma ita yarinyar bamu saniba ko Allah ya rubuta cewa warakarsa na tareda ita shiyasa tsawon lokaci mukayita neman magani Allah baiyiba amma gashi a mintuna kadan da haduwarsu sai Allah ya nuna mana ikonsa, yanzu gashi tatafi abu yanaso yadawo,
Shiru yayi sannan yacigaba da magana "narigada na yanke hukunci cikin raina amma yazama dole na shawarceku matsayinku na mahaifansa zan tafi dakaina har can garin na nema masa auran wannan yarinya domin hakan shine kawai mafita,
Umma wacce itama ayanzu tasan batada wata mafita data wuce wannan dari bisa dari tabawa mai martaba goyon baya,
Amma sai dai ita yarinyar basusan ko cewa zata aminceba, amma zasu fara tunkarar Hajiya da maganar kafin akaita gaba,
Mai martaba yace "idan Allah yakaimu gobe zan tashi natafi can kuma inaso har naje nadawo babu wanda zai san abunda yakaini,
Advertisement
Da mamaki suke kallonsa da sukaji abunda yafada wai gobe zaije can, mai martaba da kansa zaije akan wannan maganar shida bama mutumbe mai son tafiya ba, barinma da akace yareema ya kwanta rashin lafiya sam baya nisa da gida saboda tsoron abunda zaije yazo,
Umma cikin ladabi kanta yana kasa tace amma Mai martaba daka tura wani basai kaje da kanka ba koda wasu daga cikin amintattunka katura za'aje kuma zasuyi abunda yakamata,
Mai martaba cikeda damuwa yace "wannan lamari yanada muhimmanci sosai a wajena bai kamata ace nayi wasa dashiba bayan ku nan dana sanar daku babu wanda zai san abunda zai kaini, kuma na gargadeku karkowa yasani,
Umma tace "in sha Allahu babu wanda zai sani, mai martaba yace "Allah yayarda akowani lokaci yana fada musu su boye samun lafiya da ciwon Yareema bawai dan yana tunanin zasu fada ba sai dan kawai yanaso yasake jaddadawa."
Da dare Hajiya na zaune wayarta tafara ruri tana dubawa taga mahaifinta da sauri takai hannunta taja ta amsa kiran cikin ladabi ta gaidashi ya amsa cikin hikima mai martaba ya zayyana mata abunda yake shirin faruwa da kuma wanda yafaru m bayan tafiyarsu,
Hajiya tayi shiru sai can tace "Abba ni aganina hukuncin daka yanke bayida laifi hakan yayi yareema danane ni kaina mai bashi aurene ya aura ko aysha akace a aura masa a yanzu banida jaa zan bashi zuciyata daya kuma hankalina kwance amma dubada condition dinsa a yanzu bana tunanin Hafsa zata amincewa auren kokuma zatayi farin ciki da auran Abba rokon danakeso nayi maka guda dayane in sha Allahu gobe zan kirata muyi magana kafin kazo amma har indai bata amince ba inaso kayimin wannan alfarmar kada a tilastatta ko abi ta wajan mahaifanta yanda zasu sanyata ta amince, inaso tayi farin ciki tayi aurenta zai sanyata farin ciki tasamu nutsuwa fiyeda yanda tasamu wajan Abubakar lokacin yana raye,
Shiru mai martaba yayi jim kadan sai kuma yace "toh shikenan Allah yakaimu goben nayi miki wannan alkawarin babu wanda zai tilastata, amma kifara magana da ita tukunna kafin na iso jirgin rana zamubi bayan azahar in sha Allahu zamu iso,
Hajiya tace Allah ya kawoku lafiya sannan sukayi Sallama."
Wa she gari ta sassafe Hajiya tafara aikan abubuwan da za'ayi na bukatar wanda za'a tarbi baki dasu,
Wanda zatayi ordernsu kuma tun adaren jiya tarigada tayi karfe tara takira Sawwama tace tanason ganinta batareda wani tunani ba Sawwama tadauki muhammad dake su Hamdan suna makaranta tataho,
Ganin ayyukan da akeyi ya sanya tmdaga zuwanta itama tashiga aikin cikin kankanin lokaci suka gama tangamrmen falon Alhaji na tarban baki aka sake gyarawa dukda koda yaushe acikin gyara yake aka jere abubuwan acan lemu kuma da na kanti da wanda suka hada da kawunansu aka sanyasu a cikin firiji,
Sai bayan angama aikin Sawwama tasamu zama Hajiya kam bata samu zamaba domin tasa anata gyaggyara ko'ina dan mai martaba wannan karonne zuwansa na biyu gidanta da rasuwar Abubakar sai wannan ko auran yaranta yazo daga zaran an gama daurin aure daga can yake wucewa,
Shi kansa alhaji ya kansile duk wasu schedules dinsa na ranar ya gayyaci wasu daga cikin abokanansa kawai suna jiran zuwan mai martaba."
Hajiya babba tana zaune rohoto ya isota cewa mai martaba zaiyi tafiya da garinda zaije amma sai dai basusan abunda zai kaishi ba Hajiya Babba tashiga taraddadi sosai domin mai martaba baya tafiye-tafiye shi sam idan yabar gari kuwa toh zaije Kasar saudia ce, sai kuma wani Babban lamari dan haka gabaki daya hankalinta baikawo mata cewa wai zaije nemawa Yareema aure bane amma duk da hakan ta sanya ayi mata binciken abunda zai kaishi garin."
Saida sukayi sallar azahar sannan Hajiya tasake wanke ya shirya cikin Lace tazauna a dakinta sannan ta nemi ganin Sawwama,
Sawwama tamikr tabar muhammad wajan Aysha dan tasan maganace mai muhimmanci tunda a uwar daki za'ayita,
A zaune tasamu hajiya akan Sofa dake cikin dakinnata saida gabanta yafadi dan wata iriyar kama da Hajiya tayi mata da Abubakar, gabaki daya shima kamanninta ya dauko,
Dakyar ta iya saita kanta dan hawaye ke son gangarowa a idonta ta maidasu sannan ta isa da Sallama Hajiya ta amsa tana sakar mata da murmushi zama tayi kasa nan kan carfet kanta yana kasa tace "Hajiya gani,
Hajiya tadade tana kallonta ahaka takasa furta komai jin shiru yasa Sawwama tadago taga ita Hajiyan ke kallo saita maida kanta ta sunkuyar Hafsatu! Hajiya ta kira sunanta a hankali ta amsa da fadin "Na'am,
Iska Hajiya ta furzar Sannan tace."
Nayi test jiya shiyasa jiya da shekaran jiya kuka jini shiru na tsaya na dan taba karatu, Allah ya taimakemu baki daya ya biya mana bukatunmu na Alkahiri nagode sosai da Hakurin da kukeyi da yanayin typing dina in sha Allahu komai yakusa zuwa karshe nahuta kuma ku huta. Sai dai comment dinku yayi kasa sosai😩😩 dan Allah kudaure kuna comment dayawa ko zan samu naji karfi nagama tashi daya."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial671 Chapters
Out of Space
The crew of the Training Ship UNS Singapore escaped from an alien fleet, finds themselves stranded on an unknown planet and has to survive against deadly monsters and magical creatures.Genre Sci-Fic, Fantasy, Magic, Kingdom Building, Army Building, Technology gap, War, Grand Strategy Book 1 Chap 001 - 200 Book 2 Chap 201 - 400 Book 3 Chap 401 - 600 Book 4 Chap 601 - Ongoing----------------------Updated the previous chapters for spelling and grammar mistakes.Updated with a MAP !https://ibb.co/msigDzMap of the New Worldhttps://ibb.co/eHMM0K----------------------Audio Narration by Agro Squerrils on Youtube!https://www.youtube.com/watch?v=TvM0lAnxdGo----------------------Please support if you enjoyed my story! =)https://www.patreon.com/neobearDiscordhttps://discord.gg/A8Tm86V
8 144 - In Serial28 Chapters
The world traveler from the future
The world, under the guide of the System, was prospering. The Dungeons gifted untold riches to those brave enough to challenge them, and the System watched and helped those who were willing to complete its Quests. But not Charles. As soon as he appeared inside a dark cave, the system told him that he was an anomaly, that he was not worthy of its gifts. His mind was damaged. His AI companion was convinced that he was in a world of sword and magic. All around, schemers and manipulators tried to play their part in a story that was thousands of years old. Spanning entire planes and worlds. And yet, he only saw what he wanted to see. For a while, it worked. Slowly, but inevitably, it became impossible. The threat was too big to ignore, the evidence too strong. He was just a pawn in a game so large that it was impossible to comprehend. At its center, the System. The System was not what it seemed. It was a tyrant, or maybe just a tool created by someone or something so powerful that it could control entire worlds. And it had declared him its enemy. Many thanks to Damiano, who helps with the world building and the character building. Many thanks to Fuyu Dust for the cover art. One new chapter every Friday. Patreon - get early access to chapters weeks before they come out. Discord - chat with me and other creators.
8 391 - In Serial14 Chapters
Conflicted Feelings
What does it mean to be loved? What does it mean to be their parents’ everything? What does it mean to be someone’s home? Erminae didn’t really know. It wasn’t for the lack of trying. But, she thought with envy, wasn’t it just what Vicenzio had? She saw her mother’s indifference, saw her father’s unresponsiveness. Whoever she tried hard to get close to the result was the same. She was but air for them. She saw that woman came in with her son. She saw him get what she always desired. Her jealousy turned her into another person, an ugly one, blinding her to other possibilities. And ultimately, she understood, what she was searching for she would never get. This was when she finally learned to let go… _________________ First part finished
8 70 - In Serial13 Chapters
A Pinch of Sacrilege
A student of a holy academy, Medurio, has come into the possession of an ancient alchemy text. Although he knows the act is sacrilege, his curiosity of all things alchemical overcomes him. Everyone says that he'll lose his head for it, but his mind is set on brewing whatever foul potion the text describes. Because how will one learn if they do not take risks?
8 171 - In Serial51 Chapters
Setter Ace of Shiratorizawa
[Haikyuu!xOC][The rewrite of 𝑨𝒄𝒆 𝒐𝒇 𝑺𝒉𝒊𝒓𝒂𝒕𝒐𝒓𝒊𝒛𝒂𝒘𝒂]"Whoa, who is that?""No idea, but she's intimidating!""Probably a new first year, wonder why she's so confident. Look at the way she's walking!""She's tall too, not the tallest but pretty tall for a girl her age. She must be good if she's with Shiratorizawa.""Hold on, have we seen her somewhere?""Huh? Oh, yeah! She's from Kitagawa Daiichi! What was her name again?""Kazane Kageyama." She grinned, her hand on her hip as her team stood behind her. "Ace Setter of Shiratorizawa."~•~Being Kageyama's sister meant that she knew everything that he knew, but did it better because she wasn't a controlling prick like him. Maybe that's why she got into Shiratorizawa and her brother didn't. It took less than one practice to establish that she was the ace and better setter of the girl's volleyball team, and of course this drew some attention. The boy's team's attention, to be exact. All of the boys were extremely jealous of the new hottie, but she put them in their places. Commanding respect anywhere she went, the queen of the court, ace on the front line and setter on back line, caught the eye of almost every other school in the country after her debut. Look out ladies and gents, the 5'11ft ace of Shiratorizawa is flying in on eagle's wings.
8 190 - In Serial37 Chapters
MaAn : The fairytale
So, its my first ff....hope u like it....Pls koi bhool ho gayi ho toh maaf kar dena..🥺🥺Enjoyyyy
8 439

