《ƘADDARAR RAYUWA》K page 94
Advertisement
*ƘADDARAR RAYUWA*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*HASKE WRITTERS ASSOCIATION*💡
Written by
zaynab bawa
#Follow me on
"
Marubuciyar
*BIBIYATA AKEYI*
* Y'AR FARI*
* YARIMA FAYAD* paid 200
Page 94
Kanta yana kasa tashiga wajan Can gefe tazauna ta gaida mutanen ciki cikin girmamawa mai martaba yace abasu waje dama tun kafin yafada wasu daga ciki sun fara barin falon,
Bayan kowa yabar Falon yadubi Sawwama yace "Hafsa Sawwama ta sake nutsarda kanta a kasa kwarjini da cika idon wannan Dattijon ya hanata dagowa ta kalleshi saida yasake kiran sunanta ta amsa cikin nutsuwa, mai martaba yace "dago ki kalleni magana zamuyi har lokacinma takasa kallon nasa hakan yasa yayi murmushi irinna manya sannan yafara magana,
Nasan ta iya yiwuwa kunyi magana da Yata ta sanar dake batunda nazo matadashi jiya amma inaso na sake jajjada zancena nazo na nemawa jikana aurenki,
Nasan zakiyi mana kallon masu son zuciya mutanennda zakafi son kansu fiyeda kowa abun bahaka yakeba,
Dalilin faruwar wannan lamari bayan zuwanki bayan tafiyarki kuma ciwo yasake dawowa muna saka rai in Allah yayarda za'a samu waraka daga gareki,
Zakiga kamar munason aura miki wani mutum daban, Mai martaba yayi dariya Na manyan mutane sannan yace "Abun bahaka yakeba a zahirin gaskiya bantaba cin karo da wani mutum irin yareema ba A hali da komai ana cewa mutum tara yake bai cika gomaba amma fa inada tabbacin Idan Allah yabawa yareema lafiya kika zauna dashi zakice shi yacika goma,
Idan kika amince da wannan auren Allah yabawa yareema lafiya zaki kasance kullum kina min addu'a saboda hada wannan al'amari danayi,
Yareema mutum ne wanda cikin dubu samunsa ba lallai ba zaki iya tara miliyoyin mutane baki samu daya kamarsa ba, bani kadai na shaida hakanba duniya ya shaida mutanenda suke taredashi sun shaida,
Yareema mutum ne Yareema mutum ne kwarai dagaske Allah ya hadashi da jarabawa daciwo wanda bamusan menene ba,
Amma zuwanki munga canjin Al'amari harmun fara gano bakin zaren Yareema yayi magana radau yanda kowa zai fahimceshi,
Tsawon Awa biyu suka dauka Mai martaba yana bata labarin Yareema da yanda yake tafiyarda rayuwarsa yanda yake mu'amala da mutane tanata mamaki shin dama za'a samu mutum irin haka?
Advertisement
Mai martaba yayi murmushi ganin yanda jikinta yayi sanyi yace "kadan daga cikin halayansa kenan na fada miki saikin zauna dashi zaki tabbatar abunda na fada miki yafi haka, dan inaji ajikina yakusa samun lafiya,
Nisawa kawai tayi batace komaiba amma cikin ranta tana mamaki dama Sarakuna suna sakewa haka suyi magana?
Kodai dan ita yana neman wani abun wajanta ne?
Mai martaba ya daura da fadin ina neman alfarma a wajanki da ki amince da wannan auren in sha Allahu zai zame mana alkahiri gabaki dayanmu, amma yanzu zan baki lokaci kiyi tunani tunda anzo abun a kurarren lokaci kiyi shawara da mahaifanki naso nagansu amma Mahaifin Abubakar (Alhaji) yace "abari sai kin amince tukunna samau mahaifanki nima na yarda da hakan domin abi komai a ka'ida yafi kinada dama da ikon da zakice baki amincewa wannan aurenba amma ina neman alfarmarki akan ki amince in sha Allahu duniya gabaki dayanta sai tayi alfahari da wannan auren,
Sawwama ita dai batace komaiba amma jikinta yayi sanyi,
Bayan yagama ya bukaci Alhaji da Hajiya su shigo ciki suka zauna kasa kamar yanda Sawwama take a kasa, mai martaba yace "mungama magana amma nabata lokaci tayi tunani duk abunda ta yanke saita sameki ya nuna Hajiya ta fada mikk idan yaso maji Allah yasa muji Alkahiri su duka suka amsa da amin banda Sawwama,
Alhaji yace " Mai martaba koni danaji wannan zance nayi farin ciki Allah yasa hakan shine hanyar samun lafiyar Yareema,
Ko Abubakar yana raye Yareema yaga Hafsa yace yanaso Abubakar mai barmasa ne bare yanzu da baya raye da yana raye zaiyi farin ciki da wannan lamari domin yadamu da halinda dan uwansa yake ciki,
Hajiya ita dai batace komaiba har suga gama amasallacin dake cikin gidan sukayi la'asar daga nan Mai martaba kai tsaye aiport kawai yawuce har yaje yadawo basusan abunda yakaishi ba, Hajiya tasake jaddada mata cewa idan bata amince ba tafito kanta tsaye tace bata amince ba dan bataso tayi abunda zuciyarta bata aminta dashiba,
Hajiya tafita a dakin dake dama sun koma dakinta Aysha tashigo ta zauna kan sopa dake cikin dakin jikinta duk yayi sanyi itama Sawwama anata wajan hakanne jikinta yayi sanyi duk tarasa abunyi, ta dubi Sawwama tace "Anty Hafsa kekam yar Sa'a ce dafarko Yaya Abubakar gashi yanzu Ya Yareema,
Advertisement
Gabaki daya salihan mazan kike kwashewa, iska ta furzar tace bazan boye mikiba Anty Hafsa naso Yaya yareema kamar hauka, tun bansan sonsa nakeyiba har nadawo nasan sonsa nakeyi soma mahaukaci wanda hana iya controlling dinsa idan akace zaizo gidannan kamar anyi mini gagarunar kyauta nakeji koda yake zan iya cewa garama ace anyimun kyauta wannan mai saukice ko muryarsa naji zan iya wuni cikin farin ciki,
Na dade inata kissima yanda zan fada masa ina sonsa inataso na tsara yanda zai amince dani domin naga shi nasa wajan bai daukeni da komaiba,
Alokacinda wannna abun yafaru dashi hauka naso nayi,
Har nadebi shekaru bankuala wani saurayiba smamma yanzu gashi nan kamar ba'ayiba sai dai har yanzu ina sonsa,
Sawwama tasamu kanta da tambayar ko meyasa kike sonsa?
Aysha tayi wani murmushi wanda Sawwama bata gane ma'anarsa ba tace kinga halin Yaya Abubakar?
Toh wallhy Yaya Yareema harya fishi kirki dole mace idanta zauna dashi taji sonsa aranta, kamar kwai haka yake treating na mata shi yanayjn hakan domin kyautatawa amma keda yakeyi miki hakan dole zuciyarki ta tsinke har indai bata kashi bace,
Sawwama tace "kina masa irin wannan son meya hanaki auransa?
Aysha tayi murmushi tace Allah baiyiba amma kam naso Ya Yareema,
Kekam yanzu Allah yabaki, sai nakeji damana nine ke,
Sawwama taso tace kizama ni din mana ki aureshi sai dai kawai taki fadi dan kawai tana ganin suna zuga halinsa ne danta aureshi,
Koma ta aureshi yanzu ina halinma yake idanma da akwaishin kenan dan samun mutum mai irin halinda suke zayyano mata da kamar wuya,
Mikewa tayi tace "Anty Hafsa kiyi tunani mai kayu kiyiwa kanki zabinda gaba bazkaizo kina dana saniba,
Tana gama fadin haka tayi waje,
Sawwama bata bar gidanba sai magrib Hajiya ya sanya aka kaita,
Aranar ta yi bacci cikeda damuwa cikin dare tafarka saka makon wani mummunan mafarki
Sak shigen mafarkin datayi alokacinda akayi maganar aurenta da Sadam wannan mutumin nan dai wanda yake neman taimako wajanta cikin mafarkinya yau fuskarsa tafito mata tass ba kowa bane sai yareema tarasa abunda wannan mafarki nufi,
Washe gari haka tatashi mama saida yakasa hakuri ta tambayeta abunda yake damunta,
Ta shaidawa mama Abunda yake faruwa sannan tace "ni ban dauka dawani abuba shiyasa ban fada mukuba koda muka dawo ma ni namanta da yafaru sai gashi naj yazo kamar yanda nafada miki wai ciwo yasake tashi Mama kasa cewa komai tayi dan dai ita ranta bai amince da wannan aurenba tayyaa za'ace yarta taje ta auri wanda baimasan kansa ba gabaki daya, sai dai har cikin zuciyarta takejin tausayinsa amma tausayinsa bazaisa tayi tsautsayin barin yarta ta aureshi ba,
Bayan Baba yadawo a kasuwa dayake yanzu karfe hudu ya dawo yabar yaron shago Mama ta jere masa abinci akan dining ya zauna yaci bayan yagama tashiga masa bayanin abunda yake faruwa, sannan ta daura da fadin amma ni ban amincewa wannan aure ba tayaya za'ace ta auri wanda shima baisan kansa ba sucire son zuciya a wannan lamarin,
Amma Baba baice komaiba har washe gari Baba baice komai gameda lamarinba,
Bayan ancika kwana biyu Baba yana zaune ya kishingida jikin kujera Mama tace "Baban Hafsa nayi maka bayanin abunda yake faruwa amma bakace komai ba,
Nanma dai kamar bazaiyi maganaba sai kuma can yace "kiramin Mamana,
Mama tatashi tayi wajan Sawwama tashiga falon da Sallama sannan ta karasa ciki ta sameta kwance su muhammad kuma na wasa tsakar dakin Hameeda na gefenta tana bacci, itama idanuwanta a lumshe amma ba bacci takeyiba tsabar tunanine kawai mama tadan dade akanta amma bata saniba saida tayi mata magana sannan tace" Hafsa Babanki yana nemanki Ahankali ta bude idanuwanta ta mike dan amsa kiran mahaifinnata."
✔️ote
Comment
Follow
Share plss
To be continued
Zaynab Alabura
💞
Advertisement
- In Serial15 Chapters
Lord Of Horrors [DISCONTINUED]
In the year 2378, the people of the newly-colonized planet Eredea did as all colonialists often do. They dug deep into their new world, exploring each nook and exploiting every cranny it had to offer. Again, much like everyone else, there came a time when they dug a bit too deep... but what they found on that day is not what they would learn to fear. --- For those who do not know, every chapter with the " Lemon: A chapter which contains, is made up entirely of or is a prelude to a sexual or highly erotic/suggestive scene. --- Lord Joyde The Madman: I've been convinced by a couple people that posting my new story on multiple sites is the best course of action. Other site - https://www.fictionpress.com/u/879573/Lord-Joyde 2. https://www.scribblehub.com/series/3440/lord-of-horrors/
8 136 - In Serial9 Chapters
Seeking the Lost Relic: An Interactive Litrpg
Join Theric the ice wielding Guardian of the Frost, Aeslin the blade channeling Silver Mage, and Xaveon the mysterious vampiric Spell Shroud, as they embark on an epic quest to retrieve an ancient lance of mystery and great power. Each chapter you, the readers, will be able to choose the next part of their quest. Will you the seek the dungeon or head to the tower? How will they take down the epic boss battle? Do they raise the army to strike at the heart of the vampire city? Who knows? Only the readers will decide!!! Will our intrepid young adventurers complete their quest? It is up to you!
8 171 - In Serial9 Chapters
Adorne: (A LITRPG adventure) (DROPPED)
Dying young was never Jacobs goal, but hey, it could have been worse. At least he didn't get transported to a new world with monsters that want to eat your testicles and gods that like to hunt you down for sport. Ohh wait ... Welcome to Adorne!
8 266 - In Serial8 Chapters
Crystal Heart
When a heart of flesh is not enough. My ancestors passed down a heart disease to my grandfather, who in turn passed it down to my father and to me. It's not really a disease that makes one sick, we just live shorter. This disease should, theoretically, die out since it shortens our lifespan. How it is alive to this day is beyond me. If I was a normal girl, I wouldn't care much for my faulty heart. I wouldn't even know I had one in the first place. But I am not a normal little girl, no. I do not aim for the simple or the easy life. I want to tread where no one has been before, and discover what the ebb of time has mercilessly washed into the darkest corners of our civilization. This is my adventure.
8 168 - In Serial15 Chapters
Artifice: Iysinfyr
Nalulthyn is the young daughter of a duke that is one day asked for a favor. This favor involves the adopted daughter of the duke from a neighboring area. This girl has had a traumatic past and has closed herself off from the world completely and reacts violently when touched by anyone but her personal maid. The duke hopes that a girl close to the age of his adoptive daughter will be what she needs to recover, but things are never as easy as they seem. First is that this adopted daughter is a Terran, a rare being from a different world that has skin and hair as white as snow and an almost alien build. Second is that there is a power to this girl, one that makes her recovery all the more dangerous to Nalulthyn and perhaps beyond. Author's note: This is a soft reboot of Artifice: Tools of the Gods. As I wrote the other story years ago I felt it would be better to do this approach as my writing has changed and improved since then. For now only two characters will return though I might reintroduce others later in the story. Even though this has the gore tag, I don't plan on being excessive with it. Most chapters shouldn't have any. The only reason I have it is to be realistic with the descriptions.
8 147 - In Serial42 Chapters
Say I do
Adeline's life consisted of part-time jobs, college and gawking at a particular guy every now and then. Her life was going perfectly normal until a certain someone entered it. She was not prepared for the arrogant, handsome and feisty billionaire to get down on one knee and propose to her in front of 100s of people, specially when she has no idea who he is! How does the life of two strangers go about as they learn patience, friendship, midnight tantrums and the real meaning of love? Read to find out!
8 77

